Sashe 18
Yar Gidan Tsohowa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta turo baki tace "ina yaya mahmud banganshi ba, bayan shi yace da zarar nayi wata d'aya zaizo yacireni a wnn karantar ya mayardani gida kusa daku."
Momy ta rik'a hannunta tace "eyyah ummie Yayanki baya gari, yayi tafiya ya tafi wurin trening d'in soja kiyi mashi Addu'a Allah yabashi sa'a."
Dijama ta turo ido waje tace "soja tab lallai kuwa zai k'aro mugunta."
Suka sanya dariya gaba d'ayansu snn suka nemi wuri suka shinfid'a k'atuwar darduma suka zauna gaba d'ayansu Suna dariya, momy tana yaba Kyan da taga dijama tayi kamar ba itaba."
Khalil da ke zaune cikin mota,
cikin ma wuyacin hali,
ya d'aga kai yana kallon su momy,
A can ya hangosu zaune wuri d'aya sai fira sukeyi suna dariya harda Abba a hankalinsu a kwance,
tareda wata 'YAR farar yariya kyakkyawa."
Yace "ko ina kuma momy tasan wancan yarinyar 'yar beauty?"
Meyasa bazasu aiketa ta nemo masu Wanda sukazo nema ba suyi su sallameta mutafi."
Cikin jin haushi ya bud'e murfin motar ya fito ya nufi wurinsu."
Yana zuwa a gefen dijama ya zauna had'ida k'ura mata ido yana mata kallon tsaf, samanta da k'asanta, yake kallo irin kallon nan nasu na 'yan duniya,
bai San lokacin da ya d'aga hannunshi ba ya shafi gefen fuskartaba yace _fine girl_
Yana murnushi yace momy INA kika San wnn beautyn tana da kyau."
Dariya suka saki gaba d'ayansu,
Dijama da Dama ta tsaneshi ta harareshi ta murgud'a baki tace baraka kallah, masha Allah,
karka cinyemun kyau sai gani sai hange."
Yanayin ynda take tsiwar yayi matuk'ar yi mata kyau, sai gani yayi ta kuma burgeshi,
Yana murmushi ya kalli Abba da momy yace "momy wnn yarinyar ta burgeni sosai, ina kamu"
Duk lokacin da Abba ya bani umurni Na nemo matar aure to itace zab'ina,
Momy 'yar k'awarki ce?"
Momy tayi dariya tare da fateema, ganin bai gane dijama bace wacce ya tsana saboda k'auyancinta."
Abba kuma yanajin hakan sai da gabanshi ya yanke ya fad'i, dajin kalaman khalil akan dijama,
Meyake son faruwa ne a nan gaba a cikin familynsa?"
Murmushi ya k'akaro ya dubi khalil yace "baka ganeta bane k'anwarka ce fa dijama."
Da sauri khalil ya kuma juyawa yana kallonta cike da mmki, ya kuma kai hannunshi zai kuma shafar gefen fuskarta Wanda tafi burgeshi."
Da sauri dijama taja da baya tana harararshi cike da tsiwa tace " _dant touch me_🖐🏿
* *tofah 'yar gidan tsohuwa da turanci*🤗🤗
*iya comment d'inku iya typing d'inku*🤷♀
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅
Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*23*
Ta mik'e da sauri tabar mashi wurin, ta koma gefen Abba ta zauna a kusa da fateema."
Khalil ya kuma kallonta cike da burgewa,
Da murmushi d'auke a fuskarshi yanunata da hannu yace _are you a dijama 'yar gidan tsohuwa_?"
Ta langwab'e kai cikin tsiwa, tazaro ido tace _are you seprise_?"
Had'ida murgud'a mashi baki."
Kuma zaro ido yayi waje cike da mmki, yana kallon d'an k'aramin bakinta mai tsiwa."
Pink colour shar dashi,
Ya langwabe kai yana kallonta, had'ida lashe Baki, domin jiyakeyi kamar yaje ya kamota ya rungumeta ya tsotse d'an k'aramin bakinta yakeji."
Abba yace " _Gud_ ummie na yau xanyi baccin farin ciki,
A yau ganau nake ba jiyau ba, da kunnuwa na guda biyu naji ummie nah tana zaro turanci, kai Allah Na gode maka ina ma mahmud yana kusa da yafi kowa farin ciki da wann ranar."
Dariya tasaki tace "Abba saboda Mahmud kawai na dage nakeso na iya turanci, saboda ya daina cemun mai kwanyar kifi,
Kuma ya daina zagina da turanci, saboda kawai dan yaga banajin abunda yake cewa."
Abba yayi murmushi yace "Allah yak'aro ilimi mai yawa mai amfani ummie nah "
Ta amsa da "Amin Abba nah,
Can kuma ta marairace fuska tace "Abba tsohuwa fa?"
Duk Na kwanta bacci sai inyita mafarkinta."
Abba yayi murnushi yace "tana nan lfyarta k'alau jiya ma nadawo daga tofar."
_Next month_ idan za'a kuma zuwa visiting zanje Na d'auko mki ita muzo tare ki ganta."
Khalil ya nisa ya d'auke idonshi daga kallon dijama da yakeyi tun d'axun,
ya maida kallonshi a kan Abba yace Abba"mai yasa kace brother zaifi kowa murna da ganin dijama hakan?"
Abba yace "saboda yafi kowa son yaga ta tsaya tayi karatu, wanda zata inganta rayuwarta,dashi,
Mahmud ya shirya d'aukar ko wanne irin mataki domin ganin Ummie tasamu ilimi mai yawa mai amfani wanda ko ina ne a cikin fad'in k'asar nan Dama wajenta."
"Kai fa?" Abba ya tmbayeshi."
Snn kuma dijama ta shice shi ya raineta tun tana k'aramarta, yafi kowa shak'uwa da ita duk a cikin family."
Khalil yayi shuru yana tunanin wani Abun,
Jin da yayi Abba yace dijama ta mahmud ce gaba d'aya yaji ranshi ya b'aci,
Yaja doguwar ajiyar zuciya, yace "Abba dijama bata brother bace,
Dijama ta kowa ce a cikin family 'yar uwar kowace kowa yana da dangantaka da ita, bashi kad'aiba
Amma Abba idan kana fad'in dijama ta brother ce sai naga kamar a kwai wata manufa."
Abba ya tsure shi ido yana kallonshi, yana kuma karanto wani Abu a tare dashi,
Sai da ya d'auki minti biyu yana kallonshi snn yace "eh ba k'arya kafad'aba Khalil akwai wata manufar,
Kuma Karka kuskura ka tambayeni ko wacce manuface, amma abunda nakeso Na fad'a maka shine duk abunda kake na sartawa ryuwarka akan ummie da mahmud to hakan ne babu ko tantama."
Kai kuma sai ka cire naka banzan tunanin da kakeso kafara a yanzun."
Abba ya kalli dijama da ta mayar da hankalinta a can wurin fateema suna fira suna dariya."
Yace "ummie Na tashi ki d'auki kayanki kije ki kai hostel ki ajiye kidawo muyi sallama tafiya zamuyi."
Cikin shagwab'a tace "Abba ni xan biku mutafi, yaya mahmud yace da zarar nayi wata d'aya zai zo yacireni a makarantar nan gaba d'aya."
Momy ta rik'o hannunta cikin sigar lallashi take cemata "yi hak'uri ummie idan Wanda ya kawoki ya dawo shi da kansa zai cireki mu nan da kika ganmu bama da ikon cireki batare da mahmud ya aminceba."
Khalil yanajin furucin momy ya mik'e tsaye a fusace yanufi mota ya bud'e ya shiga ya rufe had'ida d'ora kanshi a kan sitiyari yana tunanin wai meke shirin faruwa dashine?"
Runtse idonshi yayi, amma babu abunda yake gani sai kyakkyawar fuskar dijama, tare da d'an
k'aramin bakinta."
Tafiyar da yyi a fusace Zuwa mota, Abba da momy suka bishi da kallo, suka juyo a tare suka had'a ido suka kalli junansu, ko wannesu da tambaya a bakinsa."
Fateema ta katse masu tunani tace Abba wai meyake damun yaya khalil ne naga kamar yayi hushi yatafi."
Momy tace "kije ki tambayeshi mana ai gaya can a mota saiya fad'a mki
Dijama da bata kula dashiba, tace "sister tayani mud'auki kayan nan mutafi d'aki Na ajiyesu."
Anan suka Shiga d'ibar kayan shopping d'in da Abba yayi mata tareda d'aukar kulolin abinci suka nufi hostel dasu."
Senior Rukayya tana kwance a kan gado, kasan Cesarwar ba 'yar garin nan bace bata sa ran za'a zo mata visiting, taga dijama ta shigo da kaya nik'i nik'i kamar Wanda za'a bud'awa wani k'aramin shago."
Da sauri ta duro daga kan gadon tashiga taimaka masu suna ajiyewa bayan sun gama ajiyewa
Senior rukayya ta kalli fateema ta kuma kallon dijama tace "khadija wnn k'anwarki ko?"
Dijama tayi dariya tace "k'anwatace uwarmu d'ayan ubnmu d'aya fateema ne sunanta."
Senior rukayya tayi murmushi cike da burgewa domin kuwa sunyi matuk'ar burgeta, tace "kunban sha'awa kamarku d'aya."
Anan fateema ta gaida ita, ta amsa tana dariya had'ida dafa k'afad'arta tace "Abba ya kawo mana ke nan mana."
Batace komaiba illah tayi dariya, dijama tace "yawwa Anty kizo mutafi ki gaida Abba da momy nabasu lbrinki."
Cikin minti biyar senior rukayya ta sanya uniform d'inta tafito tabiyosu dijama."
A bakin mota suka hangosu tsaitsaye alamar fitowar su kawai suke jira zasu tafi."
Senior rukayya taje ta durk'usa ta gaida momy da Abba,
Suka amsa mata cike da kulawa, tare da yimata godiya kula da takeyi da dijama."
Abba yaciro dubu biyar ya mik'a mata dakyar ta amsa had'ida yimashi godiya."
Sukayi masu sallama suka bud'e mota suka Shiga, idon dijama ya cika da hawaye,
Ganin zasu tafi subarta."
Khalil da ya tsura mata ido yana kallonta ya kasa d'auke idonshi daga gareta ganin zubar hawayenta da yayi, bai San lokacin da ya bud'e mota yafitoba, cikin sauri ya nufota yana Neman ya rungumota ya lallashe ta ta daina kuka."
Tana ganin hkan tayi saurin Jada baya tana wurga mashi kallon tsana, had'ida ya tsine bki cike da tsiwa tace "wai meye hakan ne?"
Gskya yya Khalil INA ganin yau kamar ba kanka d'ayaba,
Karka mnta dijamace fa 'yar k'auye Wanda ka tsana a kan komai a ryuwarka to meye nason ka tab'ani?"
Kafa rik'e girmanka kafa sanni sarai bana barin bashi idan naga ana neman a shiga hak'k'ina."
Turus yaja ya tsaya yana kallonta a maimakon yaji haushi. Kalamanta saima ya tsinci kansa da yana sakar mata murmushi."
Ya sanya hannu a Aljihu ya ciro kud'i masu ywa wad'anda shi kanshi bai San adadinsuba ya mik'awa Senior Rukayya yace "kici gaba da kula da ita ynda ya kamata zandawo wani sati."
Senior Rukayya tana wani rangaji da rangwad'a had'ida kashe murya,
Duk a tunaninta da Mahmud take magana,
tace "kula da k'anwarmu ai dolene baka da Matsala indai wnn ne,"
Jin ta canza murya tana wani fari da ido,
Khalil ya d'aga idonshi ya d'orashi a kanta, yana mata kallon tsaf, saman ta da k'asanta."
Ganinta yayi wata 'yar ramammiya tsaye take wuri d'aya kamar 1 bata da inda namiji sai tab'a yaji d'an taushi a jikinta gaba d'ayanta bata da wani abun burgewa."
Ido biyu sukayi da ita yayi saurin gauda idonshi daga kallonta domin shi har ga Allah irin wad'an nan matan haushi suke bashi, duk Neman matansa baya son irin wad'an nan, Wanda zaka dinga dambe da k'asusan jikinta,
Kuma irinsu sai zurfin tsiya kamar kafad'a rijiya idan kashigesu."
Momy ta rik'a hannunta tace "eyyah ummie Yayanki baya gari, yayi tafiya ya tafi wurin trening d'in soja kiyi mashi Addu'a Allah yabashi sa'a."
Dijama ta turo ido waje tace "soja tab lallai kuwa zai k'aro mugunta."
Suka sanya dariya gaba d'ayansu snn suka nemi wuri suka shinfid'a k'atuwar darduma suka zauna gaba d'ayansu Suna dariya, momy tana yaba Kyan da taga dijama tayi kamar ba itaba."
Khalil da ke zaune cikin mota,
cikin ma wuyacin hali,
ya d'aga kai yana kallon su momy,
A can ya hangosu zaune wuri d'aya sai fira sukeyi suna dariya harda Abba a hankalinsu a kwance,
tareda wata 'YAR farar yariya kyakkyawa."
Yace "ko ina kuma momy tasan wancan yarinyar 'yar beauty?"
Meyasa bazasu aiketa ta nemo masu Wanda sukazo nema ba suyi su sallameta mutafi."
Cikin jin haushi ya bud'e murfin motar ya fito ya nufi wurinsu."
Yana zuwa a gefen dijama ya zauna had'ida k'ura mata ido yana mata kallon tsaf, samanta da k'asanta, yake kallo irin kallon nan nasu na 'yan duniya,
bai San lokacin da ya d'aga hannunshi ba ya shafi gefen fuskartaba yace _fine girl_
Yana murnushi yace momy INA kika San wnn beautyn tana da kyau."
Dariya suka saki gaba d'ayansu,
Dijama da Dama ta tsaneshi ta harareshi ta murgud'a baki tace baraka kallah, masha Allah,
karka cinyemun kyau sai gani sai hange."
Yanayin ynda take tsiwar yayi matuk'ar yi mata kyau, sai gani yayi ta kuma burgeshi,
Yana murmushi ya kalli Abba da momy yace "momy wnn yarinyar ta burgeni sosai, ina kamu"
Duk lokacin da Abba ya bani umurni Na nemo matar aure to itace zab'ina,
Momy 'yar k'awarki ce?"
Momy tayi dariya tare da fateema, ganin bai gane dijama bace wacce ya tsana saboda k'auyancinta."
Abba kuma yanajin hakan sai da gabanshi ya yanke ya fad'i, dajin kalaman khalil akan dijama,
Meyake son faruwa ne a nan gaba a cikin familynsa?"
Murmushi ya k'akaro ya dubi khalil yace "baka ganeta bane k'anwarka ce fa dijama."
Da sauri khalil ya kuma juyawa yana kallonta cike da mmki, ya kuma kai hannunshi zai kuma shafar gefen fuskarta Wanda tafi burgeshi."
Da sauri dijama taja da baya tana harararshi cike da tsiwa tace " _dant touch me_🖐🏿
* *tofah 'yar gidan tsohuwa da turanci*🤗🤗
*iya comment d'inku iya typing d'inku*🤷♀
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅
Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)
*23*
Ta mik'e da sauri tabar mashi wurin, ta koma gefen Abba ta zauna a kusa da fateema."
Khalil ya kuma kallonta cike da burgewa,
Da murmushi d'auke a fuskarshi yanunata da hannu yace _are you a dijama 'yar gidan tsohuwa_?"
Ta langwab'e kai cikin tsiwa, tazaro ido tace _are you seprise_?"
Had'ida murgud'a mashi baki."
Kuma zaro ido yayi waje cike da mmki, yana kallon d'an k'aramin bakinta mai tsiwa."
Pink colour shar dashi,
Ya langwabe kai yana kallonta, had'ida lashe Baki, domin jiyakeyi kamar yaje ya kamota ya rungumeta ya tsotse d'an k'aramin bakinta yakeji."
Abba yace " _Gud_ ummie na yau xanyi baccin farin ciki,
A yau ganau nake ba jiyau ba, da kunnuwa na guda biyu naji ummie nah tana zaro turanci, kai Allah Na gode maka ina ma mahmud yana kusa da yafi kowa farin ciki da wann ranar."
Dariya tasaki tace "Abba saboda Mahmud kawai na dage nakeso na iya turanci, saboda ya daina cemun mai kwanyar kifi,
Kuma ya daina zagina da turanci, saboda kawai dan yaga banajin abunda yake cewa."
Abba yayi murmushi yace "Allah yak'aro ilimi mai yawa mai amfani ummie nah "
Ta amsa da "Amin Abba nah,
Can kuma ta marairace fuska tace "Abba tsohuwa fa?"
Duk Na kwanta bacci sai inyita mafarkinta."
Abba yayi murnushi yace "tana nan lfyarta k'alau jiya ma nadawo daga tofar."
_Next month_ idan za'a kuma zuwa visiting zanje Na d'auko mki ita muzo tare ki ganta."
Khalil ya nisa ya d'auke idonshi daga kallon dijama da yakeyi tun d'axun,
ya maida kallonshi a kan Abba yace Abba"mai yasa kace brother zaifi kowa murna da ganin dijama hakan?"
Abba yace "saboda yafi kowa son yaga ta tsaya tayi karatu, wanda zata inganta rayuwarta,dashi,
Mahmud ya shirya d'aukar ko wanne irin mataki domin ganin Ummie tasamu ilimi mai yawa mai amfani wanda ko ina ne a cikin fad'in k'asar nan Dama wajenta."
"Kai fa?" Abba ya tmbayeshi."
Snn kuma dijama ta shice shi ya raineta tun tana k'aramarta, yafi kowa shak'uwa da ita duk a cikin family."
Khalil yayi shuru yana tunanin wani Abun,
Jin da yayi Abba yace dijama ta mahmud ce gaba d'aya yaji ranshi ya b'aci,
Yaja doguwar ajiyar zuciya, yace "Abba dijama bata brother bace,
Dijama ta kowa ce a cikin family 'yar uwar kowace kowa yana da dangantaka da ita, bashi kad'aiba
Amma Abba idan kana fad'in dijama ta brother ce sai naga kamar a kwai wata manufa."
Abba ya tsure shi ido yana kallonshi, yana kuma karanto wani Abu a tare dashi,
Sai da ya d'auki minti biyu yana kallonshi snn yace "eh ba k'arya kafad'aba Khalil akwai wata manufar,
Kuma Karka kuskura ka tambayeni ko wacce manuface, amma abunda nakeso Na fad'a maka shine duk abunda kake na sartawa ryuwarka akan ummie da mahmud to hakan ne babu ko tantama."
Kai kuma sai ka cire naka banzan tunanin da kakeso kafara a yanzun."
Abba ya kalli dijama da ta mayar da hankalinta a can wurin fateema suna fira suna dariya."
Yace "ummie Na tashi ki d'auki kayanki kije ki kai hostel ki ajiye kidawo muyi sallama tafiya zamuyi."
Cikin shagwab'a tace "Abba ni xan biku mutafi, yaya mahmud yace da zarar nayi wata d'aya zai zo yacireni a makarantar nan gaba d'aya."
Momy ta rik'o hannunta cikin sigar lallashi take cemata "yi hak'uri ummie idan Wanda ya kawoki ya dawo shi da kansa zai cireki mu nan da kika ganmu bama da ikon cireki batare da mahmud ya aminceba."
Khalil yanajin furucin momy ya mik'e tsaye a fusace yanufi mota ya bud'e ya shiga ya rufe had'ida d'ora kanshi a kan sitiyari yana tunanin wai meke shirin faruwa dashine?"
Runtse idonshi yayi, amma babu abunda yake gani sai kyakkyawar fuskar dijama, tare da d'an
k'aramin bakinta."
Tafiyar da yyi a fusace Zuwa mota, Abba da momy suka bishi da kallo, suka juyo a tare suka had'a ido suka kalli junansu, ko wannesu da tambaya a bakinsa."
Fateema ta katse masu tunani tace Abba wai meyake damun yaya khalil ne naga kamar yayi hushi yatafi."
Momy tace "kije ki tambayeshi mana ai gaya can a mota saiya fad'a mki
Dijama da bata kula dashiba, tace "sister tayani mud'auki kayan nan mutafi d'aki Na ajiyesu."
Anan suka Shiga d'ibar kayan shopping d'in da Abba yayi mata tareda d'aukar kulolin abinci suka nufi hostel dasu."
Senior Rukayya tana kwance a kan gado, kasan Cesarwar ba 'yar garin nan bace bata sa ran za'a zo mata visiting, taga dijama ta shigo da kaya nik'i nik'i kamar Wanda za'a bud'awa wani k'aramin shago."
Da sauri ta duro daga kan gadon tashiga taimaka masu suna ajiyewa bayan sun gama ajiyewa
Senior rukayya ta kalli fateema ta kuma kallon dijama tace "khadija wnn k'anwarki ko?"
Dijama tayi dariya tace "k'anwatace uwarmu d'ayan ubnmu d'aya fateema ne sunanta."
Senior rukayya tayi murmushi cike da burgewa domin kuwa sunyi matuk'ar burgeta, tace "kunban sha'awa kamarku d'aya."
Anan fateema ta gaida ita, ta amsa tana dariya had'ida dafa k'afad'arta tace "Abba ya kawo mana ke nan mana."
Batace komaiba illah tayi dariya, dijama tace "yawwa Anty kizo mutafi ki gaida Abba da momy nabasu lbrinki."
Cikin minti biyar senior rukayya ta sanya uniform d'inta tafito tabiyosu dijama."
A bakin mota suka hangosu tsaitsaye alamar fitowar su kawai suke jira zasu tafi."
Senior rukayya taje ta durk'usa ta gaida momy da Abba,
Suka amsa mata cike da kulawa, tare da yimata godiya kula da takeyi da dijama."
Abba yaciro dubu biyar ya mik'a mata dakyar ta amsa had'ida yimashi godiya."
Sukayi masu sallama suka bud'e mota suka Shiga, idon dijama ya cika da hawaye,
Ganin zasu tafi subarta."
Khalil da ya tsura mata ido yana kallonta ya kasa d'auke idonshi daga gareta ganin zubar hawayenta da yayi, bai San lokacin da ya bud'e mota yafitoba, cikin sauri ya nufota yana Neman ya rungumota ya lallashe ta ta daina kuka."
Tana ganin hkan tayi saurin Jada baya tana wurga mashi kallon tsana, had'ida ya tsine bki cike da tsiwa tace "wai meye hakan ne?"
Gskya yya Khalil INA ganin yau kamar ba kanka d'ayaba,
Karka mnta dijamace fa 'yar k'auye Wanda ka tsana a kan komai a ryuwarka to meye nason ka tab'ani?"
Kafa rik'e girmanka kafa sanni sarai bana barin bashi idan naga ana neman a shiga hak'k'ina."
Turus yaja ya tsaya yana kallonta a maimakon yaji haushi. Kalamanta saima ya tsinci kansa da yana sakar mata murmushi."
Ya sanya hannu a Aljihu ya ciro kud'i masu ywa wad'anda shi kanshi bai San adadinsuba ya mik'awa Senior Rukayya yace "kici gaba da kula da ita ynda ya kamata zandawo wani sati."
Senior Rukayya tana wani rangaji da rangwad'a had'ida kashe murya,
Duk a tunaninta da Mahmud take magana,
tace "kula da k'anwarmu ai dolene baka da Matsala indai wnn ne,"
Jin ta canza murya tana wani fari da ido,
Khalil ya d'aga idonshi ya d'orashi a kanta, yana mata kallon tsaf, saman ta da k'asanta."
Ganinta yayi wata 'yar ramammiya tsaye take wuri d'aya kamar 1 bata da inda namiji sai tab'a yaji d'an taushi a jikinta gaba d'ayanta bata da wani abun burgewa."
Ido biyu sukayi da ita yayi saurin gauda idonshi daga kallonta domin shi har ga Allah irin wad'an nan matan haushi suke bashi, duk Neman matansa baya son irin wad'an nan, Wanda zaka dinga dambe da k'asusan jikinta,
Kuma irinsu sai zurfin tsiya kamar kafad'a rijiya idan kashigesu."