Sashe 6
Zaman Kanta Take Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
daukan wayar ta , tayi tana ƙoƙarin kiran sa , sai gashi nan ma ya shigo hannun sa rike da faruq ajiye wayar tayi tace '' kaga daddy ku ba zama ko.''
saboda taga bakin yaron yaƙi rufuwa.
saheer ɗurkusawa yayi yace '' Hajiya ina wuni?.''
Hajiya tace '' lafiya qalau alhamdulillah.''
zama yayi a ƙasa faruq ya hau kan cinyar sa yana dariya tare da riƙe hannun abban nasa , tausayin su ne dukka ya kama ta , tace '' saheer a kawo maka abinci?.''
Saheer yace '' eh amma ba wannan yarinyar bace tayi ba ko?''
yana nufin ihsan.
Murmushi tayi tace '' ni ce nayi saboda yau bana sha'awar cin wa'yannan girke girken nasu su ke nan kullum ace basu da abincin ci sai kayan maiƙo ni yanzu shekaruna sun ja ga rashin lafiya daman ina fama da ita dakai na nayi tuwon shinkafa miyar kubewa idan zaka ci na saka a zubo maka.''
Saheer yace '' zanci.''
Baba jummai baba jummai.
da sauri matar ta fito ba wata babba nace can kenan kawai suna taci dan Hajiya ta girme ta , tace '' Hajiya gani.''
zubowa saheer wannan ragowar tuwan.
Yallaɓai ina wuni sannu da zuwa ta faɗa tana durkusawa amsawa yayi yana tambayar ta ya aiki alhamdulillah tace , ta juya ta bar gurin faruq ban da murmushi babu abin da yake can yace '' daddy dani zaka tafi ko? mu dinga yin breakfast tare.''
tausayin yaran ne ya kama shi baya jin zai iya kai wa Hidaya ya'yan sa , haka kurum sam be yarda da ɗabi'ar ta ba , ajiyar zuciya ya sauke yace '' a'a kai zaman ka a gurin hajiya.''
ba dan ya so ba yace '' to.''
tashi yayi Hajiya ta bashi chocolate din da ma'aruf ya bashi tsalle ya dinga yi yana murna.
Hajiya tace '' saboda me kaki yarda su faruq su koma hannun ka ? bana jin Hidaya ko bera zata iya cutarwa balle mutum musamman ma wanda ya fito daga zuri'ar mu ko baka ga yadda muke ba ni da mahaifiyar ta? gaba ki Dayan su Mutanen kirki ne.''
ƙasa yayi da kan'sa yana da zurfin ciki, yana so ya fadawa Hajiya shi be aminta da ita ba amma besan yadda zai mata wannan bayanin ba matar da kudi ne a gaban ta , za'a yi bata su domin a cutar mai da ya'yan sa yace '' insha Allahu zan gyara .''
yayi haka ne baya so maganar tayi tsayi.
baba jummai ce ta kawo mai abinci da ruwan wanke hannu, wanke hannun sa yayi ya dauke robber.
bismillah yayi ya fara ci Hajiya ci gaba tayi da kallon ta .
baba jummai ce ta fito hannun ta dauke da afrah yarinyar ta tana ganin sa ta fara dariya tana cewa daddy jummai ajiye ta , tayi ta tafi gurin sa da gudu ta faɗa kan cinyar sa tana cewa Allah daddy yau sai na bika
zuciyar sace tayi rauni, da ace A'isha na raye duk da basu shiga wannan halin ba tun tana yarinya ƙarama ta mutu bata sam mahaifiyar ta shafa kan'ta yayi da aka raba shi gida biyu yace '' afrah wayayi miki kitson kanki...?.''
uhmm aunty ihsan ce amma ba kitso bane kalba ce
ta faɗa tana wasa da hannun lis ɗin sa da ya cire.
saheer yace '' yayi kyau.''
Daddy zaka tafi da ni da faruq ko?.''
Hajiya tace '' kai kuwa ko dan nacin da yaran nan suke yi ka tafi dasu da ni nayi zatan sai ta dan kwana biyu yau zaka mayar da su amma na lura sam zaman su anan yafi maka kwanciyar hankali, yaran ka suna da kulafici bana gudun su wallahi tausayin su nake ji idan ka tafi kuka suke yi kafin su dawo dai-dai Wallahi ana daukan lokaci me tsayi.''
zare hannun sa yayi daga cikin plate ɗin yace '' Hajiya ba ko wacce macece za'a kai mata ya'yan da bata haifa ba ta riƙe kin ga Hidaya bata taɓa haihuwa ba , bana tunanin tasan yadda za ta kula da su.''
saheer kenan kawai kafi son zaman su anan amma Allah na tuba ita daman mace ai yar raino ce yarinya karama idan aka siya mata yar tsana kai zaka kayi mamakin yadda take kula da wannan yar tsanar nan tata.''
shiru yayi bece komai ba , Hajiya tace '' da gaske ne aure za kayi?.''
dam dam haka kirjin sa ya bada wani irin sauti dakyar ya iya saita kan'sa yace '' daman maganar da ta kawo ni kenan aure nake so na ƙara.''
Hidaya tana wani abu ne wanda baka so?
Hajiya ta jefo mai wannan tambayar yace '' a'a.,,
HAJIYA tace '' bazan hana ka ba Allah ya sanya alkairi amma saheer ban ji dad'i ba auren ku shekara ɗaya da yan wasu watanni kace zaka ƙara aure yarinyar nan tausayi take bani duk mazajen da take aura basu da kirki ita haka kenan haka ƙaddarar ta , take wallahi ranar da na ganta a waya naji dad'i ganin yadda ta yi kiba alamar tana jin dad'i duk da kai sai dai kazo badai ka kawo min ita ba , ka kyau ta kenan? bansan me kake tunani ba baka so ta rabi yaran ka wallahi karka bari ta gane haka idan ta gane ba zata ju dad'i ba.''
Saheer yace '' Hajiya ba haka nake nufi ba , amma ni kin ga ba zauni bane ba na bata dama taje in dai gidan su ne da gidan mu to bansan bata zuwa ba.''
hmmm Saheer ban sanka da karya ba karka fara yi min ita yau yarinyar da take son zuwa gidan nan kullum kafar'ta na nan gidan kullum da abin da zata kawowa yaran nan shi ne zaka bata damar zuwa taki zuwa.
be taɓa zaton haka Hidaya tayi wa Hajiya illa ba irin haka sai yau kai gaskiya mutum me two face be yi a rayuwa ba , kallon arfa yayi yace '' afrah daddy tashi zan wanke hannu na.''
to daddy afrah ta faɗa tana tashi
dauke plate ɗin yayi, ya tafi kitchen shi rayuwar sa me sauki yake yi ba ruwan sa , da girman kai, ajiye wa yayi ya wanke hannun sa ya fito faruq ne ya matso kusa da shi yace '' daddy zan bika.''
shafa sumar kan'sa yayi yace '' ba tafiya zan yi ba muje parlour ko.,''
to yace suka tafi parlour wasa suka dinga yi yana biye musu idan ka gan'sa a cikin ya'yan sa ba zaka yi zaton wannan mutumin bane me daure fuska,
sallah magariba aka tayar tashi yayi ya riƙe hannun faruq aikuwa ihu afrah ta saka ihsan ce ta fito ta gaishe dashi ta riƙe ta , suka fita alwala suka yi sannan suka tafi masallaci.
Wannan kenan.
abbas ba zaka fahimta ba wallahi ni yanzu bani da wani right jiya saheer ya dawo ƙasar nan kai hakuri zuwa na samu kaina ni kaina nayi kewar ka ,
Cewar hidaya
Abbas yace '' ke dai kawai kice baki da lokaci ne ke yanzu namiji baya burge ki sai mace.''
a zuciyar ta , tace kamar kuwa ka sani a fili kuwa sai tace '' no ba haka bane abbas ni nace bana son namiji yanzu mace nake aure ko namiji..?.''
kin ga sai an jima ya faɗa yana kashe wayar sa , tsaki taja ta kunna datar ta ƙara yiwa bestie magana tayi cikin Sa'a tana online tace '' wallahi Allah na manta amma bara yanzu nayi mata magana ina fa garin ku ko na zo ne ?.''
dan jin tayi kafin ta bata amsa Sannan tace '' to dan Allah kiyi mata kece baki iya gamsar dani ba wallahi shi ya saka ma ni ban neme ki ba.''
emoji's din dariya bestie ta sako mata tace 😂 aini tun ranar farko na fahimci ke wace'ce amma karki damu zan gyara wallahi ina bala'in son ki,
Hidaya tabe baki tayi ita bata son mace me kananun breast tafi son masu auki wa'yanda zata dinga kama su , su cika mata hannu kuma g**ndinta bashi da zurfi daga antaɓa ta , ta kawo tace '' to ki zo amma gaskiya idan baki shirya kwana muna yi ba to karfa kizo, nifa bana gajiya wallahi,
bestie sai ta ce 💃 gani nan zuwa yau sai kin yi kuka.
reacting din dariya Hidaya ta sako mata , ta kashe datar ta.
number amrah ta nemo buga daya tayi mata ta dauka gyara muryarta tayi kamar tana magana da namiji tace '' baby na ina cike da kewar ki, kin je gida lafiya.''
a shagwaɓa tace '' uhmm uhmmm bayan tun safe baki neme ni ba sai yanzu ni nayi fushi.''
Sorry my princess daughter bani da kamar ki wallahi ko wacce mace idan na kalle ta gani nake bata cika mace ba kece dai nake wa kallon cikakkiyar mace.
Cewar hidaya.
Amrah tace '' i love you.''
wani farin ciki ne ya kama Hidaya tace '' i love you too,,
amrah tace '' yau za'a kawo min kudi fa..''
gaban Hidaya ne ya buga tashi tayi daga kwanciyar da take wutar kishi tuni ta fara ruruwa a cikin zuciyar ta , tace '' wanne kudin?.''
Kai aunty wanne kudi ake kawowa mace ban da na aure.
Cewar amrah.
Hidaya tace '' sam ba zai yiwu ba wallahi ban yarda ba , kin ga idan auren kike so ni ki aure ni zan yarda.,,
da sauri amrah, ta tashi zaune bata , yi zatan shedancin hajiya Hidaya yakai haka ba tace '' auzubillahi ina neman tsari haba mommy kamar ba musulmai ba a'a wallahi sai ki saka duniya ta zage ni, mahaifana su tsine min ina kaunar naga ya'ya na idan na aure ki mene riba ta ke ba'a gidan mijin ki , kike ba ? gaskiya idan kika ƙara yi min wannan maganar za mu rabu.''
saboda taga bakin yaron yaƙi rufuwa.
saheer ɗurkusawa yayi yace '' Hajiya ina wuni?.''
Hajiya tace '' lafiya qalau alhamdulillah.''
zama yayi a ƙasa faruq ya hau kan cinyar sa yana dariya tare da riƙe hannun abban nasa , tausayin su ne dukka ya kama ta , tace '' saheer a kawo maka abinci?.''
Saheer yace '' eh amma ba wannan yarinyar bace tayi ba ko?''
yana nufin ihsan.
Murmushi tayi tace '' ni ce nayi saboda yau bana sha'awar cin wa'yannan girke girken nasu su ke nan kullum ace basu da abincin ci sai kayan maiƙo ni yanzu shekaruna sun ja ga rashin lafiya daman ina fama da ita dakai na nayi tuwon shinkafa miyar kubewa idan zaka ci na saka a zubo maka.''
Saheer yace '' zanci.''
Baba jummai baba jummai.
da sauri matar ta fito ba wata babba nace can kenan kawai suna taci dan Hajiya ta girme ta , tace '' Hajiya gani.''
zubowa saheer wannan ragowar tuwan.
Yallaɓai ina wuni sannu da zuwa ta faɗa tana durkusawa amsawa yayi yana tambayar ta ya aiki alhamdulillah tace , ta juya ta bar gurin faruq ban da murmushi babu abin da yake can yace '' daddy dani zaka tafi ko? mu dinga yin breakfast tare.''
tausayin yaran ne ya kama shi baya jin zai iya kai wa Hidaya ya'yan sa , haka kurum sam be yarda da ɗabi'ar ta ba , ajiyar zuciya ya sauke yace '' a'a kai zaman ka a gurin hajiya.''
ba dan ya so ba yace '' to.''
tashi yayi Hajiya ta bashi chocolate din da ma'aruf ya bashi tsalle ya dinga yi yana murna.
Hajiya tace '' saboda me kaki yarda su faruq su koma hannun ka ? bana jin Hidaya ko bera zata iya cutarwa balle mutum musamman ma wanda ya fito daga zuri'ar mu ko baka ga yadda muke ba ni da mahaifiyar ta? gaba ki Dayan su Mutanen kirki ne.''
ƙasa yayi da kan'sa yana da zurfin ciki, yana so ya fadawa Hajiya shi be aminta da ita ba amma besan yadda zai mata wannan bayanin ba matar da kudi ne a gaban ta , za'a yi bata su domin a cutar mai da ya'yan sa yace '' insha Allahu zan gyara .''
yayi haka ne baya so maganar tayi tsayi.
baba jummai ce ta kawo mai abinci da ruwan wanke hannu, wanke hannun sa yayi ya dauke robber.
bismillah yayi ya fara ci Hajiya ci gaba tayi da kallon ta .
baba jummai ce ta fito hannun ta dauke da afrah yarinyar ta tana ganin sa ta fara dariya tana cewa daddy jummai ajiye ta , tayi ta tafi gurin sa da gudu ta faɗa kan cinyar sa tana cewa Allah daddy yau sai na bika
zuciyar sace tayi rauni, da ace A'isha na raye duk da basu shiga wannan halin ba tun tana yarinya ƙarama ta mutu bata sam mahaifiyar ta shafa kan'ta yayi da aka raba shi gida biyu yace '' afrah wayayi miki kitson kanki...?.''
uhmm aunty ihsan ce amma ba kitso bane kalba ce
ta faɗa tana wasa da hannun lis ɗin sa da ya cire.
saheer yace '' yayi kyau.''
Daddy zaka tafi da ni da faruq ko?.''
Hajiya tace '' kai kuwa ko dan nacin da yaran nan suke yi ka tafi dasu da ni nayi zatan sai ta dan kwana biyu yau zaka mayar da su amma na lura sam zaman su anan yafi maka kwanciyar hankali, yaran ka suna da kulafici bana gudun su wallahi tausayin su nake ji idan ka tafi kuka suke yi kafin su dawo dai-dai Wallahi ana daukan lokaci me tsayi.''
zare hannun sa yayi daga cikin plate ɗin yace '' Hajiya ba ko wacce macece za'a kai mata ya'yan da bata haifa ba ta riƙe kin ga Hidaya bata taɓa haihuwa ba , bana tunanin tasan yadda za ta kula da su.''
saheer kenan kawai kafi son zaman su anan amma Allah na tuba ita daman mace ai yar raino ce yarinya karama idan aka siya mata yar tsana kai zaka kayi mamakin yadda take kula da wannan yar tsanar nan tata.''
shiru yayi bece komai ba , Hajiya tace '' da gaske ne aure za kayi?.''
dam dam haka kirjin sa ya bada wani irin sauti dakyar ya iya saita kan'sa yace '' daman maganar da ta kawo ni kenan aure nake so na ƙara.''
Hidaya tana wani abu ne wanda baka so?
Hajiya ta jefo mai wannan tambayar yace '' a'a.,,
HAJIYA tace '' bazan hana ka ba Allah ya sanya alkairi amma saheer ban ji dad'i ba auren ku shekara ɗaya da yan wasu watanni kace zaka ƙara aure yarinyar nan tausayi take bani duk mazajen da take aura basu da kirki ita haka kenan haka ƙaddarar ta , take wallahi ranar da na ganta a waya naji dad'i ganin yadda ta yi kiba alamar tana jin dad'i duk da kai sai dai kazo badai ka kawo min ita ba , ka kyau ta kenan? bansan me kake tunani ba baka so ta rabi yaran ka wallahi karka bari ta gane haka idan ta gane ba zata ju dad'i ba.''
Saheer yace '' Hajiya ba haka nake nufi ba , amma ni kin ga ba zauni bane ba na bata dama taje in dai gidan su ne da gidan mu to bansan bata zuwa ba.''
hmmm Saheer ban sanka da karya ba karka fara yi min ita yau yarinyar da take son zuwa gidan nan kullum kafar'ta na nan gidan kullum da abin da zata kawowa yaran nan shi ne zaka bata damar zuwa taki zuwa.
be taɓa zaton haka Hidaya tayi wa Hajiya illa ba irin haka sai yau kai gaskiya mutum me two face be yi a rayuwa ba , kallon arfa yayi yace '' afrah daddy tashi zan wanke hannu na.''
to daddy afrah ta faɗa tana tashi
dauke plate ɗin yayi, ya tafi kitchen shi rayuwar sa me sauki yake yi ba ruwan sa , da girman kai, ajiye wa yayi ya wanke hannun sa ya fito faruq ne ya matso kusa da shi yace '' daddy zan bika.''
shafa sumar kan'sa yayi yace '' ba tafiya zan yi ba muje parlour ko.,''
to yace suka tafi parlour wasa suka dinga yi yana biye musu idan ka gan'sa a cikin ya'yan sa ba zaka yi zaton wannan mutumin bane me daure fuska,
sallah magariba aka tayar tashi yayi ya riƙe hannun faruq aikuwa ihu afrah ta saka ihsan ce ta fito ta gaishe dashi ta riƙe ta , suka fita alwala suka yi sannan suka tafi masallaci.
Wannan kenan.
abbas ba zaka fahimta ba wallahi ni yanzu bani da wani right jiya saheer ya dawo ƙasar nan kai hakuri zuwa na samu kaina ni kaina nayi kewar ka ,
Cewar hidaya
Abbas yace '' ke dai kawai kice baki da lokaci ne ke yanzu namiji baya burge ki sai mace.''
a zuciyar ta , tace kamar kuwa ka sani a fili kuwa sai tace '' no ba haka bane abbas ni nace bana son namiji yanzu mace nake aure ko namiji..?.''
kin ga sai an jima ya faɗa yana kashe wayar sa , tsaki taja ta kunna datar ta ƙara yiwa bestie magana tayi cikin Sa'a tana online tace '' wallahi Allah na manta amma bara yanzu nayi mata magana ina fa garin ku ko na zo ne ?.''
dan jin tayi kafin ta bata amsa Sannan tace '' to dan Allah kiyi mata kece baki iya gamsar dani ba wallahi shi ya saka ma ni ban neme ki ba.''
emoji's din dariya bestie ta sako mata tace 😂 aini tun ranar farko na fahimci ke wace'ce amma karki damu zan gyara wallahi ina bala'in son ki,
Hidaya tabe baki tayi ita bata son mace me kananun breast tafi son masu auki wa'yanda zata dinga kama su , su cika mata hannu kuma g**ndinta bashi da zurfi daga antaɓa ta , ta kawo tace '' to ki zo amma gaskiya idan baki shirya kwana muna yi ba to karfa kizo, nifa bana gajiya wallahi,
bestie sai ta ce 💃 gani nan zuwa yau sai kin yi kuka.
reacting din dariya Hidaya ta sako mata , ta kashe datar ta.
number amrah ta nemo buga daya tayi mata ta dauka gyara muryarta tayi kamar tana magana da namiji tace '' baby na ina cike da kewar ki, kin je gida lafiya.''
a shagwaɓa tace '' uhmm uhmmm bayan tun safe baki neme ni ba sai yanzu ni nayi fushi.''
Sorry my princess daughter bani da kamar ki wallahi ko wacce mace idan na kalle ta gani nake bata cika mace ba kece dai nake wa kallon cikakkiyar mace.
Cewar hidaya.
Amrah tace '' i love you.''
wani farin ciki ne ya kama Hidaya tace '' i love you too,,
amrah tace '' yau za'a kawo min kudi fa..''
gaban Hidaya ne ya buga tashi tayi daga kwanciyar da take wutar kishi tuni ta fara ruruwa a cikin zuciyar ta , tace '' wanne kudin?.''
Kai aunty wanne kudi ake kawowa mace ban da na aure.
Cewar amrah.
Hidaya tace '' sam ba zai yiwu ba wallahi ban yarda ba , kin ga idan auren kike so ni ki aure ni zan yarda.,,
da sauri amrah, ta tashi zaune bata , yi zatan shedancin hajiya Hidaya yakai haka ba tace '' auzubillahi ina neman tsari haba mommy kamar ba musulmai ba a'a wallahi sai ki saka duniya ta zage ni, mahaifana su tsine min ina kaunar naga ya'ya na idan na aure ki mene riba ta ke ba'a gidan mijin ki , kike ba ? gaskiya idan kika ƙara yi min wannan maganar za mu rabu.''