← Book details Me Ya Jamin New Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 19

Sashe 10

Me Ya Jamin New Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Janyewa tayi a jikinsa ta koma gefe tana girgiza masa kai yayi murmushi ya cire key na ƙofar ya nufi bayi yayo fitsari ya ɗauro alwala har yanzu tana tsaye inda ya barta yana gyara kwalar rigarsa yace "kinyi sallar Isha?" Ɗaga masa kai tayi ya shimfiɗa sallaya ya tayar da sallar bayan ya idar ya dubeta tare da nuna mata bathroom yace “kije kiyi alwala kizo muyi sallah"
Bathroom ɗin ta shiga ta ɗauro alwalar gabaɗaya a tsorace take dashi kallon da yake mata yafi komai tayar mata da hankali hakanan idan ta tuna haduwarsu kwanaki sai taji tsoronta ya ƙaru, sunyi raka'a huɗu ya dafa kanta yayi mata addu'a ya riƙo hannunta yasa yatsansa a tsakiya yana shafawa a hankali tanajin wani yar a jikinta yayi ajiyar zuciya ya janyo ledar daya shigo da ita ya buɗe sai ƙamshi takeyi tana tururi tsire ne da yaji kayan lambu ya ɗauka yakai mata bakinta ta kawar dakai ya ɗaure fuska yace “banason gardama kinsanni"
Hakanan ta karba sukaci suka sha yasata tayi brush ya fita bai jima ba ya dawo ya miƙa mata rigar bacci ta karɓa tana juyata yace “kisa ki kwanta" ɗagowa tayi idanunta sun cika da bacci da hawaye tace “ka taimakeni Daddy Farooq ka mayar dani gda Allah tsoro nakeji" lumshe idanunsa yayi ya buɗe kawai ya koma jikin window yana kallon ɗaiɗaikun mutanen dake wuccewa ganin bashi da niyyar yi mata abinda take biɗa ne yasata ta janyo duvet na gadon ta shimfiɗa a ƙasa ta janyo pillow ranta a tafashe tayi wurgi da rigar ta kwanta a ƙasan yana can yana kalle²nsa baisan abinda take ba saida ya juyo.

Ganinta a ƙasa ya bashi dariya ya fara rage kayan jikinsa idanunsa na kanta ta dunƙule guri ɗaya sai juyi takeyi, saida ya rage dagashi sai boxes yaje yayi brush ya ɗauki wani body spay ya fesa ya kashe hasken ɗakin ya haye gadon ya kwanta yana me karanto addu'ar kwanciya bacci.
Bawai baccin yake ba don ya ƙwallafa ransa akan abinda yasa ya ɗaukota yau shiyasa baccin ma ya gagareshi, yanajin numfashinta ya sauya ya miƙe ya sauko ya ɗagata cak ya azata a gadon ta miƙe zumbur yayi saurin mayar da ita ya kwantar ya kwanta a gefenta yana ɗaukar wayarsa dake ring ganin number Granny yasashi kashe wayar gabaɗaya.
Ya janyota jikinsa ta janye tare da kai masa duka abin ya bashi dariya sosai yace “Waike meye yake damunki ne?" Batayi masa mgn ba ya haɗe bakinsu guri ɗaya ya matseta a jikinsa ta yanda bazata iya motsawa ba taja yaja dole ta sakar masa tanajinsa yana sarrafata yanda yaga dama bata da mafitar data wucce kuka haka ta rinƙa rera kukan duk da yanaci masa rai
Hakanan yaci gaba da tafiyar da ita har ya cimma inda yakeso yaje ta sauke rirriƙeshi tana kuka me ban tausayi tanayi masa magiya da yaruka kala² turanci Hausa barbanci duka shikam baima jinta bare ya fahimceta saida ya ƙarar da mgnrta sannan ya fara samun kansa cikin mintinan da basu wucce 40 ba gabaɗaya ya canza mata halitta ya massheta cikakkiyar mace da wuya da azaba yasata suma

Saida nutsuwarsa ta dawo jikinsa sannan ya fahimci halin da take ciki ya miƙe da sauri ya nufi bathroom ya jiƙo towel ya dawo ya rinƙa mammatsa mata
Jikinta ta sauke ajiyar zuciya tana tsiyayar da hawaye a idanunta ya sauke numfashi ya ɗagota ya haɗata da jikinsa yana shafa bayanta ya kasa yi mata mgn wani tausayinta yana zaga jikinsa daqyar da rarrashi ba furuci ya samu tayi shiru ya taimaka mata tayi wanka ta dawo ya bata paracetamol tasha ta kwanta ya rufeta baccin wahala ya ɗauketa.
Shima kwanciya yayi ya zubanta idanu yana kallon yanda take sauke numfashi a wahalce yana shafa gashin dake kwance saman goshinta da haka bacci ya ɗaukeshi sukayi bacci cikin nutsuwa da asuba ya tashi ya tasheta jikinta zafi zau haka sukayi sallar ta sake kwanciya tanajin yanda jikinta yayi tsami duk da gasa jikinta data ƙarayi.

Shima da yayi sallar kwanciya yayi basu tashi ba sai 10:00am ya fita ya samo mata abinda zataci suka karya ya dubeta da kulawa yace “Zan kaiki gda ko zaki zauna anan sai zuwa anjima kin ƙarajin ƙarfin jikinki?"
Sunkuyar dakai tayi yayi murmushi yace “Kuma kunyar ta meye?" Batayi masa furuci ba sai miƙewa da tayi tasa mayafinta ta nufi ƙofa ya miƙe yana kallon tafiyarta yana dariya ƙasan zuciyarsa da taimakonsa suka fita ta shiga motar yaja suka tafi, suna zuwa kafin ya gama parking ta buɗe motar ta fice tayi dururu ta faɗa gurin Granny bazata iya shiga cikin gdan ba kunya takeji batasan aikin banza tayi ba Mama Yabi tana ganinsu.
Tana shiga Granny ta miƙe tace “Naga ta kaina Ni Sa'ade wannan gantalallen yaron yakai ɗan kuka wato bazai iya bari ki tare ba shine saida ya fafake ki to yadai shiga hankalinsa ya kwanta ɗan banza zaizo ya sameni, koda yake algunguma kema so kike shiyasa kika badakai"

Itadai bata da lkcn cakaki da Granny ta shige ɗakin ta kwanta
tanajin yanayin baƙo a jikinta da haka bacci ya ƙara ɗauketa batasan sanda ya shigo ya fita ba sai azahar Granny ta tasheta tare dayi mata sannu yanda take lallaɓa jikinta ba ƙaramin tausayi ta bawa Granny ba hakanan tayi mata ƴan jiƙe²nsu na tsoffi ta bata tasha sannan ta ɗan samu ƙarfi ta shiga gdan suka gaisa da Momy tana bin surukar Tata da kallon tuhuma yanayinta kaɗai ya isa ya nuna wani abu ya faru da ita.
Bata zafafa ba tana kallonta ta shige ɗakin gyatumarta ta ishe mama saman sallaya ta zauna a kaikaice suka gaisa tace “yau zukuɗun najiki shiru koda yake Granny tace bakida lfy ne meye yake damunki?" Sunkuyar da kanta tayi ƙasa cike da kunya tayi shiru, sarai Mama tasan dama bazata iya faɗi mata ba shiyasa itama bata zafafa da tambayar ba taci gaba da lazuminta bayan ta gama ta miƙe tace “ki ɗauki wancan rubutun kisha maganin sammu ne ɗazu Hassan ya kawo shi wai Granny ce tasashi ya rinƙa yi miki"

Batayi gardama ba ta karɓa ta sha da bismilla ta ƙara bin katifar Mama haka ta yini a kwance kamar ruwa abinci ma ta kasa ci sai ruwan zafi kawai da takesha sallah kawai ke tashinta har Magrib ta tashi daƙyar ta shiga wanka ta fito ɗaure da towel a ƙirjinta.
Ja tayi da baya da sauri daidai lkcn da Mama ke fita daga ɗakin taja ƙofar Aliyu ya miƙe ya nufota ta janye da sauri yakai hannu ya riƙota jikinta ya fara rawa ta buɗe baki zatayi mgn ya haɗe bakinsu yana sakar mata wani zazzafan kiss ta rintse idonta tanajin yanda yake tsotsar bakinta kamar ya samu sweet a sanyaye ya saketa yana mayar da numfashi yace “kinajin tsoron karna ƙara ne?"
Saurin ɗaga masa kai tayi yaja numfashi yace “idan kika tare a gdana ma haka zakike jin tsorona?" Ƙasa bashi amsa tayi yayi murmushi ya sanya hannu ya zare mata towel ɗin tare da matsawa jikin ƙofar ya murɗa mata key.
Itadai Kharime tana tsaye jikinta sai ɓari yakeyi zuciyarta bugawa takeyi da ƙarfi yace “kinga nifa ba wancan abin zanyi miki ba ko a gidana kike zan ɗaga miki ƙafa ki warke kafin na ƙara shiga kawai Breast zaki bani nayi wasa dasu kaɗan na ɗan rage zafi" kafin tace komai ya kamota ya haɗata da jikinsa ya fara shafa mararta zuwa ƙirjinta da salonsa me tsayawa a rai.

Sun jima kafin yaja wata ajiyar zuciya ya saketa yana kallonta cike da ƙauna yace “gsky bazan jureba Kharimatu zanyiwa Dad mgn su bani ke kafin na ɗauke ki" itadai batada bakin cewa dashi ƙala ya tashi yace idan kin gama azumin mgnr mayi mgn a waya" zaro kwalin waya yayi sabuwa dal ya miƙa mata ya sake miƙa mata wata leda yace “Granny tace yau gabaɗaya bakici abinci ba zan kira na tambayeta idan kinƙi ci zan dawo zan ciyar dake da kaina sannan kema zaki ciyar dani"
Karɓa yayi sai lkcn ta magantu tace masa “na gde Allah ya ƙara arziƙi" jin addu'ar tata yayi har cikin ruhinsa yace “na gde ya juya ya buɗe ƙofar ya fita ta aje wayar da ledar ta dauki rigar baccinta ta sanya ta zura hijjab tayi sallar Isha sannan ta buɗe ledar nama ne gasasshe sai fura damammiya sai ice cream da tarkacen chocolate cake da sauran kayan ciye²

[11/6, 7:22 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ27-28 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566

Neman guri tayi ta zauna ta zubawa kayan idanu a haka Mama ta shigo ta ishe ta a zaune ta rafsa uban tagumi tayi murmushi ta zauna tare da dafata ta ɗago firgigit ganin Mama yasata jan numfashi ta cire hannun Mama tace “Banyi tunanin zaki samu kulawa daga Aliyu irin haka ba saboda yanayin izzarsa da kwarjininsa da kuma soyayyar da yakeyiwa matarsa Kharimatu shi namiji da kike ganinsa kamar yaro ƙarami haka yake duk inda yafi samun kulawa nan hankalinsa yafi karkata na fahimci akwai dalilin auren nan naki da Aliyu ya aureki ne domin wasu dalilansa koda yake dalilansa suna da ƙarfi matuƙar zai kwatanta adalci, nidai fatana Allah ya tsaremin ke"
Ajiyar zuciya ta sauke ta sanya hannunta ta ɗauki wayar daya kawo mata tana dubawa waya ce me tsadar gaske ta girgiza kai tana ƙara bin wayar da kallo iyakar tunaninta bata taɓa kawo ranar da zata riƙe waya me tsadar wannan ba taci naman sosai ita dama masoyiyar kayan sanyi tasha ice cream ta kwanta itadai Mama binta kawai takeyi da kallo tana mamakin irin sanyin da ɗiyar tata tayi duk da dama ita ba ma'abociyar hayaniya bace.
Chapter 10 · 0% Book details