Sashe 17
Me Ya Jamin New Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani abu yaji ya caki ƙirjinsa ya ɗago da sauri yace “Haba Granny meye yasa kike wannan mgnr wlh tallahi ban auri Kharimatu domin cutar da itaba ke shaida ce inason Kharimatu Ni kaina bansan meye yasa na watsar da lamuranta ba" ƙasa yayi ya durƙushe yace “Granny kiyiwa girman Allah ki janye wannan furucin kinsani ina buƙatar iyalina a jikina Tunda Salma ta haihu batada lfy kina gani sai me aiki na ɗauka saboda yar....."
Ɗaga masa hannu tayi ta juya tace “Ka iya tafiya wannan kaita shafa ɗannan ba damuwar Hadizatu bace" kiranta ya rinƙayi taƙi sauraronsa ƙarshe ma ta shige ɗakin da Kharimatu take zaune.
Kanta na ƙasa tana kallon yanda Jawad ya kafeta da ido tana share hawaye lkc zuwa lkc a baya ta hƙr ta cire Aliyu a ranta meyasa yanzu data ganshi abubuwa suke neman jsgule mata meye yasa ko taga laifinsa wani sashi na zuciyarta yake wsnkesa da gaske ne kalamansa shi kansa baisan meye yasa yayi mata haka ba to amma meye yasa ya haɗa harda ɗanta shima an rabashi dashi kenan?
Lumshe idonta tayi Granny na kallonta itama Hajiya Bushira kallonta takeyi cike da tausayi itakam ƴartata tana bata tausayi abubuwa sunyi mata yawa ga maraici ga rashin miji damuwa dole ta samu matsuguni a rayuwarta.
Muryar Granny ta tsinkayo tana cewa kada ki sake ki sawa kanki damuwa akan Aliyu Kharimatu inada tabbacin Allah zaiyi miki sauyi mafi alkhairi tabbas Allah baya wulaƙanta marayansa da yardar Allah duk wanda yake da hannu wajen rabaki da mijinki shima sai Ubangiji ya hanashi jin daɗin tasa rayuwar" kuka ne ya ƙwace mata ta riƙo hannun Granny tace “Wlh inason cireshi a raina na kasa Granny ki tayani da addu'a" shafa kanta tayi tace “mijinki na fari uban ɗanki ai bazai taɓa ciruwa a ranki ba saidai ki koyi dakiya da shariya Kharimatu naji daɗin abinda kikayi masa ko banza ya fahimci kinsan ciwon kanki kema kuma zuciyace a jikinki"
Sunata hirarsu da Granny da Hajiya Bushira itadai kawai kallonsu takeyi tana jan zuciya sai Magrib suka tashi sukayi sallah ta kama hannun Jawad suka fito suka nufi cikin gdan yanata yi mata gwarancinsa tana biye masa. Da sallama suka shiga Mom na parlourn tana ganinsu tayi murmushi tana satar kallon Aliyu dake kwance tun ɗazu tunaninta ma bacci yakeyi sai yanzun da taga ya buɗe idonsa akan Kharimatun tace “Au dama ba bacci kakeba kanaji ana sallah"
Tashi yayi zaune yana kallon Jawad da ya saki Maman tashi ya nufi kakarsa da tafiyarsa da batayi ƙwari ba tararsa Mom tayi ta ɗagashi ta cafe tace “Wato girmanka Jawad yana bani mamaki saikace ana buga maka iska" murmushi Kharimatu tayi tace “Haka kowa yake cewa yayi saurin girma nikam bana ganin girman nasa" dariya Mom tayi tace “Haba Kharimatu shekara ɗaya yaro kamar ya shekara biyu yaushe zaki yayeshi?" Ƙasa tayi da kanta tana murmushi tace “Waida yayi wata ashirin ko ya kika gani?" Jinjina kai tayi tace “Hakanma yayi amma ki cireshi da yayi sha huɗu saboda kinga makaranta zaki koma ga form ɗinki canma Dad ya siyo miki registration káwai zaiyi miki da ɗan abinda ba'a rasa ba saidai makarantar ba anan Kano take ba Alkalam University dake Katsina ya sama miki zaman hostel ya ganki shikuma karatu bazai yiwu da yaro ba"
Miƙewa yayi ya ɗauki wayarsa da key ɗinsa ya fice daga ɗakin babu jimawa daya cikin masu aikin gdan ya dawo ya dubeta yace “Yallaɓai ke nemanki a waje" ɗagowa tayi suka haɗa ido da Mom diririce tace “am in kaje ina zuwa" murmushi tayi tace “tashi kije ya ɗauke miki ɗa kinsan bayason jira zai iya tafiya dashi"
Miƙewa tayi ta fito yana tsaye jikin motarsa sarai tagansa ta kawar dakai tayi wuccewarta Jawad yana ganin ta wucce ya rushe da kuka yana kiran Aunty tanaji Aliyu na ƙwala mata kira taƙi ko tsayawa bare yasaran zata waiwayo ganin haka yasashi binta da sauri dake itan ba sauri takeyi ba baisha wuyar cimmata ba yasha gabanta saura ƙiris ta shige jikinsa tayi baya da sauri yaja numfashi yace “Wai meye ke faruwa ne Kharimatu na zaci idan kowa ya juyamin baya ke zaki kalleni ta gaba" ɗagowa tayi ta kafesa da manyan idanunta ya janye nasa daga cikin nata sosai idanunta keyi masa kwarjini baya jurewa kallon ƙwayar idonta baki ta buɗe cikin sanyin muryarta tace
“Matsa zan wucce" baice mata komai ba kuma bai matsa ba ta canza hanya ya riƙota yace
“Ki fahimceni Kharimatu wlh ba laifina bane bansan matsalar da haɗaku gda ɗaya da Salma zata haifar kenan ba da wlh bazan haɗaku ba kinaji ba kinsani Baba Na'ibi ne yazo bama na ƙasar nan lkcn aka buɗe masa gdana ya shiga suka ƙwaƙule binne binnen da akayi a ɗakinki da ƙofar shiga gdan ko shekaran jiya munyi waya dashi ina faɗa masa matsalata inasonki inason dawo dake cikin rayuwata amma na kasa takawa naje inda kike idan na kiraki baki ɗagawa cemin yayi na jirashi minti biyar babu jimawa ya kirani yace naje ɗakina cikin wardrope ɗina ta tsakiya cikin kayana na birkita sosai akwai wata laya nayi bismilla na ɗauketa na warware na zuba mata fitsari ko ruwan kwata na ƙona ta wannan itane abinda ya raba tsakanina dake. Kharimatu
nayi yanda yace ɗin kuma tun ranar na samu relief ya kasance kullum cikin tunaninki nake Kharimatu ki tambayi Mama Saude cikin kwanaki ukun zuwana Guru biyu tana cemin bakyanan na tambayeta inda kike taƙi faɗa min na dawo na tambayi Granny ta ci mutuncina Dad har marina yayi akanki Mom ce kawai take tausayina cikin lamarinki"
Murmushi tayi me ciwo tace “Naji bani hanya na wucce" yanda tayi mgnr yasashi kallonta yace “Baki yarda ba ko Kharimatu?" Ɗagowa tayi ta kalleshi tayi masa murmushin daya sanyashi sakin baki yana kallonta tace “Ina tunanin saboda ɗanka daka banzatar ka watsar da rayuwarsa ya kasance da mutuwarsa da rayuwarsa duk basa cikin abinda ya dameka kake bibiyata ko? Ok Indai saboda Jawad ne gashinan ka riƙe abinka don Allah ka rabu da rayuwata Aliyu inason Jawad amma na hƙr nabar maka abinka nasani tunda Allah ya azurtani da cikin haihuwa idan Ya nufeni da sake aure zan haifi madadinsa....."
Wata tsawa ya buga mata yana huci jikinsa na rawa yace “Ni kike faɗawa zakiyi aure ki haifi wasu yaran kuma da igiyoyin aurena uku akanki saboda bakida mutumci" bata tsaya sauraronsa ba ta juya tayi tafiyarta tanaji yana kiranta bata juyo ba saima sauri data ƙara ta shige sashin Granny ta datso ƙofar ya iso da sauri ganin yanda Jawad ya ƙara rushewa da kuka.
Granny ce ta fito saboda kukan da ta jiyo Jawad yanayi turus taja ta tsaya ganin Kharimatun zaune a falon tana share hawaye, matsawa tayi gareta ta dafa kafaɗarta tace “Ina kika baro Jawad ɗin nake jiyo kukansa?" Ƙasa tayi da idanunta tace “Ya....yana gurin Babansa" bata kuma ce mata komai ba ta nufi ƙofar ta buɗe ta ishe Aliyu sai rarrashin yaron yakeyi yaƙiyin shiru.
Yana ganinta ya fara miƙa mata hannu ta dubi Aliyu da duk ya ruɗe duk da darene hasken dake gurin ya bata damar ganin yanda idanunsa ya kaɗa yayi jawur tayi juyawarta zatayi tafiyarta ya riƙota yace “kiyiwa Allah kada ku hukuntani da haka kuka yakeyi Granny kuma nono yakesha idan ita batada hankali ta tafi ta barni dashi aike babbace kinsan daidai" fusge hannunta tayi tace “Irin hankalinmu ɗaya Aliyu itama tana buƙatar hutu tunda ba ita kaɗai tayi cikin ba hasali ma kafita ƙarfi lkcn da za'a samu cikinsa domin gashinan ya bayyana kansa duk wanda yagansa yaganka yasan jininka ne kaje ka haɗashi da ƴan'uwansa"
Zuba mata ido yayi kukan yaron yana masa kuɗa a kunne ya juya zuciyarsa na zafi idanunsa sai raɗaɗi sukeyi ya isa motarsa ya buɗe ya shiga har lkcn Jawad kuka yakeyi ɗagashi yayi ya rungumeshi a ƙirjinsa yaron ya ƙanƙameshi yayi luf a ƙirjinsa yana sauke ajiyar zuciya, so ƙauna da tausayin ɗan nasa yaji yana ratsa jinin jikinsa yanda yaron yayi luf a ƙirjinsa yasa hawaye zubo masa wato shima yana buƙatar duminsa, meye yasa ya nesanta kansa dashi?"
*Oum Hairan*
[11/14, 8:41 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ45-46 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Kasa tashin motar yayi yaci gaba da jijjiga yaron har saida yaji numfashinsa ya sauya ya saukeshi yaga ashe yayi bacci yaja fasali ya kwantar dashi a kujera yaja motar ya fice a gdan zuciyarsa a hassale ya nufi gdansa yayi parking ya fito ya ɗauki Jawad ya kulle motar ya nufi cikin gdan buɗe ƙofar yayi ya shiga dake shi ɗaya ne a gdan ya kwantar da yaron a gadonsa ya zauna ya haɗe kai da gwiwa yanajin zuciyarsa na tafashi lkc zuwa lkc yana furzar da iska me zafi bashi ya kwanta ba sai wajen 1:30am bawai bacci ya kwanta yayi ba tunanin mafitarsa kawai yakeyi.
Bayan tafiyarsa Granny ta koma ɗakin da Kharimatu take ta dubeta tace “meye yasa kika bari ya ɗauki yaron nan?" Ɗago idanunta da suka jima da jiƙewa da ruwan hawaye tayi tace “bansan ya ɗauke shi ba Granny Jawad ya fita wajen parlourn Mom yana wasa anan ya ɗaukeshi" jinjina kai tayi Hajiya Bushira tace “Yanzu ina Jawad ɗin?" Granny ce tace “cewa nayi ya tafi da abinsa itama ta huta...." Zaro ido Hajiya Bushira tayi tace “Ya tafi dashi kuma Hajiya amma kunyi ganganci yanzu idan matar nan da ba ƙaunar Kharimatu take ba ta huce haushinta akan Jawad fah" Murmushi Granny tayi tace “Nasan Halin Aliyu koda Salma nanan bazai taɓa yarda ta taɓa masa ɗa ba balle Bama tanan tana gdansu tana jinya tunda ta haihu ta haɗu da lalura Cancer mahaifa ce ta kamata sai kuma irin ƙurajen da kikayi da cikin Jawad sunanan sun feso mata sai mugunya take zubarwa sunje asibitin sunyi na gargajiyar ance dasu ƙaiƙayi koma kan masheƙiya akayi mata ita tayiwa kishiyarta shine Abin ya dawo kanta"
Ɗaga masa hannu tayi ta juya tace “Ka iya tafiya wannan kaita shafa ɗannan ba damuwar Hadizatu bace" kiranta ya rinƙayi taƙi sauraronsa ƙarshe ma ta shige ɗakin da Kharimatu take zaune.
Kanta na ƙasa tana kallon yanda Jawad ya kafeta da ido tana share hawaye lkc zuwa lkc a baya ta hƙr ta cire Aliyu a ranta meyasa yanzu data ganshi abubuwa suke neman jsgule mata meye yasa ko taga laifinsa wani sashi na zuciyarta yake wsnkesa da gaske ne kalamansa shi kansa baisan meye yasa yayi mata haka ba to amma meye yasa ya haɗa harda ɗanta shima an rabashi dashi kenan?
Lumshe idonta tayi Granny na kallonta itama Hajiya Bushira kallonta takeyi cike da tausayi itakam ƴartata tana bata tausayi abubuwa sunyi mata yawa ga maraici ga rashin miji damuwa dole ta samu matsuguni a rayuwarta.
Muryar Granny ta tsinkayo tana cewa kada ki sake ki sawa kanki damuwa akan Aliyu Kharimatu inada tabbacin Allah zaiyi miki sauyi mafi alkhairi tabbas Allah baya wulaƙanta marayansa da yardar Allah duk wanda yake da hannu wajen rabaki da mijinki shima sai Ubangiji ya hanashi jin daɗin tasa rayuwar" kuka ne ya ƙwace mata ta riƙo hannun Granny tace “Wlh inason cireshi a raina na kasa Granny ki tayani da addu'a" shafa kanta tayi tace “mijinki na fari uban ɗanki ai bazai taɓa ciruwa a ranki ba saidai ki koyi dakiya da shariya Kharimatu naji daɗin abinda kikayi masa ko banza ya fahimci kinsan ciwon kanki kema kuma zuciyace a jikinki"
Sunata hirarsu da Granny da Hajiya Bushira itadai kawai kallonsu takeyi tana jan zuciya sai Magrib suka tashi sukayi sallah ta kama hannun Jawad suka fito suka nufi cikin gdan yanata yi mata gwarancinsa tana biye masa. Da sallama suka shiga Mom na parlourn tana ganinsu tayi murmushi tana satar kallon Aliyu dake kwance tun ɗazu tunaninta ma bacci yakeyi sai yanzun da taga ya buɗe idonsa akan Kharimatun tace “Au dama ba bacci kakeba kanaji ana sallah"
Tashi yayi zaune yana kallon Jawad da ya saki Maman tashi ya nufi kakarsa da tafiyarsa da batayi ƙwari ba tararsa Mom tayi ta ɗagashi ta cafe tace “Wato girmanka Jawad yana bani mamaki saikace ana buga maka iska" murmushi Kharimatu tayi tace “Haka kowa yake cewa yayi saurin girma nikam bana ganin girman nasa" dariya Mom tayi tace “Haba Kharimatu shekara ɗaya yaro kamar ya shekara biyu yaushe zaki yayeshi?" Ƙasa tayi da kanta tana murmushi tace “Waida yayi wata ashirin ko ya kika gani?" Jinjina kai tayi tace “Hakanma yayi amma ki cireshi da yayi sha huɗu saboda kinga makaranta zaki koma ga form ɗinki canma Dad ya siyo miki registration káwai zaiyi miki da ɗan abinda ba'a rasa ba saidai makarantar ba anan Kano take ba Alkalam University dake Katsina ya sama miki zaman hostel ya ganki shikuma karatu bazai yiwu da yaro ba"
Miƙewa yayi ya ɗauki wayarsa da key ɗinsa ya fice daga ɗakin babu jimawa daya cikin masu aikin gdan ya dawo ya dubeta yace “Yallaɓai ke nemanki a waje" ɗagowa tayi suka haɗa ido da Mom diririce tace “am in kaje ina zuwa" murmushi tayi tace “tashi kije ya ɗauke miki ɗa kinsan bayason jira zai iya tafiya dashi"
Miƙewa tayi ta fito yana tsaye jikin motarsa sarai tagansa ta kawar dakai tayi wuccewarta Jawad yana ganin ta wucce ya rushe da kuka yana kiran Aunty tanaji Aliyu na ƙwala mata kira taƙi ko tsayawa bare yasaran zata waiwayo ganin haka yasashi binta da sauri dake itan ba sauri takeyi ba baisha wuyar cimmata ba yasha gabanta saura ƙiris ta shige jikinsa tayi baya da sauri yaja numfashi yace “Wai meye ke faruwa ne Kharimatu na zaci idan kowa ya juyamin baya ke zaki kalleni ta gaba" ɗagowa tayi ta kafesa da manyan idanunta ya janye nasa daga cikin nata sosai idanunta keyi masa kwarjini baya jurewa kallon ƙwayar idonta baki ta buɗe cikin sanyin muryarta tace
“Matsa zan wucce" baice mata komai ba kuma bai matsa ba ta canza hanya ya riƙota yace
“Ki fahimceni Kharimatu wlh ba laifina bane bansan matsalar da haɗaku gda ɗaya da Salma zata haifar kenan ba da wlh bazan haɗaku ba kinaji ba kinsani Baba Na'ibi ne yazo bama na ƙasar nan lkcn aka buɗe masa gdana ya shiga suka ƙwaƙule binne binnen da akayi a ɗakinki da ƙofar shiga gdan ko shekaran jiya munyi waya dashi ina faɗa masa matsalata inasonki inason dawo dake cikin rayuwata amma na kasa takawa naje inda kike idan na kiraki baki ɗagawa cemin yayi na jirashi minti biyar babu jimawa ya kirani yace naje ɗakina cikin wardrope ɗina ta tsakiya cikin kayana na birkita sosai akwai wata laya nayi bismilla na ɗauketa na warware na zuba mata fitsari ko ruwan kwata na ƙona ta wannan itane abinda ya raba tsakanina dake. Kharimatu
nayi yanda yace ɗin kuma tun ranar na samu relief ya kasance kullum cikin tunaninki nake Kharimatu ki tambayi Mama Saude cikin kwanaki ukun zuwana Guru biyu tana cemin bakyanan na tambayeta inda kike taƙi faɗa min na dawo na tambayi Granny ta ci mutuncina Dad har marina yayi akanki Mom ce kawai take tausayina cikin lamarinki"
Murmushi tayi me ciwo tace “Naji bani hanya na wucce" yanda tayi mgnr yasashi kallonta yace “Baki yarda ba ko Kharimatu?" Ɗagowa tayi ta kalleshi tayi masa murmushin daya sanyashi sakin baki yana kallonta tace “Ina tunanin saboda ɗanka daka banzatar ka watsar da rayuwarsa ya kasance da mutuwarsa da rayuwarsa duk basa cikin abinda ya dameka kake bibiyata ko? Ok Indai saboda Jawad ne gashinan ka riƙe abinka don Allah ka rabu da rayuwata Aliyu inason Jawad amma na hƙr nabar maka abinka nasani tunda Allah ya azurtani da cikin haihuwa idan Ya nufeni da sake aure zan haifi madadinsa....."
Wata tsawa ya buga mata yana huci jikinsa na rawa yace “Ni kike faɗawa zakiyi aure ki haifi wasu yaran kuma da igiyoyin aurena uku akanki saboda bakida mutumci" bata tsaya sauraronsa ba ta juya tayi tafiyarta tanaji yana kiranta bata juyo ba saima sauri data ƙara ta shige sashin Granny ta datso ƙofar ya iso da sauri ganin yanda Jawad ya ƙara rushewa da kuka.
Granny ce ta fito saboda kukan da ta jiyo Jawad yanayi turus taja ta tsaya ganin Kharimatun zaune a falon tana share hawaye, matsawa tayi gareta ta dafa kafaɗarta tace “Ina kika baro Jawad ɗin nake jiyo kukansa?" Ƙasa tayi da idanunta tace “Ya....yana gurin Babansa" bata kuma ce mata komai ba ta nufi ƙofar ta buɗe ta ishe Aliyu sai rarrashin yaron yakeyi yaƙiyin shiru.
Yana ganinta ya fara miƙa mata hannu ta dubi Aliyu da duk ya ruɗe duk da darene hasken dake gurin ya bata damar ganin yanda idanunsa ya kaɗa yayi jawur tayi juyawarta zatayi tafiyarta ya riƙota yace “kiyiwa Allah kada ku hukuntani da haka kuka yakeyi Granny kuma nono yakesha idan ita batada hankali ta tafi ta barni dashi aike babbace kinsan daidai" fusge hannunta tayi tace “Irin hankalinmu ɗaya Aliyu itama tana buƙatar hutu tunda ba ita kaɗai tayi cikin ba hasali ma kafita ƙarfi lkcn da za'a samu cikinsa domin gashinan ya bayyana kansa duk wanda yagansa yaganka yasan jininka ne kaje ka haɗashi da ƴan'uwansa"
Zuba mata ido yayi kukan yaron yana masa kuɗa a kunne ya juya zuciyarsa na zafi idanunsa sai raɗaɗi sukeyi ya isa motarsa ya buɗe ya shiga har lkcn Jawad kuka yakeyi ɗagashi yayi ya rungumeshi a ƙirjinsa yaron ya ƙanƙameshi yayi luf a ƙirjinsa yana sauke ajiyar zuciya, so ƙauna da tausayin ɗan nasa yaji yana ratsa jinin jikinsa yanda yaron yayi luf a ƙirjinsa yasa hawaye zubo masa wato shima yana buƙatar duminsa, meye yasa ya nesanta kansa dashi?"
*Oum Hairan*
[11/14, 8:41 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ45-46 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Kasa tashin motar yayi yaci gaba da jijjiga yaron har saida yaji numfashinsa ya sauya ya saukeshi yaga ashe yayi bacci yaja fasali ya kwantar dashi a kujera yaja motar ya fice a gdan zuciyarsa a hassale ya nufi gdansa yayi parking ya fito ya ɗauki Jawad ya kulle motar ya nufi cikin gdan buɗe ƙofar yayi ya shiga dake shi ɗaya ne a gdan ya kwantar da yaron a gadonsa ya zauna ya haɗe kai da gwiwa yanajin zuciyarsa na tafashi lkc zuwa lkc yana furzar da iska me zafi bashi ya kwanta ba sai wajen 1:30am bawai bacci ya kwanta yayi ba tunanin mafitarsa kawai yakeyi.
Bayan tafiyarsa Granny ta koma ɗakin da Kharimatu take ta dubeta tace “meye yasa kika bari ya ɗauki yaron nan?" Ɗago idanunta da suka jima da jiƙewa da ruwan hawaye tayi tace “bansan ya ɗauke shi ba Granny Jawad ya fita wajen parlourn Mom yana wasa anan ya ɗaukeshi" jinjina kai tayi Hajiya Bushira tace “Yanzu ina Jawad ɗin?" Granny ce tace “cewa nayi ya tafi da abinsa itama ta huta...." Zaro ido Hajiya Bushira tayi tace “Ya tafi dashi kuma Hajiya amma kunyi ganganci yanzu idan matar nan da ba ƙaunar Kharimatu take ba ta huce haushinta akan Jawad fah" Murmushi Granny tayi tace “Nasan Halin Aliyu koda Salma nanan bazai taɓa yarda ta taɓa masa ɗa ba balle Bama tanan tana gdansu tana jinya tunda ta haihu ta haɗu da lalura Cancer mahaifa ce ta kamata sai kuma irin ƙurajen da kikayi da cikin Jawad sunanan sun feso mata sai mugunya take zubarwa sunje asibitin sunyi na gargajiyar ance dasu ƙaiƙayi koma kan masheƙiya akayi mata ita tayiwa kishiyarta shine Abin ya dawo kanta"