Sashe 8
Me Ya Jamin New Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ƙura ce ta buɗesu tana juyawa taga Aliyu ya ɗauke Anam sunbar gurin da mugun gudu itama mota ta shiga tabi bayansu bata hangeshi ba gashi ta kasa gane hanyar da yabi zuciyarta ce ta raya mata tayi dama inda shikuma yayi hagu domin kai Anam ɗin ga likita yana shiga asibitin ya saɓeta kamar ƴar jaririya ya nufi ciki da ita likitocin sukayi mata cahhh tashin farko takardar ofishin yan sanda suka fara nema, kansa gabaɗaya ya kulle daƙyar dabarar kiran wayar Nazeer tazo masa ya sanar dashi abinda ke faruwa take yace masa gashinan.
Babu ɓata lkc sai gashinan da ɗan sanda guda ɗaya sannan suka shiga da ita suka fara treatment nata saida sukayi mata ɗinkin a gefen fuskarta inda Salma ta yanketa da glass sannan suka gutsire gashinta ta tsakiya inda nanma ta ƙwala mata ƙarfe suka wanke gurin suka ɗinke.
Har hawaye Aliyu yayi mata na tausayi sosai ya rinƙa jin haushin Salma da kuma kansa da ace ya amince da shawarar Granny ƙila duk da haka bata faru ba da yaji roƙon da Anam ɗin ta rinƙa yi masa da tuni hakan bata faru ba yanzun gashi saboda kafiyarsa ta tsiya yajama yar mutane wahala.
Dafashi Nazeer yayi yace “Ka zama namiji Zaki karka manta kirarinka kenan Alee gadanga ƙusar yaƙi kada wannan haukan ya firgitaka idan ka karaya burin wannan mahaukaciyar matar taka ya cika ta samu yanda takeso am Amma ni Ina ganin kawai ka mayar da yarinyar nan gdanku gurin mahaifiyarta idan ma kana buƙatar wani abune sai kayi ƙoƙari ka sama mata gurin zama ayi biki ta tare a gdanta ka zuba mata masu gadi har zuwa lkcn da waccen mahaukaciyar zata gaji ta gama haukan ta hƙr amma kai ya kake gani?"
Zuciya yaja yace “Haksne mgnrka saidai zuciyata tafi aminta da haɗesu guri ɗaya duk rigimar da za'ayi ayita inanan Nazeer Salmah cikakkiyar mahaukaciya ce akan kishi na yarda zata iyayin komai idan na rabasu dole zan tafi nabar Kharimatu duk ranar da bana gdanta za'a iya amfani da wannan damar a cutar da ita idan kuwa gda ɗaya muke rayuwa ina ganin komai zaizo da sauƙi.....
“Ba wani sauƙi” abinda Nazeer yace kenan ya tashi tsaye yace “Idan ka haɗasu guri ɗayan zaka rinƙa yini dasu ne?" Girgiza kai yayi Nazeer yace hakan ce tasa akafi maka sha'awar nesantasu kowacce zata manta da kowacce" murmushi yayi yace “hakanne banaso nikuma"
Shiru Nazeer yayi masa tunda ya riga yasan halinsa Indai ya kafe akan abu wuya batasa ya janye, Granny ce ta ido p asibitin tanata sababi ita da Hajiya Muniba na tujarar da Salma taje tayi musu Granny tace “Ɗannan waini matarka ta kalla tacewa munafuka tsofe² dani na haifi ubanta" shidai kasa mgn yayi nan Nazeer yake mayar da yanda akayi kamar yanda Aliyun ya sanar dashi aikuwa Granny tayi tsalle ta dire tace “Kajini da Tankaɗaɗɗiyar yarinya zata nakasa yar mutane dama Muniba ashe ita kaɗai kika haifawa Aliyun da take neman kisa akansa?"
Ƙasa Hajiya Muniba tayi da kanta tace halin kishi dai irin na wasu matan da basu da lissafi da control ɗin zuciya akansa in banda haka meye abin tashin hankali akan Kharimatu Ni ganin ma da nakeyi batakai kishiya ba yarinyar nan....."
“Eh aifa dama Dole kice haka mana tunda ba Abida aka ɗaukarwa ba idan batakai kishiya ba kisa gyatumin mijinki ya auro......"
Dafe kuncinta tayi da sauri saboda wasu faya fayen maruka da Aliyu ya sauke mata a kuncinta ta saki ƙara tare da matsawa baya ya nufota cikin muguwar Hassala yayi ball da ita ya rinƙa ƙoli da ita har wajen asibitin yace “Zan iya ƙyaleki akan duk wani rashin mutumcinki amma ki kiyayi abu biyu taɓamin iyaye da kuma ƙara gigin taɓa lfyr Kharimatu....." Miƙewa tayi tayi kansa tace “inkaga dama ka kasheni bazan fasa ƙudirina akanta ba wlh Indai baka saki yarinyar nan ba saina kasheta" murmushin takaici yayi yace “na roƙeki karki fasa kiyi duk abinda zakiyi abinda kike baƙin ciki akansa saita jishi a jikinta kuma itama saita haifamin kamar yanda kika haifa kekam na daɗe ina nadamar auren jahilar mace irin ki tabbas aurenki jalabi ne gareni ba alkhairi ba wawuya mara lissafi to waima ke a haukanki wannan ce zatasa nafasa abinda nayi niyya? To kuwa ki canza tunani domin na fahimci ko a makaranta ta ƙarshe kike ɗauka shiyasa kike tunanin barazana zata canzama Aliyu ra'ayi"..........
*_21-22Oum Hairan_*
~Paid book~
_Zaku iya samun damar cigaba da karanta wannan littafi ta hanyar biyan kuɗinku ₦300 ta 0255526235 Gtbank ko kati MTN ta WhatsApp number 09013718241_
_Ƴan Niger kuyi mgn ta wannan number domin biyan naku 94775574_
_____________________________
Cije leɓe Salma tayi tana kallonsa ya juya ya shige cikin ward ɗin tare da faɗawa security na ƙofar kada su kuma barinta ta shigo cikin asibitin aikuwa duk bala'inta basu barta ta kuma shigar musu ba dole tasata juyawa ta fice a asibitin ta koma gdanta tuburan take hauka duk wani abu da yake mallakin Anam a gidan saida ta watsoshi waje sannan ta nemi guri ta zauna ta rushe da wani irin mugun kuka tana lalubar wayarta ta kira number yayarta Amina dake Niger tana aure ta rushe mata da kuka tace “meye yasa duk abinda na tsana yafi kusanta ta Amina meye yasa duk cikinku da muka fito ciki ɗaya babu wacce mijinta yayi gigin yi mata kishiya saini kuma ma don tozarci ya rasa dawa zai haɗani saida ƴar aikin gdana...."
Wata uwar ashar Amina ta saki tace “kiname kikayi wannan sakacin? Koda yake aike yar daɗi miji ce tausayinsa kikeji gashinan shi ya fara nuna miki kalar nasa tausayin....." Cikin kuka tace “wlh bantaɓa tunanin haka daga Aliyu ba Amina ki bani mafita ina cikin tashin hankali yau fah Aliyu saboda yarinyar nan har tsawa yayi min kuma ya ɗaga hannu ya mareni har yana yimin kashedi akan nace zan kasheta"
Salati Amina tayi tace naga ta kaina Ni Inno ubanwa yace ki nuna masa haukanki bayan kinsan zaki iya nemawa kanki mafita to kiyi gaggawar saita kalaminki kada kija abinda zaiƙi yarda dake ke bakiga abinda ya faru ba lkcn da akayi min kishiya banyi hauka ba amma kwananta nawa?
Numfashi Salma ta sauke tace “Abin da ciwo Amy ƴar aikina fah...." Dakatar da ita tayi da cewa “in kuwa kinaso kici riba kiyi musu kisan mummuƙe to sai kin koyi riƙe kishinki kin jata a jikinki kin nuna mata so da hakane zaki cimma burinki"
Shiru tayi tana nazarin maganganun Yayar tata to ta Ina zata fara bayan ta riga ta bata rawar ta da tsalle bayan hakanma da wacce zuciyar zata iya danne kishin Aliyu harma ta ɗauki Anam matsayin da Amy takeso ta ɗauke ta?
Miƙewa tayi tana zagaya falon zuciyarta na ayyana mata abubuwa da dama ranar taci kuka kamar ranta zai fita hakanan tasa aka ɗebe kayan da tayi watsi dasu aka mayar dasu ɗakin Anam ta zauna ta zabga uban tagumi lkc Zuwa lkc tana duba agogo shaiɗan yana raya mata yanzu saboda Anam Aliyu ya manta da ita ko gdan yaƙi dawowa gashi har yamma tayi.
Ranar tayi dogon yini ita ɗaya damma Amee na kiranta tana sake bata logar yanda zata ɓullowa lamarin da dabarun danne kishi har shawara tabata kan karta bari ya raba musu gda akwai matsala inda ita kuma ta tubure kan cewa itafa batason ma takai ga ya haɗasun, daqyar dai ta samu ta shawo kanta ta yarda da abinda take ɗorata akai sukayi sallama tana shirin komawa sama ya buɗe ƙofar ya shigo ta tsaya suna kallon juna Lumshe idanunsa yayi ya raɓa ta gefenta zai wucce tace “Don Allah kayi hƙr...." Juyowa yayi da sauri ta rusuna a ƙasa idanunta na tsiyayar da hawaye tace “Bayan na dawo gda na kira Hajiya nake sanar da ita abinda yake faruwa shine tayimin nasiha tare da yimin furucin daya kashemin jiki Aliyu ba laifina bane abinda na aikata ɗazu kishin kane da ciwon abinda ka aikatamin amma insha Allahu hakan bazai ƙara faruwa ba nayi maka alƙawarin zanyi iyakar ƙoƙarina na tsare mutuncinka zan....."
Ɗaga mata hannu yayi ya wucce ɗakinsa yabarta shanye da baki ta miƙe ta nuna ɗakin tare da yin ƙwafa tace “akalar raƙumi me sauƙin juyawa zakayi bayani ne tunda ka shigo gonata" shigewa tayi ɗakinta ta kwanta tanata tunanin abinda ya dace ta fara yi.
Aliyu kam koda ya shiga ɗakinsa duniyar ce tayi masa zafi rikici sukayi sosai da Granny akan dawowar Anam gdansa ya kafe saita koma gdansa ita kuma ta kafe saidai su tafi da ita badon ransa yanaso ba haka ya hƙr ya bar su suka tafi da ita fam house nasu saboda Dad yace bazaa nakasa marainiyar Allah ba tunda ya baro asibitin yake ƙuncin zuciya.
Tunaninsa yana ga Anam yanaji kamar yaje ya taho da ita wannan tasa ya kasa saurarar Salma saboda itace taja masa komai.
Wannan dare kwana yayi yana juyi yanajin Salma ta gama bugun ƙofarta ta gaji ta tafi ta qyale shi. Da safe da wuri ya tashi yayi wanka ya fice a gdan ko haɗuwa basuyi da Salma ba ya nufi gdansu a ɗakin Granny ya ishe Anam tana kwance a gadonta tanata bacci kanta daure da bandeji ya tsaya a gaban gadon ya zuba mata idanu tana sanyi da jar rigar bacci iya cinya, ƙirjinta ya zubawa idanu yanajin wani shauƙinta batare daya shirya ba ya durƙushe a gabanta yakai hannunsa ya shafa fuskarta dake cike da suma sajenta ya kwanta luf kan smile face nata yankan manyan idanunta sunfi komai ɗaukar hankalinsa musamman ɗan ƙaramin bakinta,
Irin kallon ƙurullar da yakeyi mata shine yasata motsawa tayi miƙa tare da buɗe ido ta miƙe da sauri tana bin jikinta da kallo tare da jan bargo ta rufe jikin nata miƙewa yayi yana shafa sumarsa yace “Ya jikin naki?" Cikin sakaliyar muryarta tace “Da sauƙi ya kwanan su Farooq" numfashi ya sauke yace “basu dawo ba daga gdansu Salma zasu wucce makaranta idan an tashesu zanje na ɗaukosu zan kawosu su duba mamansu"
Babu ɓata lkc sai gashinan da ɗan sanda guda ɗaya sannan suka shiga da ita suka fara treatment nata saida sukayi mata ɗinkin a gefen fuskarta inda Salma ta yanketa da glass sannan suka gutsire gashinta ta tsakiya inda nanma ta ƙwala mata ƙarfe suka wanke gurin suka ɗinke.
Har hawaye Aliyu yayi mata na tausayi sosai ya rinƙa jin haushin Salma da kuma kansa da ace ya amince da shawarar Granny ƙila duk da haka bata faru ba da yaji roƙon da Anam ɗin ta rinƙa yi masa da tuni hakan bata faru ba yanzun gashi saboda kafiyarsa ta tsiya yajama yar mutane wahala.
Dafashi Nazeer yayi yace “Ka zama namiji Zaki karka manta kirarinka kenan Alee gadanga ƙusar yaƙi kada wannan haukan ya firgitaka idan ka karaya burin wannan mahaukaciyar matar taka ya cika ta samu yanda takeso am Amma ni Ina ganin kawai ka mayar da yarinyar nan gdanku gurin mahaifiyarta idan ma kana buƙatar wani abune sai kayi ƙoƙari ka sama mata gurin zama ayi biki ta tare a gdanta ka zuba mata masu gadi har zuwa lkcn da waccen mahaukaciyar zata gaji ta gama haukan ta hƙr amma kai ya kake gani?"
Zuciya yaja yace “Haksne mgnrka saidai zuciyata tafi aminta da haɗesu guri ɗaya duk rigimar da za'ayi ayita inanan Nazeer Salmah cikakkiyar mahaukaciya ce akan kishi na yarda zata iyayin komai idan na rabasu dole zan tafi nabar Kharimatu duk ranar da bana gdanta za'a iya amfani da wannan damar a cutar da ita idan kuwa gda ɗaya muke rayuwa ina ganin komai zaizo da sauƙi.....
“Ba wani sauƙi” abinda Nazeer yace kenan ya tashi tsaye yace “Idan ka haɗasu guri ɗayan zaka rinƙa yini dasu ne?" Girgiza kai yayi Nazeer yace hakan ce tasa akafi maka sha'awar nesantasu kowacce zata manta da kowacce" murmushi yayi yace “hakanne banaso nikuma"
Shiru Nazeer yayi masa tunda ya riga yasan halinsa Indai ya kafe akan abu wuya batasa ya janye, Granny ce ta ido p asibitin tanata sababi ita da Hajiya Muniba na tujarar da Salma taje tayi musu Granny tace “Ɗannan waini matarka ta kalla tacewa munafuka tsofe² dani na haifi ubanta" shidai kasa mgn yayi nan Nazeer yake mayar da yanda akayi kamar yanda Aliyun ya sanar dashi aikuwa Granny tayi tsalle ta dire tace “Kajini da Tankaɗaɗɗiyar yarinya zata nakasa yar mutane dama Muniba ashe ita kaɗai kika haifawa Aliyun da take neman kisa akansa?"
Ƙasa Hajiya Muniba tayi da kanta tace halin kishi dai irin na wasu matan da basu da lissafi da control ɗin zuciya akansa in banda haka meye abin tashin hankali akan Kharimatu Ni ganin ma da nakeyi batakai kishiya ba yarinyar nan....."
“Eh aifa dama Dole kice haka mana tunda ba Abida aka ɗaukarwa ba idan batakai kishiya ba kisa gyatumin mijinki ya auro......"
Dafe kuncinta tayi da sauri saboda wasu faya fayen maruka da Aliyu ya sauke mata a kuncinta ta saki ƙara tare da matsawa baya ya nufota cikin muguwar Hassala yayi ball da ita ya rinƙa ƙoli da ita har wajen asibitin yace “Zan iya ƙyaleki akan duk wani rashin mutumcinki amma ki kiyayi abu biyu taɓamin iyaye da kuma ƙara gigin taɓa lfyr Kharimatu....." Miƙewa tayi tayi kansa tace “inkaga dama ka kasheni bazan fasa ƙudirina akanta ba wlh Indai baka saki yarinyar nan ba saina kasheta" murmushin takaici yayi yace “na roƙeki karki fasa kiyi duk abinda zakiyi abinda kike baƙin ciki akansa saita jishi a jikinta kuma itama saita haifamin kamar yanda kika haifa kekam na daɗe ina nadamar auren jahilar mace irin ki tabbas aurenki jalabi ne gareni ba alkhairi ba wawuya mara lissafi to waima ke a haukanki wannan ce zatasa nafasa abinda nayi niyya? To kuwa ki canza tunani domin na fahimci ko a makaranta ta ƙarshe kike ɗauka shiyasa kike tunanin barazana zata canzama Aliyu ra'ayi"..........
*_21-22Oum Hairan_*
~Paid book~
_Zaku iya samun damar cigaba da karanta wannan littafi ta hanyar biyan kuɗinku ₦300 ta 0255526235 Gtbank ko kati MTN ta WhatsApp number 09013718241_
_Ƴan Niger kuyi mgn ta wannan number domin biyan naku 94775574_
_____________________________
Cije leɓe Salma tayi tana kallonsa ya juya ya shige cikin ward ɗin tare da faɗawa security na ƙofar kada su kuma barinta ta shigo cikin asibitin aikuwa duk bala'inta basu barta ta kuma shigar musu ba dole tasata juyawa ta fice a asibitin ta koma gdanta tuburan take hauka duk wani abu da yake mallakin Anam a gidan saida ta watsoshi waje sannan ta nemi guri ta zauna ta rushe da wani irin mugun kuka tana lalubar wayarta ta kira number yayarta Amina dake Niger tana aure ta rushe mata da kuka tace “meye yasa duk abinda na tsana yafi kusanta ta Amina meye yasa duk cikinku da muka fito ciki ɗaya babu wacce mijinta yayi gigin yi mata kishiya saini kuma ma don tozarci ya rasa dawa zai haɗani saida ƴar aikin gdana...."
Wata uwar ashar Amina ta saki tace “kiname kikayi wannan sakacin? Koda yake aike yar daɗi miji ce tausayinsa kikeji gashinan shi ya fara nuna miki kalar nasa tausayin....." Cikin kuka tace “wlh bantaɓa tunanin haka daga Aliyu ba Amina ki bani mafita ina cikin tashin hankali yau fah Aliyu saboda yarinyar nan har tsawa yayi min kuma ya ɗaga hannu ya mareni har yana yimin kashedi akan nace zan kasheta"
Salati Amina tayi tace naga ta kaina Ni Inno ubanwa yace ki nuna masa haukanki bayan kinsan zaki iya nemawa kanki mafita to kiyi gaggawar saita kalaminki kada kija abinda zaiƙi yarda dake ke bakiga abinda ya faru ba lkcn da akayi min kishiya banyi hauka ba amma kwananta nawa?
Numfashi Salma ta sauke tace “Abin da ciwo Amy ƴar aikina fah...." Dakatar da ita tayi da cewa “in kuwa kinaso kici riba kiyi musu kisan mummuƙe to sai kin koyi riƙe kishinki kin jata a jikinki kin nuna mata so da hakane zaki cimma burinki"
Shiru tayi tana nazarin maganganun Yayar tata to ta Ina zata fara bayan ta riga ta bata rawar ta da tsalle bayan hakanma da wacce zuciyar zata iya danne kishin Aliyu harma ta ɗauki Anam matsayin da Amy takeso ta ɗauke ta?
Miƙewa tayi tana zagaya falon zuciyarta na ayyana mata abubuwa da dama ranar taci kuka kamar ranta zai fita hakanan tasa aka ɗebe kayan da tayi watsi dasu aka mayar dasu ɗakin Anam ta zauna ta zabga uban tagumi lkc Zuwa lkc tana duba agogo shaiɗan yana raya mata yanzu saboda Anam Aliyu ya manta da ita ko gdan yaƙi dawowa gashi har yamma tayi.
Ranar tayi dogon yini ita ɗaya damma Amee na kiranta tana sake bata logar yanda zata ɓullowa lamarin da dabarun danne kishi har shawara tabata kan karta bari ya raba musu gda akwai matsala inda ita kuma ta tubure kan cewa itafa batason ma takai ga ya haɗasun, daqyar dai ta samu ta shawo kanta ta yarda da abinda take ɗorata akai sukayi sallama tana shirin komawa sama ya buɗe ƙofar ya shigo ta tsaya suna kallon juna Lumshe idanunsa yayi ya raɓa ta gefenta zai wucce tace “Don Allah kayi hƙr...." Juyowa yayi da sauri ta rusuna a ƙasa idanunta na tsiyayar da hawaye tace “Bayan na dawo gda na kira Hajiya nake sanar da ita abinda yake faruwa shine tayimin nasiha tare da yimin furucin daya kashemin jiki Aliyu ba laifina bane abinda na aikata ɗazu kishin kane da ciwon abinda ka aikatamin amma insha Allahu hakan bazai ƙara faruwa ba nayi maka alƙawarin zanyi iyakar ƙoƙarina na tsare mutuncinka zan....."
Ɗaga mata hannu yayi ya wucce ɗakinsa yabarta shanye da baki ta miƙe ta nuna ɗakin tare da yin ƙwafa tace “akalar raƙumi me sauƙin juyawa zakayi bayani ne tunda ka shigo gonata" shigewa tayi ɗakinta ta kwanta tanata tunanin abinda ya dace ta fara yi.
Aliyu kam koda ya shiga ɗakinsa duniyar ce tayi masa zafi rikici sukayi sosai da Granny akan dawowar Anam gdansa ya kafe saita koma gdansa ita kuma ta kafe saidai su tafi da ita badon ransa yanaso ba haka ya hƙr ya bar su suka tafi da ita fam house nasu saboda Dad yace bazaa nakasa marainiyar Allah ba tunda ya baro asibitin yake ƙuncin zuciya.
Tunaninsa yana ga Anam yanaji kamar yaje ya taho da ita wannan tasa ya kasa saurarar Salma saboda itace taja masa komai.
Wannan dare kwana yayi yana juyi yanajin Salma ta gama bugun ƙofarta ta gaji ta tafi ta qyale shi. Da safe da wuri ya tashi yayi wanka ya fice a gdan ko haɗuwa basuyi da Salma ba ya nufi gdansu a ɗakin Granny ya ishe Anam tana kwance a gadonta tanata bacci kanta daure da bandeji ya tsaya a gaban gadon ya zuba mata idanu tana sanyi da jar rigar bacci iya cinya, ƙirjinta ya zubawa idanu yanajin wani shauƙinta batare daya shirya ba ya durƙushe a gabanta yakai hannunsa ya shafa fuskarta dake cike da suma sajenta ya kwanta luf kan smile face nata yankan manyan idanunta sunfi komai ɗaukar hankalinsa musamman ɗan ƙaramin bakinta,
Irin kallon ƙurullar da yakeyi mata shine yasata motsawa tayi miƙa tare da buɗe ido ta miƙe da sauri tana bin jikinta da kallo tare da jan bargo ta rufe jikin nata miƙewa yayi yana shafa sumarsa yace “Ya jikin naki?" Cikin sakaliyar muryarta tace “Da sauƙi ya kwanan su Farooq" numfashi ya sauke yace “basu dawo ba daga gdansu Salma zasu wucce makaranta idan an tashesu zanje na ɗaukosu zan kawosu su duba mamansu"