Sashe 4
Yar Gidan Tsohowa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsohuwa ranta yakai k'ololuwa wurin b'aci sai masifa takeyi tana fad'in bari mamuda d'in ya shigo, yazo ya had'a kayanshi yayi yafiyarshi gidansu, ni banga amfanin tahowar nan tashiba, tunda yazo garin nan kullum cikin d'aga maki hankali yake."
Dijama ta kuma marairaicewa sai nishi takeyi kamar Wanda zata mutuwa."
Wasa wasa jikin dijama ya d'auki zafi alamar zazzab'i yakeson rufeta,
Hankalin tsohuwa ya kuma tashi ta mik'e tsaye tashiga d'aki ta d'auko mata maganin zazzab'i ta k'ak'k'are mata tabata tasha, sannan barci mai nauyi ya d'auketa."
Yinin ranar dijama ko k'ofar gida bata fitaba, jinya tajeyi."
Sai bayan sallar isha'i Mahmud ya dawo, gidan
Da sallama yashigo ya,Tarar da tsohuwa zauna,
K'asa k'asa ta amsa mashi had'ida kauda idonta gefe d'aya hushi takeyi dashi."
Murmushi yayi had'ida girgiza kai domin yasan za'ayi hakan tunda ya tab'a 'yar gidan tsohuwa."
Ya kuma kallon tsohuwa yace " 'yar tsohuwa hushi kikeyi da namijin naki, to kwantar da hankalinki na kusan tattara kayana na barmaku garinku nayi tafiyata gidanmu"
Yana kaiwa nan ya d'auki buta ya Shige ban d'aki."
Fitowar da zaiyi sukayi ido biyu da dijama dake kwance a gefen tsohuwa,
ta tsura mashi ido. Tanatana kallonshi
Ajiye butarshi kenan yaji ta saki dariya harda rik'e ciki tana kallonshi tana kallon k'ofar b'an d'aki."
Sai ta dubeshi ta dubi ban d'aki ta kuma b'arkewa da dariya.'
Anan take ya fahimci abunda take yiwa dariya, wato d'azun da ta iskoshi yana wanka, kenan
To metake yiwa dariya?"
Duk haushi ya kamashi yaji kamar yaje yasameta yayi ta dukanta amma ba hali, tsohuwa bazata bariba."
Amma kafin ya bar garin nan sai ya koya mata hankali, sannan yayi tafiyarshi."
Washe gari dijama taji sauk'i, sosai
Tafiya takeyi D'auke da allonta zataje makarantar islamiya ta d'ora allonta akai ta sha d'amara da gyalenta a k'ugunta,
Tafiya takeyi tana rera wak'arta tana rawa a kan hnya."
Karo taci da Salihu d'an mlam Mudi, Wanda ya koreta a makarantar boko,
Ta ajiye allonta a gefe d'aya,
tasha gabanshi yana d'auke da markad'en kayan miya a Kansa, ta ture markad'en ya zube,
Tace "yawwa wana nakama?"
Aidama nacewa babanka duk na kamaka sainayi maka duka, tunda har ya koreni a makaranta.
Ai kuwa ta kamashi da kokawa, saida tayi mashi dukan tsiya,
Sannan ya duk'a ya d'auki robar markad'ansa yanufi gida yana kuka."
Dijama kenan, ita ba girma garetaba sai fitina, kwata kwata shekararta goma sha hud'u a duniya."
Sai da taga yayi nisa yana tafiya yana kuka sann ta d'auki allonta tanufi mkranta."
Gafda zata isa makarantarsu
Ta kuma cin karo da Buba d'and'an mai gari tare da tawagarsa 'yan tauri."
Buba d'an maigari kowa a cikin garin tsoronsa yakeyi, Domin ya kama mutum yayi masa duka saiya karkayashi ba wani abun bane gareshi."
Allah ya d'ora mashi son dijama saboda hatsabibancinta da k'arfin hali irin nata, bugu da k'ari tafi duk 'yan matan garin kyawo."
Gabanta ya Tara, yayiwa yaransa nuni da hannu da suyi tafiyarsu zaiyi magana da masoyiyarshi."
Ita kuma dijama a duniya babu Wanda ta tsana kamar Buba, saboda shaye shayen da yakeyi, bata son ganin fuskarshi ko kad'an."
Buba ya bud'e baki yana dariya bak'ak'en hak'oransa da sukayi bak'i suka dafe wurin shan sigari🤒 suka bayyana,
Yace "dijama 'yar gidan tsohuwa matar buba duk Wanda ya tab'aki a garin nan zanci........
Murmushi tayi masa Wanda bata tab'a yimasa ba,
Domin tasamu wata dama da zata sanya buba ya rama mata dukanta da yaya mahmud yayi mata jiya."
[28/04, 20:50] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMA*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_😅)
Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*5*
Ganin murmushin da takeyi ne, a kan fuskarta
ya kuma bawa Buba damar k'ara bud'e baki yana dariya,
Yace "dijama ki amince dani naturo magabatana a d'aura mana aure."
Dijama najin hakan ta had'e fuska had'ida ya tsine baki,
Ta dubeshi da kyau tace "Buba kanaso nadinga kulaka?" Har na aureka?"
Buba yace "abunda nake fata kenan dijamata."
Ta karkace kai tace "kasan bak'on da yazo gidanmu?"
Buba yace "mahmud kike nufi?"
Tace "kwarai kuwa, to kasani yasanya mun ido, kullum sai ya dakeni
bansan abunda na tare mashi ba.
So nakeyi ka tsoratar dashi ya daina dukana, domin kuwa duk abunda yaga inayi sai ya sanya min ido, kuma ya dakeni."
Buba ya d'aga hannu
ya zunduma ashar yace "Alk'awari nayi duk Wanda ya tab'amun ke a garin nan sai nayi gunduwa gunduwa da namansa."
Dijama tadinga tsallen tana jin dad'i tace "yawwa Buba,
Amma karka dakeshi, karkayi mashi illah, kawai dai so nake ka tsoratar dashi saboda ya daina dukana."
Buba ya kuma b'arkewa da dariya ya na kuwa ya fadin "saini na dije "yar gidan tsohuwa kowa yatab'aki agarin nan bazai kwana lafiya ba,"
Dijama najin hakan ta dinga dariya tana zugashi
"Gaskiyar Buba sai kai na dije "yar gidan tsohuwa,
nan fa tadinga zugashi yanajin dad'i saboda mahaucin son da yake mta."
Sai kuwa yakeyi yana zage2
Ita kuma ta k'ara gaba tana cewa "sakarai wawa, waye zai auri d'an shaye2, tajuya ta hngeshi yayi nisa, taja dogon tsaki had'ida murgud'a baki."
Wani gefen dad'i yacikata tana za a dakar mata yaya mahmud,haka dai har ta kai makarantar tasu",
Tana zuwa tasamu wuri a gefe d'aya ta zauna batare da ta tsokani kowaba
A Can ta dubi wani yaro ya hangame baki ya na bacci aiko tasanya hannun ta ta d'allamai baki sai da sauri ya bud'e idonshi yarik'e Baki yana kuka,
Anan take bakin nashi yayi tudu, ya kunbura."
Ta dubeshi tana dariya tace "yaro ubanka yajamaka tunda yana gani d'an taxi zai tafi dani amma ya kasa bada hak'uri sai dai yaja yayi tsaye yana kallonmu Dan haka nacire jin haushinsa a kanka."
Ta kuma matsawa gefe d'aya ta zauna,
ko wanne yaro yana zuwa afad'a masa karatu,
amma ban da ita, domin acewar ta kotaje an fad'a mata ba ganewa zatayi ba garama tayi zamanta",
Can itama sai tafara gyan gyad'i mlm dayaga tana bacci ya d'aga bulalar hannunshi ya doka mata a jiki, yana fad'in
" aikin ki kenan bacci, baki gane komai
mai kwanyar kifi keda jaki banga babban cin kuba,
Ai kuwa d'alibai suka d'auki yimata dariya,
ta hasala sosai taji haushi tashiga gun guni tana mgna k'asa k'asa,
Ni dai ban daiji metake fad'aba
Can ta nisa, tace mlm zanyi fitsari?
Yace "tashi kitafi dama aikin kenan daga kashi sai fitsari, ko aci akwanta, amma kai kam wayam ba komai acikinsa sai rashin kunya,
Da kuma majina, ya mere baki yace
"ALLAH dai ya kyauta."
Rab'awa tayi ta Wuce tagefen malam, ta dubeshi ta sakar masa murmushi,
Mlm kuma harara ya kuma wurga mata,
Hmm kun dai San dijama bata murmushin banza."
bata zarce ko inaba sai cikin wani kango dake nesa da makarantar kad'an a hankali tashiga kangon tana waige waige, can ta hango leda fara,
Ta duk'a ta d'auki ledar,
Can nesa kad'an ta hango ramin cinnaka tashiga tsinta tana zubawa a cikin ledar,
Tana tsinta tana fad'in
Yau zaka ci ubanka mlm ni zaka zaga har kasa ayimun dariya,hmmmmm yau kaima za'ayi maka dariya."
sai da ta tsinci mai isarta ta zuba a ledar, ta saki dariyar mugunta sannan ta mik'e tsaye. Ta fito,
hannunta goyo a bayanta sai da tazo kusa da mlm
Ya juya bayansa yana gayawa wad'ansu d'alibai karatu,
ta faki idonsa ta lallab'a a hankali saiti rigarsa ta d'aga ledar cinnakan ta zuba mashi cikin riga d'alibai na ganinta amma ba halin yin magana."
Dama sun san za'ayi hakan, tunda malam ya zageta, tayi shuru ta nuna alamar bata damuba,
Kowa yashiga mamakin "dijama ce za a zaga bata tankaba hmmmm, akwai wata a k'asa
Mlm da yaji anfara mintsinarshi, yafara sosawa,
tun yana Sosawa a hankali harya ya zabura ya mik'e tsaye nan fa yakama susar jikinsa da sauri
d'alibai me zasuyi inba dariyaba,
kuwa takeyi tana tsalle tana tab'i da hannunta tana dariya,
tasanya d'alibai najansa tana masu wak'a suna amsawa
Itake fad'in cinnaka yaci jeshi
Sunafad'in tashi kar ya k'arama
😅
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMA*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_😅)
Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*6*
malm sai so she2_ yakeyi, yana hararar dijama had'ida da yimata dakuwa🖐🏿
har yakai sai da ya cire rigar sa, ganin cinnakun basu fita ba daga k'arshe ya tub'e wandon sa ya , yashiga kakkab'a ya koma daga shi sai gajeren wando."
Can saiga cinnaku suna fad'owa d'aya bayan d'aya."
tsaye yayi ya kasa magana yana sauke ajiyar zuciya,d'aya bayan d'aya
Yakasa d'aga ido ya dubi d'alibansa saboda kunya domin ya fahimci cewa duk shairin dijama ne."
Dijama tayi tsaye tana kallonshi tana dariya, ya dubeta da kyau cikin b'akin ciki da jin haushinta yace " dijama kitafi gida nakoreki karki k'ara zuwanmin mkrnta,
Ta b'arkewa da dariya had'ida rik'e ciki tana nunanshi tace
"toh saimi Dan ka Koreni,
ainaga kai kafara zagina ni kuma narama,
Harda yimin gorin ilimi, kuma ai naga shi ilimi Allah ke badashi nima ba Dan ya manta daniba,
Kuma ai naga itama 'yartaka jakace bata San komiba sai jakanci,kuma doluwa ce,
Idan ina da kwanyar kifi ita kuma kwanyar kwad'd'i ke gareta,
Ta k'are maganar had'ida mur gud'a baki, tayi tafiyarta."
Sai da tayi nisa da tafiya snn ta waigo a lokacin malma yana k'ok'arin maida kayan jikinsa tace "kuma sai naci uban Larai idan muka had'u rafi,
Tunda ka koreni, daga makarantarka, sann ta juya rik'e da Allonta, tayi tafiyarta."
Koda ta isa gida tana gunguni,
Tsohuwa ke tmbayarta lfy?
Meya dawo da ke gida ynzun?"
Idonta ya cika da hawaye tashiga fad'awa tsohuwa abunda yafaru tun daga farko hark'arshe saboda dijama duk rashin jinta bata k'arya."
Tsohuwa taja bakinta tayi shuru na minti goma, sannan tanisa tace "toh zauna kihuta, gaskiya dijama banji dad'in korarki da malam d'ahiru yayi ba."
To yanzu yazanyi? An koroki a mktantar boko, gashi yanxun islamiyar ma ankoroki.
gashi kuma ke ba k'ok'ariba,
allonki sai yayi wata ukku bakiyi wankiba, haka boko baki ganewa, to ni yanzun miye mafita?"
Dijama tayi shuru sai zarar ido takeyi Can taja dogon nishi tace
"yauwa tsohuwa tunda kinga baganewa nakeyi ba shawara kawai ki sanyani makarantar koyon sak'e sak'e, watak'ila a can nafara ganewa kinga saina koyi sak'a
dama nafison can."
Dijama ta kuma marairaicewa sai nishi takeyi kamar Wanda zata mutuwa."
Wasa wasa jikin dijama ya d'auki zafi alamar zazzab'i yakeson rufeta,
Hankalin tsohuwa ya kuma tashi ta mik'e tsaye tashiga d'aki ta d'auko mata maganin zazzab'i ta k'ak'k'are mata tabata tasha, sannan barci mai nauyi ya d'auketa."
Yinin ranar dijama ko k'ofar gida bata fitaba, jinya tajeyi."
Sai bayan sallar isha'i Mahmud ya dawo, gidan
Da sallama yashigo ya,Tarar da tsohuwa zauna,
K'asa k'asa ta amsa mashi had'ida kauda idonta gefe d'aya hushi takeyi dashi."
Murmushi yayi had'ida girgiza kai domin yasan za'ayi hakan tunda ya tab'a 'yar gidan tsohuwa."
Ya kuma kallon tsohuwa yace " 'yar tsohuwa hushi kikeyi da namijin naki, to kwantar da hankalinki na kusan tattara kayana na barmaku garinku nayi tafiyata gidanmu"
Yana kaiwa nan ya d'auki buta ya Shige ban d'aki."
Fitowar da zaiyi sukayi ido biyu da dijama dake kwance a gefen tsohuwa,
ta tsura mashi ido. Tanatana kallonshi
Ajiye butarshi kenan yaji ta saki dariya harda rik'e ciki tana kallonshi tana kallon k'ofar b'an d'aki."
Sai ta dubeshi ta dubi ban d'aki ta kuma b'arkewa da dariya.'
Anan take ya fahimci abunda take yiwa dariya, wato d'azun da ta iskoshi yana wanka, kenan
To metake yiwa dariya?"
Duk haushi ya kamashi yaji kamar yaje yasameta yayi ta dukanta amma ba hali, tsohuwa bazata bariba."
Amma kafin ya bar garin nan sai ya koya mata hankali, sannan yayi tafiyarshi."
Washe gari dijama taji sauk'i, sosai
Tafiya takeyi D'auke da allonta zataje makarantar islamiya ta d'ora allonta akai ta sha d'amara da gyalenta a k'ugunta,
Tafiya takeyi tana rera wak'arta tana rawa a kan hnya."
Karo taci da Salihu d'an mlam Mudi, Wanda ya koreta a makarantar boko,
Ta ajiye allonta a gefe d'aya,
tasha gabanshi yana d'auke da markad'en kayan miya a Kansa, ta ture markad'en ya zube,
Tace "yawwa wana nakama?"
Aidama nacewa babanka duk na kamaka sainayi maka duka, tunda har ya koreni a makaranta.
Ai kuwa ta kamashi da kokawa, saida tayi mashi dukan tsiya,
Sannan ya duk'a ya d'auki robar markad'ansa yanufi gida yana kuka."
Dijama kenan, ita ba girma garetaba sai fitina, kwata kwata shekararta goma sha hud'u a duniya."
Sai da taga yayi nisa yana tafiya yana kuka sann ta d'auki allonta tanufi mkranta."
Gafda zata isa makarantarsu
Ta kuma cin karo da Buba d'and'an mai gari tare da tawagarsa 'yan tauri."
Buba d'an maigari kowa a cikin garin tsoronsa yakeyi, Domin ya kama mutum yayi masa duka saiya karkayashi ba wani abun bane gareshi."
Allah ya d'ora mashi son dijama saboda hatsabibancinta da k'arfin hali irin nata, bugu da k'ari tafi duk 'yan matan garin kyawo."
Gabanta ya Tara, yayiwa yaransa nuni da hannu da suyi tafiyarsu zaiyi magana da masoyiyarshi."
Ita kuma dijama a duniya babu Wanda ta tsana kamar Buba, saboda shaye shayen da yakeyi, bata son ganin fuskarshi ko kad'an."
Buba ya bud'e baki yana dariya bak'ak'en hak'oransa da sukayi bak'i suka dafe wurin shan sigari🤒 suka bayyana,
Yace "dijama 'yar gidan tsohuwa matar buba duk Wanda ya tab'aki a garin nan zanci........
Murmushi tayi masa Wanda bata tab'a yimasa ba,
Domin tasamu wata dama da zata sanya buba ya rama mata dukanta da yaya mahmud yayi mata jiya."
[28/04, 20:50] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMA*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_😅)
Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*5*
Ganin murmushin da takeyi ne, a kan fuskarta
ya kuma bawa Buba damar k'ara bud'e baki yana dariya,
Yace "dijama ki amince dani naturo magabatana a d'aura mana aure."
Dijama najin hakan ta had'e fuska had'ida ya tsine baki,
Ta dubeshi da kyau tace "Buba kanaso nadinga kulaka?" Har na aureka?"
Buba yace "abunda nake fata kenan dijamata."
Ta karkace kai tace "kasan bak'on da yazo gidanmu?"
Buba yace "mahmud kike nufi?"
Tace "kwarai kuwa, to kasani yasanya mun ido, kullum sai ya dakeni
bansan abunda na tare mashi ba.
So nakeyi ka tsoratar dashi ya daina dukana, domin kuwa duk abunda yaga inayi sai ya sanya min ido, kuma ya dakeni."
Buba ya d'aga hannu
ya zunduma ashar yace "Alk'awari nayi duk Wanda ya tab'amun ke a garin nan sai nayi gunduwa gunduwa da namansa."
Dijama tadinga tsallen tana jin dad'i tace "yawwa Buba,
Amma karka dakeshi, karkayi mashi illah, kawai dai so nake ka tsoratar dashi saboda ya daina dukana."
Buba ya kuma b'arkewa da dariya ya na kuwa ya fadin "saini na dije "yar gidan tsohuwa kowa yatab'aki agarin nan bazai kwana lafiya ba,"
Dijama najin hakan ta dinga dariya tana zugashi
"Gaskiyar Buba sai kai na dije "yar gidan tsohuwa,
nan fa tadinga zugashi yanajin dad'i saboda mahaucin son da yake mta."
Sai kuwa yakeyi yana zage2
Ita kuma ta k'ara gaba tana cewa "sakarai wawa, waye zai auri d'an shaye2, tajuya ta hngeshi yayi nisa, taja dogon tsaki had'ida murgud'a baki."
Wani gefen dad'i yacikata tana za a dakar mata yaya mahmud,haka dai har ta kai makarantar tasu",
Tana zuwa tasamu wuri a gefe d'aya ta zauna batare da ta tsokani kowaba
A Can ta dubi wani yaro ya hangame baki ya na bacci aiko tasanya hannun ta ta d'allamai baki sai da sauri ya bud'e idonshi yarik'e Baki yana kuka,
Anan take bakin nashi yayi tudu, ya kunbura."
Ta dubeshi tana dariya tace "yaro ubanka yajamaka tunda yana gani d'an taxi zai tafi dani amma ya kasa bada hak'uri sai dai yaja yayi tsaye yana kallonmu Dan haka nacire jin haushinsa a kanka."
Ta kuma matsawa gefe d'aya ta zauna,
ko wanne yaro yana zuwa afad'a masa karatu,
amma ban da ita, domin acewar ta kotaje an fad'a mata ba ganewa zatayi ba garama tayi zamanta",
Can itama sai tafara gyan gyad'i mlm dayaga tana bacci ya d'aga bulalar hannunshi ya doka mata a jiki, yana fad'in
" aikin ki kenan bacci, baki gane komai
mai kwanyar kifi keda jaki banga babban cin kuba,
Ai kuwa d'alibai suka d'auki yimata dariya,
ta hasala sosai taji haushi tashiga gun guni tana mgna k'asa k'asa,
Ni dai ban daiji metake fad'aba
Can ta nisa, tace mlm zanyi fitsari?
Yace "tashi kitafi dama aikin kenan daga kashi sai fitsari, ko aci akwanta, amma kai kam wayam ba komai acikinsa sai rashin kunya,
Da kuma majina, ya mere baki yace
"ALLAH dai ya kyauta."
Rab'awa tayi ta Wuce tagefen malam, ta dubeshi ta sakar masa murmushi,
Mlm kuma harara ya kuma wurga mata,
Hmm kun dai San dijama bata murmushin banza."
bata zarce ko inaba sai cikin wani kango dake nesa da makarantar kad'an a hankali tashiga kangon tana waige waige, can ta hango leda fara,
Ta duk'a ta d'auki ledar,
Can nesa kad'an ta hango ramin cinnaka tashiga tsinta tana zubawa a cikin ledar,
Tana tsinta tana fad'in
Yau zaka ci ubanka mlm ni zaka zaga har kasa ayimun dariya,hmmmmm yau kaima za'ayi maka dariya."
sai da ta tsinci mai isarta ta zuba a ledar, ta saki dariyar mugunta sannan ta mik'e tsaye. Ta fito,
hannunta goyo a bayanta sai da tazo kusa da mlm
Ya juya bayansa yana gayawa wad'ansu d'alibai karatu,
ta faki idonsa ta lallab'a a hankali saiti rigarsa ta d'aga ledar cinnakan ta zuba mashi cikin riga d'alibai na ganinta amma ba halin yin magana."
Dama sun san za'ayi hakan, tunda malam ya zageta, tayi shuru ta nuna alamar bata damuba,
Kowa yashiga mamakin "dijama ce za a zaga bata tankaba hmmmm, akwai wata a k'asa
Mlm da yaji anfara mintsinarshi, yafara sosawa,
tun yana Sosawa a hankali harya ya zabura ya mik'e tsaye nan fa yakama susar jikinsa da sauri
d'alibai me zasuyi inba dariyaba,
kuwa takeyi tana tsalle tana tab'i da hannunta tana dariya,
tasanya d'alibai najansa tana masu wak'a suna amsawa
Itake fad'in cinnaka yaci jeshi
Sunafad'in tashi kar ya k'arama
😅
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMA*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_😅)
Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*6*
malm sai so she2_ yakeyi, yana hararar dijama had'ida da yimata dakuwa🖐🏿
har yakai sai da ya cire rigar sa, ganin cinnakun basu fita ba daga k'arshe ya tub'e wandon sa ya , yashiga kakkab'a ya koma daga shi sai gajeren wando."
Can saiga cinnaku suna fad'owa d'aya bayan d'aya."
tsaye yayi ya kasa magana yana sauke ajiyar zuciya,d'aya bayan d'aya
Yakasa d'aga ido ya dubi d'alibansa saboda kunya domin ya fahimci cewa duk shairin dijama ne."
Dijama tayi tsaye tana kallonshi tana dariya, ya dubeta da kyau cikin b'akin ciki da jin haushinta yace " dijama kitafi gida nakoreki karki k'ara zuwanmin mkrnta,
Ta b'arkewa da dariya had'ida rik'e ciki tana nunanshi tace
"toh saimi Dan ka Koreni,
ainaga kai kafara zagina ni kuma narama,
Harda yimin gorin ilimi, kuma ai naga shi ilimi Allah ke badashi nima ba Dan ya manta daniba,
Kuma ai naga itama 'yartaka jakace bata San komiba sai jakanci,kuma doluwa ce,
Idan ina da kwanyar kifi ita kuma kwanyar kwad'd'i ke gareta,
Ta k'are maganar had'ida mur gud'a baki, tayi tafiyarta."
Sai da tayi nisa da tafiya snn ta waigo a lokacin malma yana k'ok'arin maida kayan jikinsa tace "kuma sai naci uban Larai idan muka had'u rafi,
Tunda ka koreni, daga makarantarka, sann ta juya rik'e da Allonta, tayi tafiyarta."
Koda ta isa gida tana gunguni,
Tsohuwa ke tmbayarta lfy?
Meya dawo da ke gida ynzun?"
Idonta ya cika da hawaye tashiga fad'awa tsohuwa abunda yafaru tun daga farko hark'arshe saboda dijama duk rashin jinta bata k'arya."
Tsohuwa taja bakinta tayi shuru na minti goma, sannan tanisa tace "toh zauna kihuta, gaskiya dijama banji dad'in korarki da malam d'ahiru yayi ba."
To yanzu yazanyi? An koroki a mktantar boko, gashi yanxun islamiyar ma ankoroki.
gashi kuma ke ba k'ok'ariba,
allonki sai yayi wata ukku bakiyi wankiba, haka boko baki ganewa, to ni yanzun miye mafita?"
Dijama tayi shuru sai zarar ido takeyi Can taja dogon nishi tace
"yauwa tsohuwa tunda kinga baganewa nakeyi ba shawara kawai ki sanyani makarantar koyon sak'e sak'e, watak'ila a can nafara ganewa kinga saina koyi sak'a
dama nafison can."