Sashe 5
Matar Police Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannu Jidda ta dunkule ta maka ma sa duka atsakarka, sai dai ya yi guntun kwalla, Amman ya daure, kara maka mishi wani dukan ta yi, sannan ta dibo kasa ta dinga watsa mishi akai harda laka, bai San lokacin da fitsari ya fara fito mi shi ba.
Dariya ta fara ta na to she bakin ta kardai ya gane, ta ce, "To Kawu na gyarama ba sai ka ba da komai ba ka tafi kawai Dan Allah na yi ma."
Ya ce, "to nagode Allah mi ki albarka 'ya ta."
Tafiya ya yi, nan fa Jidda ta fara lekyen kan shi tana kyalkyale dariya, hadda rikye ciki, ,"Wallahi yan kauyen nan ba su da wayo.
Zata shiga gida kenan sai ta hango wani mai rake na tawowa, tsayawa ta yi ta na son sha gashi ba ta da kudi, nan ta ke ta tuna da Ahlam din kuchakar kishiya yadda ta yi wa baba mai rake.
Dariya ta yi ta karasa gareshi ta na, "Mai rake in ba rake mutuwa ta zo ta tafi da kai."
Da bai kulata ba Amman da ya ji maganar mutuwa ya tsaya, "Ta Allah ba ta ki ba insha Allah ba dai yanzu ba."
Jiddatu ta ce, "To Wallahi ka bani raken nan ko in ma ka Addu'ar mutuwa, kasan fa ni da kakata in mu ka yiwa mutum Addu'ar mutuwa, mutuwa ya ke."
Nan fa cikin mai rake ya duri ruwa, da sauri ya ce, "Haba Jiddatu Dan Allah kar Ku min zabin Wanda ki ke so aciki."
Ta karkarewa Jiddatu ta yi ta kwashe manyan ciki guda uku ta ce, "Shikenan Baba nikam ma zan ma ka Addu'ar gadin duniya."
Ya ce, "Aa tab nidai kawai kimin Addu'ar kar in mutu yanzu Amman gadin duniya ai ya fi karfina."
Da dariyar ta ta ce, "shikenan jeka abinka baba kar ka damu."
Washe baki ya yi yaci gaba da tafiya ya na, "Tab Allah ya taimakeni yanzu ba da ban ba ta ba da mutuwa zan yi, tab aradu sai natara kudi na je birni ko da sau dayane, wannan yanzu shikenan za ta min Addu'a kar in mutu Yanzu ai gwanda da ma na biyo tanan daga yau kullum zan biyowa ta hanyar nan ina bata raken ta na min Addu'a."
Ita ko Jidda sai dariya ta ke, "wato dai duk tsofin kauyen nan ba sa son mutuwa, hhhhh ni ko na sami abin yi ai kenan."
Kallon raken hannunta ta yi ta na, "Yau zan sha dadi kuma Yasin ba zan samma iya ba."
Zama tayi ta fara sha sai da ta shanye guda daya kan ta lekya daga zaure ta na, "IYA kin gama ne inshigo? Iye, Iya kin gama nafara jin yunwa fa ni wallahi yunwa na ke ji."
Iya ta ce, "To uwata ai ba ni nace ki zauna awajen ba ko? Gashinan ki zo ki ci ai."
Jidda ta gyara daurin zaninta ta dammare sauran raken ajiki kan ta shiga.
Ta na shiga ta ci karo da malmalar tuwo biyu.
Ihu ta fara ta na tsalle, "Ni Wallahi tuwon nan ya min kadan Iya na fada miki ni yamin kadan me naci bare na bawa 'ya'yan cikina, ko hanjina ma ai bazai samu ko loma ba."
Ta daura hannu aka ta na kurma ihu.
Iya ta ce, "Ke matsalata da Ke wallahi kwata kwata ba ki da hakuri, yanzu ina ga sauran nan na ije mi ki in kin cinye wannan din kya kara."
Washe baki Jidda ta fara ta na, "Yauwa Sowaty Iya ta kin san ma miye sowaty? Sunan da Mama Ke cewa baba ne fa wai Sowaty (sweety) kin ga daga yau nima haka zanna ce mi ki, tin da dai ke kadai ki ke sona."
Zama ta yi ta fara cin abincin sai labari ta ke bawa Iya na abin da ta yi, Iya ko sai dariya ta ke tana jin dadi.
Ta gama ci kenan sai ga Indo da lantana.
Hararsu ta fara ta ce, "Ina yanzu Ku ke zuwa ko? Dan kunga Yau ba boko shine bazaku zo da wuri Ku tayani aikin ba ko? Kai nama daina Hausa daga yau turanci irin na Anty zan na yi, Oyoo You Indo, You Lanta landwon (nildwon),"
Tashi ta yi taje ta dauko bulala .
"As forom tode zan ga who you sa'a is, in gaya ma Ku ni Ina pale (play) da Ku ne?"
Jiki na rawa su Indo su ka yi nildwon.
Iya ta ce, "Haba ke kuwa Jidda ki ma su uzuri daga Nolnol dinnan."
Jidda ta kyakyalle da dariya , "Hhh Iya ke baki iya Abu ba kina cewa za ki yi Landwon ake cewa ba nolnol ba."
Iya ta ce, "Oho ko ma miye dai ki ma su uzuri."
Jidda ta hadda rai, "I rantsuwa You kunci sa'ar Iyatu bor if you kara it agan yasin I wol dagargaza if and if."
Tsayawa ta ma su ta kara da , "Oya sanda of kuma Ku ce min Sorry Madam."
Ta shi sukai jiki ba kwari , "Sorro Madam."
Dariya ta yi, taji dadi yau sai zazzaga turanci ta ke, "Iya Wallahi fa na gama iya turanci Yanzu kam Anty Mariya ba ta isa ta min dariya ba sai dai ma in koya ma ta."
Iya ta ce, "Ai kuwa dai nima nagani su kam ai basu iya komai ba daman sai iyayi."
Jidda ta koma ga Su Indo ysn kan I Bude Eyis dina Afara wanke wanke da sharar gidannan.
Da sauri suka tashi su ka fara, kamar uwarsu ko ince Jidda ma ai tafi iyayensu iko da su.
Urs Xayyeesherth
[11/13, 1:57 PM] Xayyeesherth: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
°°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_FREE PAGE 13_*
****************
************
******************
Mallam ya'u na magagin barci ya bige wajen kunnen ya na, "Wai kudajen nan ba za su bar mutum ya yi barci ba ne, wannan wani irin bala'i ne?"
Ya gyara juyi sannan ya cigaba da barcin sa.
Su kuwa lantana sun diba karas iyaka son ran su da Jidda ta ga sun gama diba nuni ta ma su da su fara gaba ita kuwa ta kafa kan ta dai dai kunnen mallam ya'u.
Ta ce, "Yau sai muncinyeka, mun dagargaza namanka za mu cin yeeeeee kaaaa."
Murya abankare kamar tsohuwar aljana.
Jin maganar ya ke kamar amafarki chan ya ga dai ba sarki sai Allah sai cunkumarshi Jidda ke yi, gashi ya kasa bude ido ya make awajen.
Jidda ta kara fadin, "Sai muncinyeka Wallahi, Yau sai namanka ya shiga tukunyar kasa."
Azabure Ido rufe mallam ya'u ya zura aguje ya na, "Innalillahi wallahi su suke ganin mu ba mu, mu ke ganin su ba."
Jidda kuwa yadda ta ga yana gudu ban da dariya ba abin da ta ke yi har da rikye ciki.
Tashi ta yi ta nufi wajen su Indo da lantana ta karbe karas din ta na fadin, "Muje gidan Iya sai in ba Ku na Ku, kwa wuce gida."
Haka kuwa akayi Yau anci sa'a ta ba su guda bibbiyu sai washe baki su ke.
Bayan Sati daya an sa bikin Lantana su Indo amare an dage sai shirye-shirye ake.
Ta dage wai zatayiwa Lantana dilka yadda taga anyima wata abirni.
Ka sa ta samu ta kwaso irin lakarnan, da Jan kurkur, sannan lallai, ta kwaba.
Lantana, "ki zo in mi ki abin nan wallahi Dan inna tashi ba yi zan ba."
Da sauri lantana ta fito daga ban daki ta na, "Kiyi hakuri Jidda gani nan."
Kan kace miye yan mata manya da yara ancika agidan Iya ana ganin gyaran jikin yan birni.
Ita kuwa Indo sai gurzawa lantana jiki ta ke tana masifa, "duk anbi an cikawa mutane gida ni Wallahi na tsani irin haka yara kamar ya'yan Aljanu."
Iya ta ce, "Ai ke abun jin dadi ne ma azo kallo kinga nan gaba kya fara na kudi ma."
Jidda ta ce, "Tab ai aradu ko yanzu ma angon lantana sai ya biya ni, ai an hana aikin banza."
Cikin Ikon Allah kuwa a cabe-caben har fuskar lantana ta Dan yi kyau har cikin ma ya Dan yi luwai-luwai, kai kaji ihu agun yan kauye ai sun sami mai gyaran jikin yan birni.
Lantana kuwa sai wani botsewa ta ke tana matsewa, ana gama ma ta akayi wa Indo.
Jidda ta ce, "ni kam ba sai na yi ba, inna ma Ku ma shikenan."
Ana gama wa aka siyo bakin lallai ita da kanta ta Kara caccaba masu kafa da hannu, har ma da sarkan wuya.
Sai da Jidda ta yi kwana biyu ana dangwalawa cikin Lantana da Indo laka da lalle, kuma in za a fita sai ta sa su dauko zani arufa har kai wai Ido kadai za su na lekowa ba ason rana ta ta ba.
Daren Yau sa lallen Ummaru da lantana, Jidda an dage manyan kawayen Amarya sai ummaru ya ba da kudin sa lalle.
Haka kuwa dolen shi sai da ya ba da naira Dari kan Jidda ta bari iyayen ummaru su ka sata lalle.
Adaren ranar Lantana da indo agidan su Jidda su ka kwana.
Washe gari tun asuba Jidda ta sa Lantana da indo wanka aka dandasawa lantana kwalliyar yan birni mai kama da aljanu, ita kuwa kwaskwarimarta ta fama ta yi sannan ta dauko kayanta mai kyau ta sa ko kwalliyar ba tai ba ta ce, "yan kauyen nan da raini nasan ina kwalliya afuska za su fara jeruwa da warin hammatarsu wai suna sona, gwanda ma na zauna haka ko na tsira, Dompol dinnan ma kadai ya isa ya razana su."
Dariya ta fara ta na to she bakin ta kardai ya gane, ta ce, "To Kawu na gyarama ba sai ka ba da komai ba ka tafi kawai Dan Allah na yi ma."
Ya ce, "to nagode Allah mi ki albarka 'ya ta."
Tafiya ya yi, nan fa Jidda ta fara lekyen kan shi tana kyalkyale dariya, hadda rikye ciki, ,"Wallahi yan kauyen nan ba su da wayo.
Zata shiga gida kenan sai ta hango wani mai rake na tawowa, tsayawa ta yi ta na son sha gashi ba ta da kudi, nan ta ke ta tuna da Ahlam din kuchakar kishiya yadda ta yi wa baba mai rake.
Dariya ta yi ta karasa gareshi ta na, "Mai rake in ba rake mutuwa ta zo ta tafi da kai."
Da bai kulata ba Amman da ya ji maganar mutuwa ya tsaya, "Ta Allah ba ta ki ba insha Allah ba dai yanzu ba."
Jiddatu ta ce, "To Wallahi ka bani raken nan ko in ma ka Addu'ar mutuwa, kasan fa ni da kakata in mu ka yiwa mutum Addu'ar mutuwa, mutuwa ya ke."
Nan fa cikin mai rake ya duri ruwa, da sauri ya ce, "Haba Jiddatu Dan Allah kar Ku min zabin Wanda ki ke so aciki."
Ta karkarewa Jiddatu ta yi ta kwashe manyan ciki guda uku ta ce, "Shikenan Baba nikam ma zan ma ka Addu'ar gadin duniya."
Ya ce, "Aa tab nidai kawai kimin Addu'ar kar in mutu yanzu Amman gadin duniya ai ya fi karfina."
Da dariyar ta ta ce, "shikenan jeka abinka baba kar ka damu."
Washe baki ya yi yaci gaba da tafiya ya na, "Tab Allah ya taimakeni yanzu ba da ban ba ta ba da mutuwa zan yi, tab aradu sai natara kudi na je birni ko da sau dayane, wannan yanzu shikenan za ta min Addu'a kar in mutu Yanzu ai gwanda da ma na biyo tanan daga yau kullum zan biyowa ta hanyar nan ina bata raken ta na min Addu'a."
Ita ko Jidda sai dariya ta ke, "wato dai duk tsofin kauyen nan ba sa son mutuwa, hhhhh ni ko na sami abin yi ai kenan."
Kallon raken hannunta ta yi ta na, "Yau zan sha dadi kuma Yasin ba zan samma iya ba."
Zama tayi ta fara sha sai da ta shanye guda daya kan ta lekya daga zaure ta na, "IYA kin gama ne inshigo? Iye, Iya kin gama nafara jin yunwa fa ni wallahi yunwa na ke ji."
Iya ta ce, "To uwata ai ba ni nace ki zauna awajen ba ko? Gashinan ki zo ki ci ai."
Jidda ta gyara daurin zaninta ta dammare sauran raken ajiki kan ta shiga.
Ta na shiga ta ci karo da malmalar tuwo biyu.
Ihu ta fara ta na tsalle, "Ni Wallahi tuwon nan ya min kadan Iya na fada miki ni yamin kadan me naci bare na bawa 'ya'yan cikina, ko hanjina ma ai bazai samu ko loma ba."
Ta daura hannu aka ta na kurma ihu.
Iya ta ce, "Ke matsalata da Ke wallahi kwata kwata ba ki da hakuri, yanzu ina ga sauran nan na ije mi ki in kin cinye wannan din kya kara."
Washe baki Jidda ta fara ta na, "Yauwa Sowaty Iya ta kin san ma miye sowaty? Sunan da Mama Ke cewa baba ne fa wai Sowaty (sweety) kin ga daga yau nima haka zanna ce mi ki, tin da dai ke kadai ki ke sona."
Zama ta yi ta fara cin abincin sai labari ta ke bawa Iya na abin da ta yi, Iya ko sai dariya ta ke tana jin dadi.
Ta gama ci kenan sai ga Indo da lantana.
Hararsu ta fara ta ce, "Ina yanzu Ku ke zuwa ko? Dan kunga Yau ba boko shine bazaku zo da wuri Ku tayani aikin ba ko? Kai nama daina Hausa daga yau turanci irin na Anty zan na yi, Oyoo You Indo, You Lanta landwon (nildwon),"
Tashi ta yi taje ta dauko bulala .
"As forom tode zan ga who you sa'a is, in gaya ma Ku ni Ina pale (play) da Ku ne?"
Jiki na rawa su Indo su ka yi nildwon.
Iya ta ce, "Haba ke kuwa Jidda ki ma su uzuri daga Nolnol dinnan."
Jidda ta kyakyalle da dariya , "Hhh Iya ke baki iya Abu ba kina cewa za ki yi Landwon ake cewa ba nolnol ba."
Iya ta ce, "Oho ko ma miye dai ki ma su uzuri."
Jidda ta hadda rai, "I rantsuwa You kunci sa'ar Iyatu bor if you kara it agan yasin I wol dagargaza if and if."
Tsayawa ta ma su ta kara da , "Oya sanda of kuma Ku ce min Sorry Madam."
Ta shi sukai jiki ba kwari , "Sorro Madam."
Dariya ta yi, taji dadi yau sai zazzaga turanci ta ke, "Iya Wallahi fa na gama iya turanci Yanzu kam Anty Mariya ba ta isa ta min dariya ba sai dai ma in koya ma ta."
Iya ta ce, "Ai kuwa dai nima nagani su kam ai basu iya komai ba daman sai iyayi."
Jidda ta koma ga Su Indo ysn kan I Bude Eyis dina Afara wanke wanke da sharar gidannan.
Da sauri suka tashi su ka fara, kamar uwarsu ko ince Jidda ma ai tafi iyayensu iko da su.
Urs Xayyeesherth
[11/13, 1:57 PM] Xayyeesherth: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
°°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_FREE PAGE 13_*
****************
************
******************
Mallam ya'u na magagin barci ya bige wajen kunnen ya na, "Wai kudajen nan ba za su bar mutum ya yi barci ba ne, wannan wani irin bala'i ne?"
Ya gyara juyi sannan ya cigaba da barcin sa.
Su kuwa lantana sun diba karas iyaka son ran su da Jidda ta ga sun gama diba nuni ta ma su da su fara gaba ita kuwa ta kafa kan ta dai dai kunnen mallam ya'u.
Ta ce, "Yau sai muncinyeka, mun dagargaza namanka za mu cin yeeeeee kaaaa."
Murya abankare kamar tsohuwar aljana.
Jin maganar ya ke kamar amafarki chan ya ga dai ba sarki sai Allah sai cunkumarshi Jidda ke yi, gashi ya kasa bude ido ya make awajen.
Jidda ta kara fadin, "Sai muncinyeka Wallahi, Yau sai namanka ya shiga tukunyar kasa."
Azabure Ido rufe mallam ya'u ya zura aguje ya na, "Innalillahi wallahi su suke ganin mu ba mu, mu ke ganin su ba."
Jidda kuwa yadda ta ga yana gudu ban da dariya ba abin da ta ke yi har da rikye ciki.
Tashi ta yi ta nufi wajen su Indo da lantana ta karbe karas din ta na fadin, "Muje gidan Iya sai in ba Ku na Ku, kwa wuce gida."
Haka kuwa akayi Yau anci sa'a ta ba su guda bibbiyu sai washe baki su ke.
Bayan Sati daya an sa bikin Lantana su Indo amare an dage sai shirye-shirye ake.
Ta dage wai zatayiwa Lantana dilka yadda taga anyima wata abirni.
Ka sa ta samu ta kwaso irin lakarnan, da Jan kurkur, sannan lallai, ta kwaba.
Lantana, "ki zo in mi ki abin nan wallahi Dan inna tashi ba yi zan ba."
Da sauri lantana ta fito daga ban daki ta na, "Kiyi hakuri Jidda gani nan."
Kan kace miye yan mata manya da yara ancika agidan Iya ana ganin gyaran jikin yan birni.
Ita kuwa Indo sai gurzawa lantana jiki ta ke tana masifa, "duk anbi an cikawa mutane gida ni Wallahi na tsani irin haka yara kamar ya'yan Aljanu."
Iya ta ce, "Ai ke abun jin dadi ne ma azo kallo kinga nan gaba kya fara na kudi ma."
Jidda ta ce, "Tab ai aradu ko yanzu ma angon lantana sai ya biya ni, ai an hana aikin banza."
Cikin Ikon Allah kuwa a cabe-caben har fuskar lantana ta Dan yi kyau har cikin ma ya Dan yi luwai-luwai, kai kaji ihu agun yan kauye ai sun sami mai gyaran jikin yan birni.
Lantana kuwa sai wani botsewa ta ke tana matsewa, ana gama ma ta akayi wa Indo.
Jidda ta ce, "ni kam ba sai na yi ba, inna ma Ku ma shikenan."
Ana gama wa aka siyo bakin lallai ita da kanta ta Kara caccaba masu kafa da hannu, har ma da sarkan wuya.
Sai da Jidda ta yi kwana biyu ana dangwalawa cikin Lantana da Indo laka da lalle, kuma in za a fita sai ta sa su dauko zani arufa har kai wai Ido kadai za su na lekowa ba ason rana ta ta ba.
Daren Yau sa lallen Ummaru da lantana, Jidda an dage manyan kawayen Amarya sai ummaru ya ba da kudin sa lalle.
Haka kuwa dolen shi sai da ya ba da naira Dari kan Jidda ta bari iyayen ummaru su ka sata lalle.
Adaren ranar Lantana da indo agidan su Jidda su ka kwana.
Washe gari tun asuba Jidda ta sa Lantana da indo wanka aka dandasawa lantana kwalliyar yan birni mai kama da aljanu, ita kuwa kwaskwarimarta ta fama ta yi sannan ta dauko kayanta mai kyau ta sa ko kwalliyar ba tai ba ta ce, "yan kauyen nan da raini nasan ina kwalliya afuska za su fara jeruwa da warin hammatarsu wai suna sona, gwanda ma na zauna haka ko na tsira, Dompol dinnan ma kadai ya isa ya razana su."