Sashe 16
Me Ya Jamin New Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru Granny tayi tsayin lkc fuskarta ta sauya daga fara'a zuwa damuwa hakan ya tashi hankalin Kharimatu idanunta ya kawo ruwa tace “kiyi hƙr Granny bansan tambayar zata ɓata ranki haka ba insha Allahu bazan ƙara ba" riƙo hannunta Granny tayi ta share ƴar ƙwallar data zubo mata tace “ba tambayarki ce ta bata raina ba Kharimatu yanda kika damu da yaron nan Aliyu shi bai damu dake ba don Allah duk hukuncin dana yanke kada kiyimin gardama nasan kinason mijinki nima inasonki dashi zanyi ne don ƙwatar miki yancin ki"
Kallon ƙanwar Mama Yabi Granny tayi tace Saude idan anyi suna zaki tafi da Kharimatu Guru ta zauna acan duk abinda kuke buƙata zan rinƙa turo muku" amsawa Gwaggo Saude tayi da to sukaci gaba da tattaunawarsu itadai jinsu kawai takeyi tana kallon ɗan nata tana share hawayen tausayinsu daga ita harshi
Yaro kyakkyawa ya shigo rayuwar cikin yanayi mara daɗi rabonta da sanya mahaifinsa a idanunta tun cikinsa yanada wata biyu wannan wacce irin ƙaddara ce
Kwana nawa tayi na farin ciki da mijinta meye yasa ya gujeta ya daina bibiyarta.
Ranar suna yaro yaci sunan kakansa Ma'aruf akayi suna na mamaki kwanaki uku da sunan suka ɗauki hanyar Guru tunda ta koma Guru cikin danginta hankalinta ya kwanta damuwarta ta ragu gata ga ɗanta yanashan gata gurin yan'uwan mamansa Baba Na'ibi ne ya rinƙa kula da ita da duk wani motsinta kullum cikin yi mata rubutu da kawo mata magungunan tsari yake domin ya fahimci bayan rabata da mijin da akayi rayuwarta ma ake farauta don dai kawai tanada ƙarfin addu'a ne kuma ƙaddararta me ƙarfi ce.
Kullum zasuyi waya da Granny zataji abinda ke faruwa Mom ma tana kiranta taji lfyr jikanta duk watan duniya Abba yana tura mata kuɗi sosai shi a burinsa ma ta koma makaranta so ya fahimci Aliyu yanzu bashida ra'ayin karatun mace hakan yasa ya tattara yabar batun karatun.
Watansu takwas a Dubai suka dawo lkcn Salma ta haifi yarta mace yarinyar tazo batada lfy ƙarshe ma ta mutu sosai sukaji mutuwar yarinyar tunda suka dawo zuciyarsa ta koma masa gurin Kharimatu musamman daya buɗe ɗakinta yaga batanan alama ma ta nuna itama ta daɗe rabonta da gdan.
Guri ya samu ya zauna daɓar zuciyarsa na bugawa da ƙarfi sai yanzu yake tuna a yanayin daya tafi ya barta da ƙaramin ciki wata uku gashi kusan watansa tara bayanan tsoro ne ya kamashi ya miƙe yace.
“To me hakan yake nufi Kharimatu nasan yanzu ta jima da haihuwa tun wata huɗu baya, me yasa ba'a faɗa masa ba? To kodai itama mutuwa abinda ta haifa yayi?" Da wannan tunanin ya lalubi numberta ya dannan kiran lkcn tana islamiyyar dake gaban gdan nasu tana koyar da matan aure taji wayar tata tana ring ta zura hannu cikin doguwar rigar atamfar tata me aljihu ta zaro wayar tana kissing Jawad dake hannunta ta ɗora idanunta akan wayar da sauri cikin faɗuwar gaba tace “Aliyu Daddyn Farooq...." Wasu hawaye taji sun silalo mata ta kara wayar a kunnenta tare da yin sallama yaja wata ajiyar zuciya me ƙarfin gaske yace “Kharimatu kina inane Ina ɗana ko ƴata nasan zuwa yanzun kin haihu ko me kika haifamin?" Kallon ɗaliban nata tayi da suma suke kallonta kuka me ƙarfi ya kwace mata cikin tashin hankali ya fara kiran kinga Kharimatu kada ki ɗaga hankalinki faɗamin inda kike bari nazo ko kina gdansu Granny ganinan....."
*Oum Hairan*
[11/11, 7:50 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ41-42 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Ƙit ta kashe wayarta ta juya ta fice daga ajin gabaɗaya ma ji tayi zaman makarantar yayi mata ƙunci wannan tasata barin makarantar ta shiga gda tana shiga Mama Saude ta tareta da cewa “meye kuma yake faruwa Kharimatu" bata iya bata amsa ba ta shige ɗaki ta kwantar da Jawad itama ta kwanta tanaci gaba da rera kukanta tanajin wayar nata ring taƙi ɗagawa.
Mama Saude ce ta ɗauki wayar ganin sunan dake jiki yasata jan tsaki tace “Aikin banza akan wannan sakaran mijin naki kike kuka to kiran me yake miki me zakiyi masa?" Ƙasa tayi da kanta tace “nima bansani ba ina makaranta ya kirani" tsaki ta kuma ja tace “Ki daina ɗaga wayarsa kwata² ki nuna masa kema kinada gata"
Kallonta tayi cikin yanayi na damuwa ta buɗe baki zatayi mgn sai kuma ta fasa har lkcn kiran wayarta yakeyi taƙ ɗagawa ƙarshe ma Mama Saude ta kashe wayar ranar hakanan ta yini sukuku babu ƙwari sai dare ta buɗe wayarta saƙonnninsa suka rinƙa shigowa ba ƙaƙƙautawa bata bata hankalinta wajen buɗewa ba ta gogesu taci gaba da harkokinta washegari da sassafe Mama Saude tace ta shirya zasuje Patiskum taso tayi gardama ganin Mama Saude ta dage yasata hƙr suka shirya suka bar Guru Gidan wata yayar Su Mama Yabi ne da Mama Saude a Patiskum.
Bayan sun huta ne Mama Saude take bawa Hajiya Bushira labarin abinda ke faruwa
jinjina kai Hajiya Bushira tayi ta dubi Kharimatu tace “Kakar mijinki ta kawo shawara dole a cikin ido ake tsawurya duk da lamarinku akwai shiga tsakani amma shima yayi sakacin da sai an nuna masa kurensa zai gane yayi sakaci kiyi hƙr ki zauna anan har zuwa lkcn da tsohuwar nan zata buƙaci ki koma sonki takeyi shiyasa take miki gata" itadai batace komai ba domin ba gurin da zata ce ɗin bane tun farkonta tanajin tsoron masifar Hajiya Bushira shiyasa babu shaƙuwa tsakaninsu saboda bata zuwa gurinta
Da yamma Mama Saude ta tafi ta barsu sukaci gaba da zama a gdan Hajiya Bushira suna samun kulawa Hajiya Bushira akwai son yara ta kame Jawad ta goye kamar dama sun saba Itako hutawarta kawai takeyi tun tana ƙirga kwanaki harta koma ƙirga satittika tafi² har watanni biyar tama hƙr ta fawwalawa Allah ta cireshi a ranta yaronta yanata girma yana neman shekara mahaifinsa baitaɓa ganinsa ba.
Wata rana suka shirya domin zuwa duba Zahra ƙanwar Aliyu data haihu akayi mata aiki ita da Hajiya Bushira tunda suka shigo Kano gabanta ke faɗuwa suna zuwa gdan aka taresu da murna Umaimah ta ɗauke Jawad ta fice dashi sunata mamakin girman yaron da kamarsa da ubansa duk cikin yaran gdan babu me kama dashi kamar Jawad suna harabar gdan tanayi masa lilo motar Aliyu ta shigo tun daga nesa ya zubawa yaron idanu gabansa na faɗuwa dake tare take da sauran yaran suka fito idanunsa akan Jawad da keta dariya.
Yayi kamar ya wucce zuciyarsa taƙi aminta ya koma ya tsaya yana kallon yaron Umaimah ta ɗebeshi ta watsar dake dama ita ba jituwa sukeyi ba.
Bai damu da kallon da tayi masa ba yakai hannu zai ɗauki yaron daidai lkcn da Kharimatu ta fito daga parlourn tagansu tsaye yana ƙoƙarin ɗaukar mata yaro ta ɗaga murya da karfi tace “Karki bashi ɗana Umaimah!" Ba shiba hatta ita Umaiman saida ta juya bata damu da yanda ya kafeta da ido ba ta ƙarasa ta karɓi ɗanta a hannun Umaimah ta juya ta nufi sashin Granny.
Shikam Aliyu mutuwar tsaye yayi yana mamakin yanda yaron ya girma da irin muguwar canzawar da Kharimatunsa tayi cikin lkcn daya ɗauka baiganta ba
Zama yayi a kan lilon ya kora yaran ciki yana tunanin to waishi me yaja masa wannan masifar ne yana son Kharimatu Amma ya yasa gane meye yasa ya kasa kataɓus don ganin ta dawo garesa gashi har ɗan su ya girma baitaɓa sanyashi a idanunsa ba wannan abin kunya da yawa yake shikam baiga laifinta ba data hanashi taɓa mata ɗa shi kansa yanajin kunyar kansa idan ya tuna yanada wani ɗan daya kasa basa haƙƙinsa na ɗa kamar sauran ƴaƴansa.
Miƙewa yayi jiki a mace cikin rashin laka ya shiga sashin Granny suna zaune sun baje a parlourn sunata hirarsu da dariya Jawad nata haɗawa Granny shirgi tana masa tsiya babu wanda yasan dashi a tsaye saida Kharimatu ta ɗago idanunta ya faɗa cikin nasa tayi saurin kawar da kai tare da janyo Jawad ta matseshi a jikinta tasa masa nono yaron ya kama yana dukan jikinta ta lumshe idonta tare da miƙewa zatabar gurin ya kira sunanta da sauri.
Sai lkcn Hajiya Bushira da Granny sukasan wainar da ake toyawa aikuwa Granny ta miƙe da sauri tace “Kai gantalalle lfy?" Sosai kalmar Granny ta dakeshi batajin kunyar aibatashi akan lamarin Kharimatu, cikin sanyi jiki yace “Am dama inason mgn da itane" harara ta zabga masa tace “wa kakeson mgn da ita Kharimatun? Kasanta ne meye alaƙarka da ita zaka ɓacemin da gani ko sai naci mutuncinka"
Tsayawa yayi zaiyi mata magiya ta ɗaga hannu ta ɗauke shi da mari tace “Aliyu bakaiba ko ubanka Ma'aruf bai isa nabashi umarni yaƙi biba Kharimatu ta dawo gdannan inasonta a kusa dani ba makaranta ma xansa Ma'aruf ya siya mata mota ta koma...." Da sauri yace
“Makaranta kuma Granny da izinin wa?" Murmushi tayi tace “ai batada nauyin kowa a kanta aure ne nice dama nayi uwa nai makarɓiya Yabi Allah ya jiƙsnta ta ɗauki marainiyar Allah ta baka dama saida Zahra tacemin Auren sha'awa kayi da Kharimatu naƙi yarda gashinan kuwa a hankali komai ya bayyana daka samu biyan buƙatarka saika banzatar da ita to mu munaso kuma Allah yanason kayarsa daga ita har Jawad ka cire su a lissafin ahalinka Kharimatu ta rayu a gdannan iya rayuwata idan na mutu ta koma danginta na haramta maka ita Aliyu har abada zan kira iyayenka su shaida"..........
*Oum Hairan*
[11/13, 12:33 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ43-44 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Kallon ƙanwar Mama Yabi Granny tayi tace Saude idan anyi suna zaki tafi da Kharimatu Guru ta zauna acan duk abinda kuke buƙata zan rinƙa turo muku" amsawa Gwaggo Saude tayi da to sukaci gaba da tattaunawarsu itadai jinsu kawai takeyi tana kallon ɗan nata tana share hawayen tausayinsu daga ita harshi
Yaro kyakkyawa ya shigo rayuwar cikin yanayi mara daɗi rabonta da sanya mahaifinsa a idanunta tun cikinsa yanada wata biyu wannan wacce irin ƙaddara ce
Kwana nawa tayi na farin ciki da mijinta meye yasa ya gujeta ya daina bibiyarta.
Ranar suna yaro yaci sunan kakansa Ma'aruf akayi suna na mamaki kwanaki uku da sunan suka ɗauki hanyar Guru tunda ta koma Guru cikin danginta hankalinta ya kwanta damuwarta ta ragu gata ga ɗanta yanashan gata gurin yan'uwan mamansa Baba Na'ibi ne ya rinƙa kula da ita da duk wani motsinta kullum cikin yi mata rubutu da kawo mata magungunan tsari yake domin ya fahimci bayan rabata da mijin da akayi rayuwarta ma ake farauta don dai kawai tanada ƙarfin addu'a ne kuma ƙaddararta me ƙarfi ce.
Kullum zasuyi waya da Granny zataji abinda ke faruwa Mom ma tana kiranta taji lfyr jikanta duk watan duniya Abba yana tura mata kuɗi sosai shi a burinsa ma ta koma makaranta so ya fahimci Aliyu yanzu bashida ra'ayin karatun mace hakan yasa ya tattara yabar batun karatun.
Watansu takwas a Dubai suka dawo lkcn Salma ta haifi yarta mace yarinyar tazo batada lfy ƙarshe ma ta mutu sosai sukaji mutuwar yarinyar tunda suka dawo zuciyarsa ta koma masa gurin Kharimatu musamman daya buɗe ɗakinta yaga batanan alama ma ta nuna itama ta daɗe rabonta da gdan.
Guri ya samu ya zauna daɓar zuciyarsa na bugawa da ƙarfi sai yanzu yake tuna a yanayin daya tafi ya barta da ƙaramin ciki wata uku gashi kusan watansa tara bayanan tsoro ne ya kamashi ya miƙe yace.
“To me hakan yake nufi Kharimatu nasan yanzu ta jima da haihuwa tun wata huɗu baya, me yasa ba'a faɗa masa ba? To kodai itama mutuwa abinda ta haifa yayi?" Da wannan tunanin ya lalubi numberta ya dannan kiran lkcn tana islamiyyar dake gaban gdan nasu tana koyar da matan aure taji wayar tata tana ring ta zura hannu cikin doguwar rigar atamfar tata me aljihu ta zaro wayar tana kissing Jawad dake hannunta ta ɗora idanunta akan wayar da sauri cikin faɗuwar gaba tace “Aliyu Daddyn Farooq...." Wasu hawaye taji sun silalo mata ta kara wayar a kunnenta tare da yin sallama yaja wata ajiyar zuciya me ƙarfin gaske yace “Kharimatu kina inane Ina ɗana ko ƴata nasan zuwa yanzun kin haihu ko me kika haifamin?" Kallon ɗaliban nata tayi da suma suke kallonta kuka me ƙarfi ya kwace mata cikin tashin hankali ya fara kiran kinga Kharimatu kada ki ɗaga hankalinki faɗamin inda kike bari nazo ko kina gdansu Granny ganinan....."
*Oum Hairan*
[11/11, 7:50 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ41-42 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Ƙit ta kashe wayarta ta juya ta fice daga ajin gabaɗaya ma ji tayi zaman makarantar yayi mata ƙunci wannan tasata barin makarantar ta shiga gda tana shiga Mama Saude ta tareta da cewa “meye kuma yake faruwa Kharimatu" bata iya bata amsa ba ta shige ɗaki ta kwantar da Jawad itama ta kwanta tanaci gaba da rera kukanta tanajin wayar nata ring taƙi ɗagawa.
Mama Saude ce ta ɗauki wayar ganin sunan dake jiki yasata jan tsaki tace “Aikin banza akan wannan sakaran mijin naki kike kuka to kiran me yake miki me zakiyi masa?" Ƙasa tayi da kanta tace “nima bansani ba ina makaranta ya kirani" tsaki ta kuma ja tace “Ki daina ɗaga wayarsa kwata² ki nuna masa kema kinada gata"
Kallonta tayi cikin yanayi na damuwa ta buɗe baki zatayi mgn sai kuma ta fasa har lkcn kiran wayarta yakeyi taƙ ɗagawa ƙarshe ma Mama Saude ta kashe wayar ranar hakanan ta yini sukuku babu ƙwari sai dare ta buɗe wayarta saƙonnninsa suka rinƙa shigowa ba ƙaƙƙautawa bata bata hankalinta wajen buɗewa ba ta gogesu taci gaba da harkokinta washegari da sassafe Mama Saude tace ta shirya zasuje Patiskum taso tayi gardama ganin Mama Saude ta dage yasata hƙr suka shirya suka bar Guru Gidan wata yayar Su Mama Yabi ne da Mama Saude a Patiskum.
Bayan sun huta ne Mama Saude take bawa Hajiya Bushira labarin abinda ke faruwa
jinjina kai Hajiya Bushira tayi ta dubi Kharimatu tace “Kakar mijinki ta kawo shawara dole a cikin ido ake tsawurya duk da lamarinku akwai shiga tsakani amma shima yayi sakacin da sai an nuna masa kurensa zai gane yayi sakaci kiyi hƙr ki zauna anan har zuwa lkcn da tsohuwar nan zata buƙaci ki koma sonki takeyi shiyasa take miki gata" itadai batace komai ba domin ba gurin da zata ce ɗin bane tun farkonta tanajin tsoron masifar Hajiya Bushira shiyasa babu shaƙuwa tsakaninsu saboda bata zuwa gurinta
Da yamma Mama Saude ta tafi ta barsu sukaci gaba da zama a gdan Hajiya Bushira suna samun kulawa Hajiya Bushira akwai son yara ta kame Jawad ta goye kamar dama sun saba Itako hutawarta kawai takeyi tun tana ƙirga kwanaki harta koma ƙirga satittika tafi² har watanni biyar tama hƙr ta fawwalawa Allah ta cireshi a ranta yaronta yanata girma yana neman shekara mahaifinsa baitaɓa ganinsa ba.
Wata rana suka shirya domin zuwa duba Zahra ƙanwar Aliyu data haihu akayi mata aiki ita da Hajiya Bushira tunda suka shigo Kano gabanta ke faɗuwa suna zuwa gdan aka taresu da murna Umaimah ta ɗauke Jawad ta fice dashi sunata mamakin girman yaron da kamarsa da ubansa duk cikin yaran gdan babu me kama dashi kamar Jawad suna harabar gdan tanayi masa lilo motar Aliyu ta shigo tun daga nesa ya zubawa yaron idanu gabansa na faɗuwa dake tare take da sauran yaran suka fito idanunsa akan Jawad da keta dariya.
Yayi kamar ya wucce zuciyarsa taƙi aminta ya koma ya tsaya yana kallon yaron Umaimah ta ɗebeshi ta watsar dake dama ita ba jituwa sukeyi ba.
Bai damu da kallon da tayi masa ba yakai hannu zai ɗauki yaron daidai lkcn da Kharimatu ta fito daga parlourn tagansu tsaye yana ƙoƙarin ɗaukar mata yaro ta ɗaga murya da karfi tace “Karki bashi ɗana Umaimah!" Ba shiba hatta ita Umaiman saida ta juya bata damu da yanda ya kafeta da ido ba ta ƙarasa ta karɓi ɗanta a hannun Umaimah ta juya ta nufi sashin Granny.
Shikam Aliyu mutuwar tsaye yayi yana mamakin yanda yaron ya girma da irin muguwar canzawar da Kharimatunsa tayi cikin lkcn daya ɗauka baiganta ba
Zama yayi a kan lilon ya kora yaran ciki yana tunanin to waishi me yaja masa wannan masifar ne yana son Kharimatu Amma ya yasa gane meye yasa ya kasa kataɓus don ganin ta dawo garesa gashi har ɗan su ya girma baitaɓa sanyashi a idanunsa ba wannan abin kunya da yawa yake shikam baiga laifinta ba data hanashi taɓa mata ɗa shi kansa yanajin kunyar kansa idan ya tuna yanada wani ɗan daya kasa basa haƙƙinsa na ɗa kamar sauran ƴaƴansa.
Miƙewa yayi jiki a mace cikin rashin laka ya shiga sashin Granny suna zaune sun baje a parlourn sunata hirarsu da dariya Jawad nata haɗawa Granny shirgi tana masa tsiya babu wanda yasan dashi a tsaye saida Kharimatu ta ɗago idanunta ya faɗa cikin nasa tayi saurin kawar da kai tare da janyo Jawad ta matseshi a jikinta tasa masa nono yaron ya kama yana dukan jikinta ta lumshe idonta tare da miƙewa zatabar gurin ya kira sunanta da sauri.
Sai lkcn Hajiya Bushira da Granny sukasan wainar da ake toyawa aikuwa Granny ta miƙe da sauri tace “Kai gantalalle lfy?" Sosai kalmar Granny ta dakeshi batajin kunyar aibatashi akan lamarin Kharimatu, cikin sanyi jiki yace “Am dama inason mgn da itane" harara ta zabga masa tace “wa kakeson mgn da ita Kharimatun? Kasanta ne meye alaƙarka da ita zaka ɓacemin da gani ko sai naci mutuncinka"
Tsayawa yayi zaiyi mata magiya ta ɗaga hannu ta ɗauke shi da mari tace “Aliyu bakaiba ko ubanka Ma'aruf bai isa nabashi umarni yaƙi biba Kharimatu ta dawo gdannan inasonta a kusa dani ba makaranta ma xansa Ma'aruf ya siya mata mota ta koma...." Da sauri yace
“Makaranta kuma Granny da izinin wa?" Murmushi tayi tace “ai batada nauyin kowa a kanta aure ne nice dama nayi uwa nai makarɓiya Yabi Allah ya jiƙsnta ta ɗauki marainiyar Allah ta baka dama saida Zahra tacemin Auren sha'awa kayi da Kharimatu naƙi yarda gashinan kuwa a hankali komai ya bayyana daka samu biyan buƙatarka saika banzatar da ita to mu munaso kuma Allah yanason kayarsa daga ita har Jawad ka cire su a lissafin ahalinka Kharimatu ta rayu a gdannan iya rayuwata idan na mutu ta koma danginta na haramta maka ita Aliyu har abada zan kira iyayenka su shaida"..........
*Oum Hairan*
[11/13, 12:33 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ43-44 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566