Sashe 12
Me Ya Jamin New Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A ranar Anam Bata sake farkawa ba sai kashegari ta tashi lkcn Aliyu bainan sai Granny kaɗai shassheƙar kukanta ne ya ankarar da Granny ta farka ta isa gareta tanayi mata sannu ta ɗago tace “Yanzu shikenan Mama ta tafi ta barni? Shikenan bazan ƙara ganinta ba bazan kuma jin kalamanta ba Granny ta tafi kenan?"
Kama hannunta Granny tayi tace “Haka Allah ya tsara sai hƙr da abinda baka isa ka canza ba Kharimatu kedai kiyita addu'a kuma kiyima mijinki biyayya likitan da ya karɓi Habiba kafin ta rasu yace second 2 kafin rasuwar ta sunanki da mijinki take ambato tana barin wasiccin kada a fasa kaiki gdan mijinki tare da faɗawa likitan ya faɗawa Aliyu ya riƙe ki amana ke har rubuta duk abinda ta faɗa likitan yayi sannan ya sanya mata kalmar shahada tayi ta cika"
Kwantar da kanta tayi jikin Granny tanata kukanta me ban tausayi a haka Abba da Aliyu suazo suka ishesu Abba yace “Assha Kharimatu meye na kukan hƙr ai ya zama dole agun duk wanda irin haka ta sameshi" zama Aliyu yayi kusa da ita ya kamota ta dawo jikinsa ya rinƙa shafa bayanta yana raɗa mata “Sorry Please!" Salma dake tsaye kamar gunki ta haɗiyi takaici iya takaici tayi kamar ta juya saidai kuma ta tuna kalaman Yaya Ameey dole ta haɗiye kishinta ta matsa tace da Kharimatu Sannu ya jiki" a hankali ta ɗago suka dubi juna ta janye a jikin Aliyu cike da kunya da tausayin kai tace “Da....da...sauƙi" taɓe baki Salma tayi ta harari gefen da surukarta take tace “Allah ya ƙaro afuwa ya jiƙan Mama" duk ɗakin saida suka amsa da Amin banda Granny da Hajiya Muniba da kusan itace Ummul aba'isin zuwan Salma dubiyar har gda taje ta sameta tayi mata tatas tare da nuna mawa Aliyu gangancin da yakeson yayi na rusa gdansa daga tushe wannan tasa yace “Indai batazo ta duba Kharimatu ba to karya dawo ya tarar da ita.
Tana gama dubiyar da batakai zuci ba ta juya zata fita Aliyu ya kirata ta tsaya yace “Ina zaki?" A gajarce tace “Gda" murmushin takaici yayi yace jirani mu tafi" batada zaɓi haka ta dawo ta zauna Hajiya Muniba ta haɗa abinci tabawa Aliyu ya karɓa ya tusa Kharimatu a gaba yana bata da farko ƙinci tayi saida ya rinƙa amfani da hikimomi sannan ta karɓa tana haɗiyarsa kamar magani yanata lallaɓata abinda ya ƙara tunzura zuciyar Salma ta cije leɓe a ranta tana kissima da aikinta yayi yanda sukaso da tuni ba zancen Kharimatu akeyi ba babban baƙin cikinta da akace mata wai Kharimatu har ɓarin cikin Aliyu tayi to waima yaushe har Aliyun ya zaga har yayi mata cikin? Lallai namiji ɗan babansa ita lissafin ta ma bata yake tun kafin auren yayi mata cikin.
Yini tayi a asibitin tana ƙuncin rai tana haɗiyar takaici tana ganin yanda mijin da yakeyiwa kishi irin na a mutu ko ayi rai yanata lallaɓa wata macen a gabanta bata ƙara ƙuluwa ba sai lkcn da ɗakin ya rage sai su uku can ƙasa taji muryarsa yana cewa da Anam “Meyesa kika ɓoyemin kinada cikina a jikinki har saida ya fita nasan dashi?" Itadai batace komai ba yaja dogon gashinta yace “koda yake kema ba lallai kinsan dashi ba Khary nayi baƙin cikin zubewar cikin nan amma babu komai Insha Allahu da wuri zan sake baki wani ai kinaso ko?"
Idanunta ta sauke kan Salma data sunkuyar da kanta tana danna waya shima ta kalleshi yayi mata murmushi yace “yeah so nake ki ƙarajin sauƙi komai zaiyi saiti" Bazata iya jurewa kalamansa ba hakan yasata miƙewa ta saɓi jakarta tace “ƴaƴana sun kusa dawowa daga school mal zan wucce" miƙewa yayi yana kissing hannun Kharimatu yace “Zan shigo anjima ki kulamin da kanki"
[11/6, 7:22 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ31-32 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Wani Mugun kallo da Salma ta watsawa Kharimatu saida hanjin cikinta ya kaɗa tayi saurin sunkuyar da kanta inda ita kuma ta fice daga ɗakin ya lura kowanensu da saƙo a zuciyarsa so bayason ɓatawa kansa lkc akan abinda bashi da muhimmanci hakan yasa ya rufawa Salma baya tana tsaye jikin motar sai girgizar bala'i takeyi ya kalleta ya watsar ya shiga yayima motar key ganin alamun zai iya tafiya yabarta yasata shiga ta rufo ƙofar da ƙarfi ya kalleta ya watsar ya ja motar ya bar harabar asibitin.
Sunyi nisa sosai taji bazata iya haɗiye abinda kecin zuciyarta ba tace “Me yasa kakeson zubar da ƙimarka da darajarka gurin yarinyar nan ne Aliyu kai ko kunya bakaji jibi yanda kake wani zaƙewa tana jisgaka....."
Kallonta yayi da gefen ido yace “kunya? Zubar da ƙima?" Kuma a matata ta sunnah waɗannan kalaman suka samu gurbi? Hmmm!" Daga haka yaja bakinsa yayi shiru itama ta tsuke nata bakin badon ta rasa abin cewa ba sai don batason kalamanta suyi yawan da zai fahimci tuban muzuru tayi masa.
Har suka isa gida babu wanda ya sakewa kowa mgn sun jima a wannan yanayin shiyasa abin bai wani dsmunsa ya haye sama ya fara ayyukan dake gabansa bayan ya kammala ya fito ɗaure da towel tana zaune a parlourn ta rafsa tagumi ya matsa gabanta ya sanya hannu ya cire mata tagumin tayi firgigit kamar wacce ta tashi a bacci ta dubeshi yayi mata murmushinsa me sanyata ƙara jin kishinsa yace “Meye yaja kike sanya kanki cikin damuwa ne akan abinda ubangiji ya hukunta Salma kinsan ita ƙaddara tana zuwarwa mutum ne batare da ya shirya mata ba abin buƙatar kawai ka zama mumini na ƙwarai wajen karɓar ta a duk yanayin data faɗo maka mi kyau ko akasinta, bare a aurena da Kharimatu banga abinda zaisa ki damu ba kinsanta kinsan wacece ita batada matsala kusan kece kika raineta so meye damuwarki?"
Ajiye zuciya tayi ta janye kuncinta daga hannunsa ta miƙe ta nufi kitchen yabi bayanta da kallo ya rasa wanne irin mugun kishi ke addabar zuciyar Salma da har yake neman taɓa muhibbar aurenta"
Taɓe baki yayi ya miƙe ya koma ɗakinsa ya dauki doguwar riga yasa ya
fito da key na mota a hannunsa tana tsaye jikin window taji bude ƙofar tasa ta juya ta zubansa ido wani tuƙuki nayi mata zillo a zuciya tunda ta tsaya tunanin ta inda zata ɓullowá wannan baƙon lamari daya faɗo rayuwarta takeyi. batare data shiryawa furuci ba ya kufce mata tace “Aliyu...." Tsayawa yayi yana gyara kwalar rigarsa tace “Ina zaka?" Cikin dakiya ya juyo ya dubeta ya ɗan saki mata fuska yace “zanje nagano jikin Kharimatu ne" ganin yanda yanayin fuskarta ya sauya yasan mgnr ta daketa batare da yayi zaton cewarta ba yaji tace “Ina buƙatar lkcnka inason muyi wata mgn dakai idan ka dawo ka gaisheta kace nace inayi mata sannu" ta faɗa a ƙarshen furucin nata tana aro murmushin yake tanayi masa. Bin ta yakeyi da kallon mamaki da sallamawa yace “Ok ba daɗewa zanyi ba"
Yana faɗin haka yasakai ya fice ta taune leɓe cike da ƙunar zuciya ta zauna daɓar bisa kujerar tana lalubar number Ameey ta ɗaga tana cewa “sarkin ƙorafi yau da wanne akazo?"
Tattara numfashinta tayi ta ajiyeshi waje guda tace “Idan naci gaba da bin shawararki zuciyata bugawa zatayi Yaya Amina mijina ya wucce tunaninki akan yarinyar nan nifa na fara zargin basubar ƙasa haka ba sunbi ta ƙarƙashinta wajen siye zuciyarsa yau da bakiga yanda ya rinƙa yi mata a gabana ba ko kunyar ganin idona baiji halan Malamin nan bai fara aikin bane har yanzu?"
Murmushi Ameey tayi tace “Kin cika gajen hƙr ke yanzu zakice baki fara ganin tasirin aikinmu ba kina gani fah Mal cewa yayi muddin uwar Kishiyarki na raye duk wani sihiri da za'ayi mata bazai yi tasiri ba nice na koma nace masa a kawar da uwar gashi har anyi an gama yanzu kuma nasa akeyin aiki akan ya haɗeku guri guda ta yanda zamufi samun damar aiwatar da abubuwa" Girgiza kai tayi tace “Nifa bangano alkhairi a zamana gda ɗaya da wannan yarinyar ba zuciyata bazata ɗauka ba" “Aikuwa dole ki ɗauka muddin kinason kiyi nasara" cewar Ameey taci gaba da cewa “idan kika lallaɓashi tare da nuna masa amaryarsa tana buƙatar kulawa da tattali duba da rashin Mahaifiya da tayi da kuma lalurar dake tattare da ita kisan dai yanda zakiyi da salo da hikima ya amince ya haɗaku idan ya amince da hadekun ki sanar dani zan sanar da Mal ka iya zai turo baƙaƙen aljanu suyi biso a ɗakin nata muddin wannan abun yana ɗakinta ita da zama lfy har abada zasuyita bata kashi har sai ta gudu da ƙafafunta idan kuwa bata gudu ba to tabbas zasu kasheta kamar yanda suka yiwa Zuhrah Kishiyar Janah ƙawata kedai ki zuba ido kiyi kallo kuma ki koyi kirsar ɓoye kishinki ga mijinki gareta domin muddin kika ɓata takun aiki zai lalace"
Daɗi matuƙa Salma taji da mugun tanadin da Yayar tata take shiryawa kishiyar Tata hakan yasata wani tsallen murna tace “Shiyasa nake matuƙar ƙaunarki My sis ki daɗe kiyi ƙarko Indai dake bamayin kukan baƙin ciki amma fah dole mu iya taku kinsan Hajiya kullum wai wata nasiha takemin wai naji tsoron Allah koda tsoronta nakeji" dariya suka sheƙe da ita Ameey tace “Manta da tsohuwar nan ita kullum bata ganewa aini nuna mata nake nafi Shaikh Sudais tsoron Allah"
Dariya suka kumayi tare da sallama ta aje wayar ta miƙe ta nufi kitchen ya ɗauko juice da cake ta dawo ta zauna tanaci tana latsa wayar zuciyace ta raya mata ta fara aikinta tun yanzu hakan ya bata ƙwarin gwiwar kiran wayar Aliyu ya daga tace “Baby ya jikin Sis?" Kallon Anam yayi yace “Tanajin sauƙi kinganta tanata shagwaɓa bacci ma takeji"
[11/6, 7:22 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ33-34 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Kama hannunta Granny tayi tace “Haka Allah ya tsara sai hƙr da abinda baka isa ka canza ba Kharimatu kedai kiyita addu'a kuma kiyima mijinki biyayya likitan da ya karɓi Habiba kafin ta rasu yace second 2 kafin rasuwar ta sunanki da mijinki take ambato tana barin wasiccin kada a fasa kaiki gdan mijinki tare da faɗawa likitan ya faɗawa Aliyu ya riƙe ki amana ke har rubuta duk abinda ta faɗa likitan yayi sannan ya sanya mata kalmar shahada tayi ta cika"
Kwantar da kanta tayi jikin Granny tanata kukanta me ban tausayi a haka Abba da Aliyu suazo suka ishesu Abba yace “Assha Kharimatu meye na kukan hƙr ai ya zama dole agun duk wanda irin haka ta sameshi" zama Aliyu yayi kusa da ita ya kamota ta dawo jikinsa ya rinƙa shafa bayanta yana raɗa mata “Sorry Please!" Salma dake tsaye kamar gunki ta haɗiyi takaici iya takaici tayi kamar ta juya saidai kuma ta tuna kalaman Yaya Ameey dole ta haɗiye kishinta ta matsa tace da Kharimatu Sannu ya jiki" a hankali ta ɗago suka dubi juna ta janye a jikin Aliyu cike da kunya da tausayin kai tace “Da....da...sauƙi" taɓe baki Salma tayi ta harari gefen da surukarta take tace “Allah ya ƙaro afuwa ya jiƙan Mama" duk ɗakin saida suka amsa da Amin banda Granny da Hajiya Muniba da kusan itace Ummul aba'isin zuwan Salma dubiyar har gda taje ta sameta tayi mata tatas tare da nuna mawa Aliyu gangancin da yakeson yayi na rusa gdansa daga tushe wannan tasa yace “Indai batazo ta duba Kharimatu ba to karya dawo ya tarar da ita.
Tana gama dubiyar da batakai zuci ba ta juya zata fita Aliyu ya kirata ta tsaya yace “Ina zaki?" A gajarce tace “Gda" murmushin takaici yayi yace jirani mu tafi" batada zaɓi haka ta dawo ta zauna Hajiya Muniba ta haɗa abinci tabawa Aliyu ya karɓa ya tusa Kharimatu a gaba yana bata da farko ƙinci tayi saida ya rinƙa amfani da hikimomi sannan ta karɓa tana haɗiyarsa kamar magani yanata lallaɓata abinda ya ƙara tunzura zuciyar Salma ta cije leɓe a ranta tana kissima da aikinta yayi yanda sukaso da tuni ba zancen Kharimatu akeyi ba babban baƙin cikinta da akace mata wai Kharimatu har ɓarin cikin Aliyu tayi to waima yaushe har Aliyun ya zaga har yayi mata cikin? Lallai namiji ɗan babansa ita lissafin ta ma bata yake tun kafin auren yayi mata cikin.
Yini tayi a asibitin tana ƙuncin rai tana haɗiyar takaici tana ganin yanda mijin da yakeyiwa kishi irin na a mutu ko ayi rai yanata lallaɓa wata macen a gabanta bata ƙara ƙuluwa ba sai lkcn da ɗakin ya rage sai su uku can ƙasa taji muryarsa yana cewa da Anam “Meyesa kika ɓoyemin kinada cikina a jikinki har saida ya fita nasan dashi?" Itadai batace komai ba yaja dogon gashinta yace “koda yake kema ba lallai kinsan dashi ba Khary nayi baƙin cikin zubewar cikin nan amma babu komai Insha Allahu da wuri zan sake baki wani ai kinaso ko?"
Idanunta ta sauke kan Salma data sunkuyar da kanta tana danna waya shima ta kalleshi yayi mata murmushi yace “yeah so nake ki ƙarajin sauƙi komai zaiyi saiti" Bazata iya jurewa kalamansa ba hakan yasata miƙewa ta saɓi jakarta tace “ƴaƴana sun kusa dawowa daga school mal zan wucce" miƙewa yayi yana kissing hannun Kharimatu yace “Zan shigo anjima ki kulamin da kanki"
[11/6, 7:22 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ31-32 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566
Wani Mugun kallo da Salma ta watsawa Kharimatu saida hanjin cikinta ya kaɗa tayi saurin sunkuyar da kanta inda ita kuma ta fice daga ɗakin ya lura kowanensu da saƙo a zuciyarsa so bayason ɓatawa kansa lkc akan abinda bashi da muhimmanci hakan yasa ya rufawa Salma baya tana tsaye jikin motar sai girgizar bala'i takeyi ya kalleta ya watsar ya shiga yayima motar key ganin alamun zai iya tafiya yabarta yasata shiga ta rufo ƙofar da ƙarfi ya kalleta ya watsar ya ja motar ya bar harabar asibitin.
Sunyi nisa sosai taji bazata iya haɗiye abinda kecin zuciyarta ba tace “Me yasa kakeson zubar da ƙimarka da darajarka gurin yarinyar nan ne Aliyu kai ko kunya bakaji jibi yanda kake wani zaƙewa tana jisgaka....."
Kallonta yayi da gefen ido yace “kunya? Zubar da ƙima?" Kuma a matata ta sunnah waɗannan kalaman suka samu gurbi? Hmmm!" Daga haka yaja bakinsa yayi shiru itama ta tsuke nata bakin badon ta rasa abin cewa ba sai don batason kalamanta suyi yawan da zai fahimci tuban muzuru tayi masa.
Har suka isa gida babu wanda ya sakewa kowa mgn sun jima a wannan yanayin shiyasa abin bai wani dsmunsa ya haye sama ya fara ayyukan dake gabansa bayan ya kammala ya fito ɗaure da towel tana zaune a parlourn ta rafsa tagumi ya matsa gabanta ya sanya hannu ya cire mata tagumin tayi firgigit kamar wacce ta tashi a bacci ta dubeshi yayi mata murmushinsa me sanyata ƙara jin kishinsa yace “Meye yaja kike sanya kanki cikin damuwa ne akan abinda ubangiji ya hukunta Salma kinsan ita ƙaddara tana zuwarwa mutum ne batare da ya shirya mata ba abin buƙatar kawai ka zama mumini na ƙwarai wajen karɓar ta a duk yanayin data faɗo maka mi kyau ko akasinta, bare a aurena da Kharimatu banga abinda zaisa ki damu ba kinsanta kinsan wacece ita batada matsala kusan kece kika raineta so meye damuwarki?"
Ajiye zuciya tayi ta janye kuncinta daga hannunsa ta miƙe ta nufi kitchen yabi bayanta da kallo ya rasa wanne irin mugun kishi ke addabar zuciyar Salma da har yake neman taɓa muhibbar aurenta"
Taɓe baki yayi ya miƙe ya koma ɗakinsa ya dauki doguwar riga yasa ya
fito da key na mota a hannunsa tana tsaye jikin window taji bude ƙofar tasa ta juya ta zubansa ido wani tuƙuki nayi mata zillo a zuciya tunda ta tsaya tunanin ta inda zata ɓullowá wannan baƙon lamari daya faɗo rayuwarta takeyi. batare data shiryawa furuci ba ya kufce mata tace “Aliyu...." Tsayawa yayi yana gyara kwalar rigarsa tace “Ina zaka?" Cikin dakiya ya juyo ya dubeta ya ɗan saki mata fuska yace “zanje nagano jikin Kharimatu ne" ganin yanda yanayin fuskarta ya sauya yasan mgnr ta daketa batare da yayi zaton cewarta ba yaji tace “Ina buƙatar lkcnka inason muyi wata mgn dakai idan ka dawo ka gaisheta kace nace inayi mata sannu" ta faɗa a ƙarshen furucin nata tana aro murmushin yake tanayi masa. Bin ta yakeyi da kallon mamaki da sallamawa yace “Ok ba daɗewa zanyi ba"
Yana faɗin haka yasakai ya fice ta taune leɓe cike da ƙunar zuciya ta zauna daɓar bisa kujerar tana lalubar number Ameey ta ɗaga tana cewa “sarkin ƙorafi yau da wanne akazo?"
Tattara numfashinta tayi ta ajiyeshi waje guda tace “Idan naci gaba da bin shawararki zuciyata bugawa zatayi Yaya Amina mijina ya wucce tunaninki akan yarinyar nan nifa na fara zargin basubar ƙasa haka ba sunbi ta ƙarƙashinta wajen siye zuciyarsa yau da bakiga yanda ya rinƙa yi mata a gabana ba ko kunyar ganin idona baiji halan Malamin nan bai fara aikin bane har yanzu?"
Murmushi Ameey tayi tace “Kin cika gajen hƙr ke yanzu zakice baki fara ganin tasirin aikinmu ba kina gani fah Mal cewa yayi muddin uwar Kishiyarki na raye duk wani sihiri da za'ayi mata bazai yi tasiri ba nice na koma nace masa a kawar da uwar gashi har anyi an gama yanzu kuma nasa akeyin aiki akan ya haɗeku guri guda ta yanda zamufi samun damar aiwatar da abubuwa" Girgiza kai tayi tace “Nifa bangano alkhairi a zamana gda ɗaya da wannan yarinyar ba zuciyata bazata ɗauka ba" “Aikuwa dole ki ɗauka muddin kinason kiyi nasara" cewar Ameey taci gaba da cewa “idan kika lallaɓashi tare da nuna masa amaryarsa tana buƙatar kulawa da tattali duba da rashin Mahaifiya da tayi da kuma lalurar dake tattare da ita kisan dai yanda zakiyi da salo da hikima ya amince ya haɗaku idan ya amince da hadekun ki sanar dani zan sanar da Mal ka iya zai turo baƙaƙen aljanu suyi biso a ɗakin nata muddin wannan abun yana ɗakinta ita da zama lfy har abada zasuyita bata kashi har sai ta gudu da ƙafafunta idan kuwa bata gudu ba to tabbas zasu kasheta kamar yanda suka yiwa Zuhrah Kishiyar Janah ƙawata kedai ki zuba ido kiyi kallo kuma ki koyi kirsar ɓoye kishinki ga mijinki gareta domin muddin kika ɓata takun aiki zai lalace"
Daɗi matuƙa Salma taji da mugun tanadin da Yayar tata take shiryawa kishiyar Tata hakan yasata wani tsallen murna tace “Shiyasa nake matuƙar ƙaunarki My sis ki daɗe kiyi ƙarko Indai dake bamayin kukan baƙin ciki amma fah dole mu iya taku kinsan Hajiya kullum wai wata nasiha takemin wai naji tsoron Allah koda tsoronta nakeji" dariya suka sheƙe da ita Ameey tace “Manta da tsohuwar nan ita kullum bata ganewa aini nuna mata nake nafi Shaikh Sudais tsoron Allah"
Dariya suka kumayi tare da sallama ta aje wayar ta miƙe ta nufi kitchen ya ɗauko juice da cake ta dawo ta zauna tanaci tana latsa wayar zuciyace ta raya mata ta fara aikinta tun yanzu hakan ya bata ƙwarin gwiwar kiran wayar Aliyu ya daga tace “Baby ya jikin Sis?" Kallon Anam yayi yace “Tanajin sauƙi kinganta tanata shagwaɓa bacci ma takeji"
[11/6, 7:22 PM] Oum Hairan&Affan: *MYJ33-34 Oum Hairan* Littafina na kuɗi kada ki karanta min baki biya ba don Allah idan kinaso ki biya ta 0255526235 Gtbank ko ki turo hoton katin 300 ta wannan number 09013718241 saiki tura evidance of payment ta number dai ko VTU ta 0931307566