Sashe 15
Yar Gidan Tsohowa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A razane ya mik'e zaune cike da fargaba da b'acin rai ya kai dubonshi wurin wazai gani *Yusra* ce cikin shiga ta wasu k'ana nun kaya riga da siket Wanda iya kacinsu a kan cinyarta rigar kuma mai kamar best duk gaba d'aya Rabin k'irjinta a waje yake." Kanta ba d'an kwali ta zubo gashinta a kafad'a
Kallo d'aya yayi mata ya runtse idonshi had'ida kauda kanshi gefe d'aya,
yayi saurin durowa daga kan gadon cike da b'acin rai."
Ya doka mata tsawa yanuna mata hanyar waje yace "xoki fita d'akin nan shed'aniya kawai."
Zaro ido tayi waje tana mmkin kalamanshi gashi kyakkyawa ajin farko
tana tunanin ya waye Ashe kansa a cikin kwali yake." To meye a ciki Dan tazo d'akinshi ta tab'a jikinshi?"
Cikin rausaya da jan hankali ta nufeshi da nufin kai mashi runguma, yayi saurin zaro ido waje had'ida ja da baya, da sauri
Ya d'aga hannu ya kai mata mata mari a fuska har sau biyu,
Yana huci yana fad'in karki kuskura kice zaki had'a jiki na da naki
Domin ni ko a mafarki bana Fatan Allah ya nuna mun wnn nakasanshin jikin naki mai d'auke da najasa."
Kifita a d'akin nan nace karna tattakaki."
Murmushi tasaki mai cike da takaici tana shafar gefen fuskarta a inda ya mareta duk ga shatin ya tsun hannunshi Nan ya kwanta a gefen fuskarta
Tunda Allah yasa a ka haifeta har ta girma babu wnda ya tab'a yimata fad'a bare tsawa bare har a xo ga dukanta,
Amma gashi abun mmki yau itace wani d'a namiji ke d'aga hannu ya mareta har sau biyu."
A maimakon taji zafin Marin, saima jitayi sonshi da k'aunarshi ya kuma lumkuwa a cikin zuciyarta."
Still idonta a kanshi tana mashi kallon sha'awa.
Tana shafar kunci, murmushi tasaki tace "ina sonka Mahmud,
kuma kasani zan iya jure komai akanka."
Ya kuma kallonta a hasale yace " ni kuma banasonki, ke barima kiji bantab'a jin na tsane wani Abu a rayuwata ba kamar yanda nakiji natsaneki."
Kalamanshi sunyi mata zafi sosai, tasaki dariya mai Sauti tace "kasanyawa zuciyarka sai na aureka domin bantab'a Neman Abu na rasaba a rayuwata, dan haka dole ka soni kuma ka aureni tunda kana k'ark'ashin mahaifina,
Kama d'auka daga yau na zama matarka."
Tana kaiwa nan ta fito idonta yana xubar da hawaye."
Kai tsaye palon daddynta ta nufa, tana zuwa kai tsaye ta fad'a kan jikinshi ta fashe da kuka mai sauti,
Abunda daddy bai tab'a ganiba a idon 'yatshi,
tace daddy ina sonshi, katai makamun ka aura munshi."
Wlh Mundun narasa Mahmud xan iya rasa rayuwata."
Cikin razana ya janyota ya rungumeta yace daina kuka shalele bazaki mutuba a kan wani,
"indai INA da rai da lafiya INA numfinshi a doron k'asa baxaki tab'a Neman wani abun kirasaba, shalele daina kuka ki d'auka har kin aure mahmud,
Har Mahmud ya zama mallakinki."
Dariya tasaki tace "Ngd daddy nah."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_ )😅
Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)
*18*
Mahmud yana komawa gida dama ya shirya kayanshi yau zai wuce Abuja zasu fara trening."
A kwati kayanshi ya d'auka tare da duk wani Abun da yake buk'ata yafito,
Abba yayi mashi rakiya tareda Sanya mashi Albarka yana kuma jaddamashi akan yayiwa Alhaji Atiku biyayya ya d'aukeshi tambakar mahaifinshi."
Mahmud yayi murmushi yace "insha Allah Abba bazaka samu wata Matsala daga gareniba."
Suka had'a baki tare da momy sukace Allah yayi maka Albarka yabaka sa'a aduk abunda kasanyawa gaba."
Yaji dad'in Addu'ar tasu,
ya runsuna k'asa yace "Amin Abba da Momy ngd, Allah ya barmun ku, naci gaba da kyautata maku har k'arshen rayuwata,
idan
khalil ya dawo mmy kice masa na wuce."
Yana fad'in haka yabud'e mota yashiga yatayar suna d'aga mashi hannu har ya yafita get d'in gidan ya d'auki hanyar Abuja."
****************
Bayan antashi break fast Kowa ya fito daga aji yanufi wurin cin abinci dijama kuma taja wuri d'aya gefe d'aya ta rakub'e babu abunda takeyi sai ruwan hawaye."
Tana tunanin tsohuwa, tana nan zaune tana tunani tana hawaye batasan kowa ya watseba ya ba kowa a wajen duk ankoma class."
Bata ankaraba sai saukar bulala taji a bayanta a firgice ta zabura ta mik'e tsaye cike da tashin hankali da tsoro tana kallon wanda ya daketa."
prefet ce tsaye a gabanta tana fad'in ubanme kikeyi a nan kowa ya koma aji ya barki, sai magana ake maki kin kyale mutane."
Zuciyar dijama takawo mata a wuya, dame zataji da kad'aici ko da mugunta,
Prefet taga dijama bata da niyar motsawa daga inda take ta kuma d'aga bulala cike da jin haushi ta kuma doka mata a tsakiyar baya." Sai da dijama ta gantsare saboda axabar zafi, tunda Allah yasa aka haifeta ba'a tab'a yimata irin wnn dukanba."
Tana zaune a inda take bata da alamar motsawa bare ta tashi daga wurin."
Prefet d'in ta kuma harzuk'a cike da takaici ta d'aga balala zata kuma kai mata a karo na uku, tana wani huci."
Dijama tayi saurin mik'ewa tsaye cikin zafin nama ta rik'e bulalar,
ta duk'a ta d'auki prefet d'in saida ta d'agata sama snn tabugata a k'asa, ta karb'e bulalar hannunta tashiga zuga mata ita."
Ganin duka da bulala b'ata lokacine tayi jifa da bulalar ta haye ruwan cikinta tashiga nusarta."
Ihunda prefet d'in keyi shi yaja hankalin sauran d'alibai da malamai suka firfito. Cikin hanzari suna kallon ikon Allah,
D'alibai sun zagayesu suna kallo,
Duk a tunaninsu Aljanun dijama ne suka tashi, dibo da yanda suka dijama ta haye kanta, nesa ba kusaba prefet tafi dijama girma tsawo da k'iba da komai, duk cikin makarantar bbu wanda d'alibai ke tsoro sai ita saboda girman jikinta gashi kuma muguwa ce bata ragawa nak'asa da ita, malamai su kansu sunsan da hakan,
Amma yanzun abun mmki
gata a k'asa k'aramar yarinya 'yar shekara 14
'yar jss1 ta d'agata Sama ta kayar k'asa ta danne tana duka sai ihu takeyi."
Wnn yarinyar Aljanune suka hau kanta bayin kanta bane, inji malaman dake tsaitsaye sunkasa isa wurin su taimaki prefet. D'in."
Dijama tanajin malamai na fad'in Aljanune ai kuwa ta kuma birkicewa taci gaba da jifgarta, ta mak'e murya kamar ba muryar taba tana fad'in "Dan kinga mun kyaleki, kina dukanta,
bakisan ko mu suwaye bane?"
Can wata malama tayi k'arfin halin tunkararsu da kyar tasamu ta fincike dijama a kan prefet d'in."
Dijama na huci tana harararta tana fad'in "idan kika kuskura kika kuma kulamu sai munyi maki illah a makarantar nan."
Ai kuwa malamai sukayo kan dijama aka shiga bata hak'uri had'ida yi mata Addu'oi."
Shugaban makaranta yana office yana aiki labari ya sameshi, cikin hanzari a ka had'a Assambully kowa ya hallara, A ka d'ora dijama a kan Assambully, sai zarar ido takeyi tana turo bki."
shugaban makaranta yashiga bayani a kanta, yashiga nunata yana fad'in "kuyi taka tsantsan da ita kadda Wanda ya kuma kulata a cikinku, idan tayiwa wani daga cikinku wani abun ya hanzarta zuwa wurina ya kawo mun k'ararta ninasan yanda zanyi mata."
Idan kuka lura da abunda tayiwa 'yar uwarku, ya nuna prefet d'in dake rakub'e wuri d'aya sai zare ido takeyi tana sauke numfashi da sauri, alamar ta daku."
Ya isa kubawa kanku amsar cewa Nana khadija Hassan ba ita kad'ai takeba tana tare da Aljanu,
ko Aljanun manyan Aljanu."
Dan haka abunda nkeso daku shine ku kiyaye abunda na fad'a maku a kanta,
Suka amsa da "to malam."
Snn ya umurci kowa ya watse ya koma aji,
Dijama na shiga aji kowa ya kama kanshi da ita,
Hakan malamin English yashigo suka fara karatu gadan gadan."
Bayan antashi daga makaranta kowa yanufi d'akin barci domin cin abinci suyi wanka ayi sallah, snn akoma karatun marece wasu kuma sutafi islamiya."
Dijama taja tayi tsaye a wuri d'aya domin batasan inda zatajeba."
Anan idonta ya fara cika da hawaye."
Prefet d'in da tafara gani farkon zuwanta Senior Rukayyah ita tagani a gabanta tana mata murmushi ta rik'a hannunta suka nufi d'akinsu inda ta ajiye mata kayanta."
Senior Rukayyah tun lokacinda taga dijama taji tashiga ranta,
Hakan kuma a nan take taji ta kamu da son Mahmud lokaci d'aya, wnn dalilin yasa tad'auki d'amarar taimakawa dijama. A kan karatunta domin ta fahimci burin yayanta kenan tayi karatu."
*****************
Mahmud ya sauka Abuja lfy, Inda yaga karramawa wurin Alhaji Atiku.
Yana zaune cikin katafaren palon gidan Alhaji Atiku commondent anzagayeshi da kayan ciye ciye da abinci kala kala."
Alhaji Atiku a gefenshi nesa dashi yana mashi bayanin yanda zasu fara trening d'in gobe."
Sai jiyaniya sukeji tana tashi a harabar gidan, mahmud baiyi mmkiba dibon da yayi tundaga farkon layin gidan har zuwa cikin gidan
sojojine birjik aka Zuba a wurin."
Yashiga tunanin wata k'ila bak'ine Alhaji Atiku, yayi
Bai gama tunaninsaba aka bud'o k'ofa aka shigo batareda anyi sallama ba."
Ganin murmushi yayi d'auke a kan fuskar Alhaji Atiku, waigawa yayi domin ganin mai yake kallo yake yiwa murmushi."
Wata tsaleliyar budurwa yagani fara fes da ita wanda bazata wuce shekara 23 ba a duniya.
tana da kyaunta ba laifi, ta sanya riga da wando wad'anda suka bayyanar mata da duk ilahirin surar jikinta, ta d'ora wani figigin gyale a kanta Wanda dashi da babu duk d'aya. Fuksarta sanye da bak'in glass hannunta d'aya d'auke da katuwar waya. D'ayan kuma d'auke da jaka.
Gefen hannunta dama da hagu, sojojine ke take mata baya."
Hannu ta d'aga masu tare da ya tsine fuska a kan suyi tafiyarsu,
Saida suka Sare mata snn suka juya suka tafi."
ganinta yayi taje cikin shagwab'a ta haye a kan cinyar Alhaji Atiku."
Mutuwar tsaye Mahmud yayi ya tsura masu ido yana kallon ikon Allah."
Cikin shagwab'a take cewa daddy na gaji dayawa."
Hannu ya sa yana shafa bayanta yana "fad'in Ayyah sannu shalele kitashi kitafi kiyi wanka ki huta momynki na ciki, tayi maki tausa."
Turo bki tayi tace "ni kai nakeso kayimun."
Dariya yasaki mai sauti yace "nida kaina shalele?" To tashi kitafi gani nan zuwa yanzun nan
Yace baki gaida yayankiba gashi nan zaune, ya Nuna mata Mahmud da yasaki baki yana kallonsu."
Taya tsine fuska ta kai dubanta ga mahmud, dan bata lura da akwai wata halitta a wurinba,
Kallo d'aya yayi mata ya runtse idonshi had'ida kauda kanshi gefe d'aya,
yayi saurin durowa daga kan gadon cike da b'acin rai."
Ya doka mata tsawa yanuna mata hanyar waje yace "xoki fita d'akin nan shed'aniya kawai."
Zaro ido tayi waje tana mmkin kalamanshi gashi kyakkyawa ajin farko
tana tunanin ya waye Ashe kansa a cikin kwali yake." To meye a ciki Dan tazo d'akinshi ta tab'a jikinshi?"
Cikin rausaya da jan hankali ta nufeshi da nufin kai mashi runguma, yayi saurin zaro ido waje had'ida ja da baya, da sauri
Ya d'aga hannu ya kai mata mata mari a fuska har sau biyu,
Yana huci yana fad'in karki kuskura kice zaki had'a jiki na da naki
Domin ni ko a mafarki bana Fatan Allah ya nuna mun wnn nakasanshin jikin naki mai d'auke da najasa."
Kifita a d'akin nan nace karna tattakaki."
Murmushi tasaki mai cike da takaici tana shafar gefen fuskarta a inda ya mareta duk ga shatin ya tsun hannunshi Nan ya kwanta a gefen fuskarta
Tunda Allah yasa a ka haifeta har ta girma babu wnda ya tab'a yimata fad'a bare tsawa bare har a xo ga dukanta,
Amma gashi abun mmki yau itace wani d'a namiji ke d'aga hannu ya mareta har sau biyu."
A maimakon taji zafin Marin, saima jitayi sonshi da k'aunarshi ya kuma lumkuwa a cikin zuciyarta."
Still idonta a kanshi tana mashi kallon sha'awa.
Tana shafar kunci, murmushi tasaki tace "ina sonka Mahmud,
kuma kasani zan iya jure komai akanka."
Ya kuma kallonta a hasale yace " ni kuma banasonki, ke barima kiji bantab'a jin na tsane wani Abu a rayuwata ba kamar yanda nakiji natsaneki."
Kalamanshi sunyi mata zafi sosai, tasaki dariya mai Sauti tace "kasanyawa zuciyarka sai na aureka domin bantab'a Neman Abu na rasaba a rayuwata, dan haka dole ka soni kuma ka aureni tunda kana k'ark'ashin mahaifina,
Kama d'auka daga yau na zama matarka."
Tana kaiwa nan ta fito idonta yana xubar da hawaye."
Kai tsaye palon daddynta ta nufa, tana zuwa kai tsaye ta fad'a kan jikinshi ta fashe da kuka mai sauti,
Abunda daddy bai tab'a ganiba a idon 'yatshi,
tace daddy ina sonshi, katai makamun ka aura munshi."
Wlh Mundun narasa Mahmud xan iya rasa rayuwata."
Cikin razana ya janyota ya rungumeta yace daina kuka shalele bazaki mutuba a kan wani,
"indai INA da rai da lafiya INA numfinshi a doron k'asa baxaki tab'a Neman wani abun kirasaba, shalele daina kuka ki d'auka har kin aure mahmud,
Har Mahmud ya zama mallakinki."
Dariya tasaki tace "Ngd daddy nah."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_ )😅
Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)
*18*
Mahmud yana komawa gida dama ya shirya kayanshi yau zai wuce Abuja zasu fara trening."
A kwati kayanshi ya d'auka tare da duk wani Abun da yake buk'ata yafito,
Abba yayi mashi rakiya tareda Sanya mashi Albarka yana kuma jaddamashi akan yayiwa Alhaji Atiku biyayya ya d'aukeshi tambakar mahaifinshi."
Mahmud yayi murmushi yace "insha Allah Abba bazaka samu wata Matsala daga gareniba."
Suka had'a baki tare da momy sukace Allah yayi maka Albarka yabaka sa'a aduk abunda kasanyawa gaba."
Yaji dad'in Addu'ar tasu,
ya runsuna k'asa yace "Amin Abba da Momy ngd, Allah ya barmun ku, naci gaba da kyautata maku har k'arshen rayuwata,
idan
khalil ya dawo mmy kice masa na wuce."
Yana fad'in haka yabud'e mota yashiga yatayar suna d'aga mashi hannu har ya yafita get d'in gidan ya d'auki hanyar Abuja."
****************
Bayan antashi break fast Kowa ya fito daga aji yanufi wurin cin abinci dijama kuma taja wuri d'aya gefe d'aya ta rakub'e babu abunda takeyi sai ruwan hawaye."
Tana tunanin tsohuwa, tana nan zaune tana tunani tana hawaye batasan kowa ya watseba ya ba kowa a wajen duk ankoma class."
Bata ankaraba sai saukar bulala taji a bayanta a firgice ta zabura ta mik'e tsaye cike da tashin hankali da tsoro tana kallon wanda ya daketa."
prefet ce tsaye a gabanta tana fad'in ubanme kikeyi a nan kowa ya koma aji ya barki, sai magana ake maki kin kyale mutane."
Zuciyar dijama takawo mata a wuya, dame zataji da kad'aici ko da mugunta,
Prefet taga dijama bata da niyar motsawa daga inda take ta kuma d'aga bulala cike da jin haushi ta kuma doka mata a tsakiyar baya." Sai da dijama ta gantsare saboda axabar zafi, tunda Allah yasa aka haifeta ba'a tab'a yimata irin wnn dukanba."
Tana zaune a inda take bata da alamar motsawa bare ta tashi daga wurin."
Prefet d'in ta kuma harzuk'a cike da takaici ta d'aga balala zata kuma kai mata a karo na uku, tana wani huci."
Dijama tayi saurin mik'ewa tsaye cikin zafin nama ta rik'e bulalar,
ta duk'a ta d'auki prefet d'in saida ta d'agata sama snn tabugata a k'asa, ta karb'e bulalar hannunta tashiga zuga mata ita."
Ganin duka da bulala b'ata lokacine tayi jifa da bulalar ta haye ruwan cikinta tashiga nusarta."
Ihunda prefet d'in keyi shi yaja hankalin sauran d'alibai da malamai suka firfito. Cikin hanzari suna kallon ikon Allah,
D'alibai sun zagayesu suna kallo,
Duk a tunaninsu Aljanun dijama ne suka tashi, dibo da yanda suka dijama ta haye kanta, nesa ba kusaba prefet tafi dijama girma tsawo da k'iba da komai, duk cikin makarantar bbu wanda d'alibai ke tsoro sai ita saboda girman jikinta gashi kuma muguwa ce bata ragawa nak'asa da ita, malamai su kansu sunsan da hakan,
Amma yanzun abun mmki
gata a k'asa k'aramar yarinya 'yar shekara 14
'yar jss1 ta d'agata Sama ta kayar k'asa ta danne tana duka sai ihu takeyi."
Wnn yarinyar Aljanune suka hau kanta bayin kanta bane, inji malaman dake tsaitsaye sunkasa isa wurin su taimaki prefet. D'in."
Dijama tanajin malamai na fad'in Aljanune ai kuwa ta kuma birkicewa taci gaba da jifgarta, ta mak'e murya kamar ba muryar taba tana fad'in "Dan kinga mun kyaleki, kina dukanta,
bakisan ko mu suwaye bane?"
Can wata malama tayi k'arfin halin tunkararsu da kyar tasamu ta fincike dijama a kan prefet d'in."
Dijama na huci tana harararta tana fad'in "idan kika kuskura kika kuma kulamu sai munyi maki illah a makarantar nan."
Ai kuwa malamai sukayo kan dijama aka shiga bata hak'uri had'ida yi mata Addu'oi."
Shugaban makaranta yana office yana aiki labari ya sameshi, cikin hanzari a ka had'a Assambully kowa ya hallara, A ka d'ora dijama a kan Assambully, sai zarar ido takeyi tana turo bki."
shugaban makaranta yashiga bayani a kanta, yashiga nunata yana fad'in "kuyi taka tsantsan da ita kadda Wanda ya kuma kulata a cikinku, idan tayiwa wani daga cikinku wani abun ya hanzarta zuwa wurina ya kawo mun k'ararta ninasan yanda zanyi mata."
Idan kuka lura da abunda tayiwa 'yar uwarku, ya nuna prefet d'in dake rakub'e wuri d'aya sai zare ido takeyi tana sauke numfashi da sauri, alamar ta daku."
Ya isa kubawa kanku amsar cewa Nana khadija Hassan ba ita kad'ai takeba tana tare da Aljanu,
ko Aljanun manyan Aljanu."
Dan haka abunda nkeso daku shine ku kiyaye abunda na fad'a maku a kanta,
Suka amsa da "to malam."
Snn ya umurci kowa ya watse ya koma aji,
Dijama na shiga aji kowa ya kama kanshi da ita,
Hakan malamin English yashigo suka fara karatu gadan gadan."
Bayan antashi daga makaranta kowa yanufi d'akin barci domin cin abinci suyi wanka ayi sallah, snn akoma karatun marece wasu kuma sutafi islamiya."
Dijama taja tayi tsaye a wuri d'aya domin batasan inda zatajeba."
Anan idonta ya fara cika da hawaye."
Prefet d'in da tafara gani farkon zuwanta Senior Rukayyah ita tagani a gabanta tana mata murmushi ta rik'a hannunta suka nufi d'akinsu inda ta ajiye mata kayanta."
Senior Rukayyah tun lokacinda taga dijama taji tashiga ranta,
Hakan kuma a nan take taji ta kamu da son Mahmud lokaci d'aya, wnn dalilin yasa tad'auki d'amarar taimakawa dijama. A kan karatunta domin ta fahimci burin yayanta kenan tayi karatu."
*****************
Mahmud ya sauka Abuja lfy, Inda yaga karramawa wurin Alhaji Atiku.
Yana zaune cikin katafaren palon gidan Alhaji Atiku commondent anzagayeshi da kayan ciye ciye da abinci kala kala."
Alhaji Atiku a gefenshi nesa dashi yana mashi bayanin yanda zasu fara trening d'in gobe."
Sai jiyaniya sukeji tana tashi a harabar gidan, mahmud baiyi mmkiba dibon da yayi tundaga farkon layin gidan har zuwa cikin gidan
sojojine birjik aka Zuba a wurin."
Yashiga tunanin wata k'ila bak'ine Alhaji Atiku, yayi
Bai gama tunaninsaba aka bud'o k'ofa aka shigo batareda anyi sallama ba."
Ganin murmushi yayi d'auke a kan fuskar Alhaji Atiku, waigawa yayi domin ganin mai yake kallo yake yiwa murmushi."
Wata tsaleliyar budurwa yagani fara fes da ita wanda bazata wuce shekara 23 ba a duniya.
tana da kyaunta ba laifi, ta sanya riga da wando wad'anda suka bayyanar mata da duk ilahirin surar jikinta, ta d'ora wani figigin gyale a kanta Wanda dashi da babu duk d'aya. Fuksarta sanye da bak'in glass hannunta d'aya d'auke da katuwar waya. D'ayan kuma d'auke da jaka.
Gefen hannunta dama da hagu, sojojine ke take mata baya."
Hannu ta d'aga masu tare da ya tsine fuska a kan suyi tafiyarsu,
Saida suka Sare mata snn suka juya suka tafi."
ganinta yayi taje cikin shagwab'a ta haye a kan cinyar Alhaji Atiku."
Mutuwar tsaye Mahmud yayi ya tsura masu ido yana kallon ikon Allah."
Cikin shagwab'a take cewa daddy na gaji dayawa."
Hannu ya sa yana shafa bayanta yana "fad'in Ayyah sannu shalele kitashi kitafi kiyi wanka ki huta momynki na ciki, tayi maki tausa."
Turo bki tayi tace "ni kai nakeso kayimun."
Dariya yasaki mai sauti yace "nida kaina shalele?" To tashi kitafi gani nan zuwa yanzun nan
Yace baki gaida yayankiba gashi nan zaune, ya Nuna mata Mahmud da yasaki baki yana kallonsu."
Taya tsine fuska ta kai dubanta ga mahmud, dan bata lura da akwai wata halitta a wurinba,