Sashe 4
Matar Police Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jiddatu ta tashi tana yauwa Indo da lantana Ku tashi mu je dagan sai Ku huce gida kun ga dare ya yi kar amaku masifa kun San fa ina sonku.
Washe baki su ka yi dukan su adole yau Jiddatu ta ce ta na son su.
Suna zuwa wajen Mallam Audi Jiddatu ta ce, "Mallam Audi abani tsire Amman wai yaji kuli fa inji Iyatuna."
Mallam Audi ya ce, "Ah Yan mata Jiddatu kenan yau kece da wuri haka?"
Murmushin dole Jiddatu ta kakalo ta na, "Amman fa Iya ta ce sai na dandana naji ko na yau ne domin jiya kwananne ka ban."
Mallam Audi ya ce, "Yoo ai ba matsala ga yanka daya nan ki gwada."
Mika ma ta yayi, tafara ci, girgiza kai take kamar wata mai cin abinda ya fi komai dadi aduniya chan sai ta ce , "Gaskiya ne Mallam Audi Yasin sai da kunnena ya amsa fa, naman nan ya ba da kala sosai fara zuba min dai, Amman fa naman na ya yi wallahi."
Magana ta cigaba da yi tana kara daukan wani shi ko hankalinsa ya yi gaba yana ta zuba ma ta harda sa gyara, mika matan da zai yi kawai ya ga ai ta cinye tsinke guda Babba ke wajen, tana ganin ya lura da hakan cafkan Wanda ya kulle ma ta atakarddan ta yi gudu mai na ci ban ba ka ba, bin ta ya ke shima ya na haki, sai da ta bari sun shiga wani lungu mai shegen duhu ta labe aciki, shims ya na zuwa ya shige, Jan kafarshi ta fara tana katuwar murya, "Yeeeeeeeeee Ina kuke Ku fito ga nama nan mun samu har gida Yau akwai walimar dare daga ji zai yi tsoka."
Ihu ya fara ya na, "Dan Allah kuyi hakuri Wallahi ban San cewa Wannan gidanku ba ne na tuba Ku yafemin Ku sakeni Dan Allah."
Kara kankameshi Jiddatu da su Indo ke yi shi kuma ya na kokarin kubucewa ai ko da kyar ya yi nasarar subucewa aguje ya fita alungun ya na, "Yau ni naga jaraba wallahi nikam na yafe maganar tsiren ma akan na rasa raina."
Ya na fita suka fara dariya kan suka fice daga lungun
Suna fita Jiddatu ta lalubo wani karami, ki ince figagge daga cikin tsiren ta mikawa Indo, "Gashinan tin da kece Babba ki raba mu Ku nikam natafi gida."
Lantana ta ce, "Ayya Jidda ki Dan kara mana karami ne fa."
Jidda ta ce, "Iyee kwadayi ko? Lallaima yaran nan kun iya samun waje maimakon kuce min kun Gode sai kuce wani in kara ma Ku, to kwaddayayyu Wallahi bazan Kara ba kuma kucemin kun gode."
Ba yadda Suka iya haka suka ce ma ta sun gode.
Ta washe baki, "Yauwa yaran kirki maza atafi gida dare ya yi saura kuma gobe Ku ki zuwa yimana wanke-wanke sharar gida, kuma karku manta zamuje makarantar allon yamma fa."
Sai da ta gama tsattsayar ma su tare da kafa dokoki kan ta bari su ka tafi.
NA SAN MA SU KARATU ZA SU SO SANIN WACECE JIDDATU TO KU GYARA ZAMA DARAM DOMIN YANZU ZA KU SAN ASALIN JIDDATU.
JIDDATU 'Ya ce ga Alhaji Ibrahim hamshakin Dan kasuwa da ke zaune agarin kano tare da Mahaifiyarta Hajiya Zainab, Jiddatu ita ce 'ya ta uku wajen iyayenta kuma ita ce ta karshe, Babar Yayarta Mariya mai shekara 20, sai Hamza mai shekara 18 sannan Jiddatu da ta ke da shekara 9 aduniya, Iya mahaifiya ce ga Alhaji Ibrahim mahaifin Jidda,Wanda Iya tinda aka Haifi Jidda ta daura son duniyar nan ga Jidda, mussaman ma da taji ansa sunanta, Iya na son rayuwa da Jidda Amman ba ta son zaman birni ko kadan hakan ya sa ta nemi da abata Jidda su dawo kauye tin bayan suna, da kyar Alhaji Ibrahim ya rarrashi mahaifiyarshi kan cewa ta bari sai Jidda ta kai yaye, aiko Jidda na cika Wata bakwai Iya ta kasa hakuri ta zo ta tayar da masifa kan dole sai anbata Jidda, daga Alhaji Ibrahim har Hajiya zainab ba su so ba Amman ba yadda suka iya haka su ka tattara komai na Jidda aka danka ma Iya ta tafi da ita chan kauye.
Kwata-kwata ba shiri tsakanin Jidda da mahaifiyarta domin bata jin dadin irin rikon da Iya ke yiwa Jidda hakan ya sa da zaran ta yi Abu Hajiya zainab ba ta iya hakuri sai ta tanka.
Ita kuwa Iya da taga ana yiwa Jidda masifa ta gwammance su daina zuwa.
Akwai lokacin da akayi Hutu Alhaji Ibrahim ya tattaro iyalansa domin yin Hutu wajen mahaifiyarshi, Amman kwana daya sukayi iya ta koresu sabida kawai Mama ta daki Jidda akan ta ki yin wanka, kuka iya ta fara ana ma ta bakin ciki za a kashe ma ta Jika, ta dinga masifa hadda hada ma su kayansu su koma garin su ai ba ita ta gayyace su ba Dan haka baza atakura ma ta yar jikarta ba, haka su ka komo kano ba da son ran su ba.
Jiddatu Yarinyace karama kimanin shekara shida, rigimamiya, ga tsokana ga tsoro sannan ga bala'in ci.
Jiddatu kyakkyawace dai-dai gwargwado, chocolate in color sannan kullum fuskarta cikin murmushi ta ke hakan ke kara bayyanar da Dimple din da ke fuskarta wadda yayarta ke ma ta ikirari da Dimple Queen,ita kuma ta ke fadin (dompol kon), Jiddatu ta tsani wanka arayuwarta duk da cewa bata son kazanta Amman ta fannin wanka fa sai anyi daru kan Jiddatu ta yi.
Wani abin mamaki duk abun nan na Jiddatu ta na da kwakwalwa fiye da yadda ake tsammani ta na zuwa makarantar boko da islamiya na kauyen duk fitinarta ba ya hanata iya karatu ko fahimta domin har mamaki ake, hakan yasa wani lokacin ma ko ta yi Abu malaman kan kokarin kawar da kai,yanzu ta na aji hudu na matakin primary kuma tun da ta fara zuwa makarantar nan daga islamiya har boko na daya ta ke zuwa bata taba zuwa na biyu ba ma bare na uku, su Indo da lantana kuwa kullum su ne na karshen aji.
Abu daya kullum maganar Jiddatu daya ne ita fa *MATAR POLICE* da wannan Kalmar ma kadai ta kan iya kwatan kanta in ta yi laifi abin ka da yan kauye akwai tsoron jami'an tsaro.
Ko wanene wannan police din? Ku biyu ni domin sanin wanne Wannan jarumin na Dompol kon🤣
Kadan kenan daga cikin labarin Jiddatu wadda ta adabi karkarar.
_GASKIYA BA NA GANIN SHARHI KO DAI LITTAFIN BA YA MA KU NE?_
_GARABASA GA DUK MAI SON SIYAN *JAMEEL (Nafseen)* da *MATAR POLICE* DUK MAI SON DUKA BIYUN MAIMAKON BIYAN 400 ZAN BAR MA KU 300_
Urs Xayyeesherth
[11/13, 1:57 PM] Xayyeesherth: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
°°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_FREE PAGE 9/10_*
_*🥳🥳🥳Har Yanzu ba afara wannan somin tabi ne, karku gaji Ku cigaba da bibbiyata domin wannan daban ya ke da wa'inda kuka karanta abaya, salon sa da ban haka ma tsarinsa da ban🥳🥳*_
****************
************
******************
Washe gari..
Jidda da Iya sunyi sallar asuba, nan fa Jidda ta janyo tea plask din da Babanta ya kawo ma su domin ajiyan ruwan zafi sabida Jiddatu, katon kofin da ke gefen plask din ta dauko ta zuba ruwan shayin tam da kofin sannan ta zuga uban sugar, da ta kafa kan ta ajikin kofin sai da ta shanye tas kan ta ce, "Alhamdulillah."
Sannan ta yi wata shegiyar gyatsa.
Wannan ka'idar Jiddatu ne da zaran tayi sallar asuba sai ta sha shayi wani lokacin ma harda dumame, duk ranar da bata sha ba kuwa akwai masifa agidan shiyasa Iya ta ke kokarin tanadar komai do min ta San in Jidda ta birkice ba za ta ga da kyau ba.
Ta shi tayi zata fita.
Iya ta ce, "Oh ni Hauwa kulu, yanzu Dan Allah ke ko komawan barcin nan ma da yan zamani ke yi bazakiyi ba sai kin fita kofar gida kin addabi jama'a."
Murguda baki ta yi, "Ni to ina ruwana barcin Daren ma dai Dan ya zama dole ne da Yasin bazan ba, ni natafi kawai ki min dumamena kan na dawo."
Ta fice abinta ta na tsalle-tsalle.
Iya ta tabe baki, "Allah dai ya shiryamin ke."
Jiddatu na fita ta zauna Adan wani karamin dutse da ke kofar gidan.
Rami ta yi awajen tana carafke.
Chan sai ga masu tafiya gona na fitowa.
Wani tsohone yazo hucewa Dan babur din sa irin na da ya ji, jiki ko a Ido ma ba kadan ba bare kuma kaji irin sautin da ya ke badawa.
Ta shi tayi ta na kyakyalle Dari, "Ah Baba ina kwana?"
Ko kallonta bai ba domin yasan halin Jidda sarai.
Dariya ta cigaba da yi ta ce, "Wuta sallau, wuta , wuta Yasin kaf karkarar nan ba abin hawa kamar na ka, wuta sallau."
Shi dai sauri kawai ya ke ya ga ya bar wajen.
Sai ga wani manomi ya zo wucewa da fatanya.
Jidda ta tashi ta karasa gabanshi tsalle ta yi ta taba, kan shi, ta kyakyalle da dariya, "Tab ji kan ka kamar na agwagwa?"
Tsorota manomin nan ya yi, ya ce, "mi ye akaina? Kar dai wani Abu ne ya zurmamin."
Dakewa Jiddatu ta yi, ta ce, "Eh mana, ai inaga sai na bubbuga ma ka, kan nan in ba haka ba zurmawa zai yi daman gashi ya fara zama irin na agwagwa."
Zama ya yi ya ce, "Dan Allah ki gyara min kai na Wallahi zan baki ko me kike so."
Jiddatu kamar za ta yi dariya ta damke, "To shikenan Amman fa da zafi kuma in kayi kuka nikam zan bar ma haka."
Da sauri ya ce, "Kimin Dan Allah bazan yi ba."
Washe baki su ka yi dukan su adole yau Jiddatu ta ce ta na son su.
Suna zuwa wajen Mallam Audi Jiddatu ta ce, "Mallam Audi abani tsire Amman wai yaji kuli fa inji Iyatuna."
Mallam Audi ya ce, "Ah Yan mata Jiddatu kenan yau kece da wuri haka?"
Murmushin dole Jiddatu ta kakalo ta na, "Amman fa Iya ta ce sai na dandana naji ko na yau ne domin jiya kwananne ka ban."
Mallam Audi ya ce, "Yoo ai ba matsala ga yanka daya nan ki gwada."
Mika ma ta yayi, tafara ci, girgiza kai take kamar wata mai cin abinda ya fi komai dadi aduniya chan sai ta ce , "Gaskiya ne Mallam Audi Yasin sai da kunnena ya amsa fa, naman nan ya ba da kala sosai fara zuba min dai, Amman fa naman na ya yi wallahi."
Magana ta cigaba da yi tana kara daukan wani shi ko hankalinsa ya yi gaba yana ta zuba ma ta harda sa gyara, mika matan da zai yi kawai ya ga ai ta cinye tsinke guda Babba ke wajen, tana ganin ya lura da hakan cafkan Wanda ya kulle ma ta atakarddan ta yi gudu mai na ci ban ba ka ba, bin ta ya ke shima ya na haki, sai da ta bari sun shiga wani lungu mai shegen duhu ta labe aciki, shims ya na zuwa ya shige, Jan kafarshi ta fara tana katuwar murya, "Yeeeeeeeeee Ina kuke Ku fito ga nama nan mun samu har gida Yau akwai walimar dare daga ji zai yi tsoka."
Ihu ya fara ya na, "Dan Allah kuyi hakuri Wallahi ban San cewa Wannan gidanku ba ne na tuba Ku yafemin Ku sakeni Dan Allah."
Kara kankameshi Jiddatu da su Indo ke yi shi kuma ya na kokarin kubucewa ai ko da kyar ya yi nasarar subucewa aguje ya fita alungun ya na, "Yau ni naga jaraba wallahi nikam na yafe maganar tsiren ma akan na rasa raina."
Ya na fita suka fara dariya kan suka fice daga lungun
Suna fita Jiddatu ta lalubo wani karami, ki ince figagge daga cikin tsiren ta mikawa Indo, "Gashinan tin da kece Babba ki raba mu Ku nikam natafi gida."
Lantana ta ce, "Ayya Jidda ki Dan kara mana karami ne fa."
Jidda ta ce, "Iyee kwadayi ko? Lallaima yaran nan kun iya samun waje maimakon kuce min kun Gode sai kuce wani in kara ma Ku, to kwaddayayyu Wallahi bazan Kara ba kuma kucemin kun gode."
Ba yadda Suka iya haka suka ce ma ta sun gode.
Ta washe baki, "Yauwa yaran kirki maza atafi gida dare ya yi saura kuma gobe Ku ki zuwa yimana wanke-wanke sharar gida, kuma karku manta zamuje makarantar allon yamma fa."
Sai da ta gama tsattsayar ma su tare da kafa dokoki kan ta bari su ka tafi.
NA SAN MA SU KARATU ZA SU SO SANIN WACECE JIDDATU TO KU GYARA ZAMA DARAM DOMIN YANZU ZA KU SAN ASALIN JIDDATU.
JIDDATU 'Ya ce ga Alhaji Ibrahim hamshakin Dan kasuwa da ke zaune agarin kano tare da Mahaifiyarta Hajiya Zainab, Jiddatu ita ce 'ya ta uku wajen iyayenta kuma ita ce ta karshe, Babar Yayarta Mariya mai shekara 20, sai Hamza mai shekara 18 sannan Jiddatu da ta ke da shekara 9 aduniya, Iya mahaifiya ce ga Alhaji Ibrahim mahaifin Jidda,Wanda Iya tinda aka Haifi Jidda ta daura son duniyar nan ga Jidda, mussaman ma da taji ansa sunanta, Iya na son rayuwa da Jidda Amman ba ta son zaman birni ko kadan hakan ya sa ta nemi da abata Jidda su dawo kauye tin bayan suna, da kyar Alhaji Ibrahim ya rarrashi mahaifiyarshi kan cewa ta bari sai Jidda ta kai yaye, aiko Jidda na cika Wata bakwai Iya ta kasa hakuri ta zo ta tayar da masifa kan dole sai anbata Jidda, daga Alhaji Ibrahim har Hajiya zainab ba su so ba Amman ba yadda suka iya haka su ka tattara komai na Jidda aka danka ma Iya ta tafi da ita chan kauye.
Kwata-kwata ba shiri tsakanin Jidda da mahaifiyarta domin bata jin dadin irin rikon da Iya ke yiwa Jidda hakan ya sa da zaran ta yi Abu Hajiya zainab ba ta iya hakuri sai ta tanka.
Ita kuwa Iya da taga ana yiwa Jidda masifa ta gwammance su daina zuwa.
Akwai lokacin da akayi Hutu Alhaji Ibrahim ya tattaro iyalansa domin yin Hutu wajen mahaifiyarshi, Amman kwana daya sukayi iya ta koresu sabida kawai Mama ta daki Jidda akan ta ki yin wanka, kuka iya ta fara ana ma ta bakin ciki za a kashe ma ta Jika, ta dinga masifa hadda hada ma su kayansu su koma garin su ai ba ita ta gayyace su ba Dan haka baza atakura ma ta yar jikarta ba, haka su ka komo kano ba da son ran su ba.
Jiddatu Yarinyace karama kimanin shekara shida, rigimamiya, ga tsokana ga tsoro sannan ga bala'in ci.
Jiddatu kyakkyawace dai-dai gwargwado, chocolate in color sannan kullum fuskarta cikin murmushi ta ke hakan ke kara bayyanar da Dimple din da ke fuskarta wadda yayarta ke ma ta ikirari da Dimple Queen,ita kuma ta ke fadin (dompol kon), Jiddatu ta tsani wanka arayuwarta duk da cewa bata son kazanta Amman ta fannin wanka fa sai anyi daru kan Jiddatu ta yi.
Wani abin mamaki duk abun nan na Jiddatu ta na da kwakwalwa fiye da yadda ake tsammani ta na zuwa makarantar boko da islamiya na kauyen duk fitinarta ba ya hanata iya karatu ko fahimta domin har mamaki ake, hakan yasa wani lokacin ma ko ta yi Abu malaman kan kokarin kawar da kai,yanzu ta na aji hudu na matakin primary kuma tun da ta fara zuwa makarantar nan daga islamiya har boko na daya ta ke zuwa bata taba zuwa na biyu ba ma bare na uku, su Indo da lantana kuwa kullum su ne na karshen aji.
Abu daya kullum maganar Jiddatu daya ne ita fa *MATAR POLICE* da wannan Kalmar ma kadai ta kan iya kwatan kanta in ta yi laifi abin ka da yan kauye akwai tsoron jami'an tsaro.
Ko wanene wannan police din? Ku biyu ni domin sanin wanne Wannan jarumin na Dompol kon🤣
Kadan kenan daga cikin labarin Jiddatu wadda ta adabi karkarar.
_GASKIYA BA NA GANIN SHARHI KO DAI LITTAFIN BA YA MA KU NE?_
_GARABASA GA DUK MAI SON SIYAN *JAMEEL (Nafseen)* da *MATAR POLICE* DUK MAI SON DUKA BIYUN MAIMAKON BIYAN 400 ZAN BAR MA KU 300_
Urs Xayyeesherth
[11/13, 1:57 PM] Xayyeesherth: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation
°°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_FREE PAGE 9/10_*
_*🥳🥳🥳Har Yanzu ba afara wannan somin tabi ne, karku gaji Ku cigaba da bibbiyata domin wannan daban ya ke da wa'inda kuka karanta abaya, salon sa da ban haka ma tsarinsa da ban🥳🥳*_
****************
************
******************
Washe gari..
Jidda da Iya sunyi sallar asuba, nan fa Jidda ta janyo tea plask din da Babanta ya kawo ma su domin ajiyan ruwan zafi sabida Jiddatu, katon kofin da ke gefen plask din ta dauko ta zuba ruwan shayin tam da kofin sannan ta zuga uban sugar, da ta kafa kan ta ajikin kofin sai da ta shanye tas kan ta ce, "Alhamdulillah."
Sannan ta yi wata shegiyar gyatsa.
Wannan ka'idar Jiddatu ne da zaran tayi sallar asuba sai ta sha shayi wani lokacin ma harda dumame, duk ranar da bata sha ba kuwa akwai masifa agidan shiyasa Iya ta ke kokarin tanadar komai do min ta San in Jidda ta birkice ba za ta ga da kyau ba.
Ta shi tayi zata fita.
Iya ta ce, "Oh ni Hauwa kulu, yanzu Dan Allah ke ko komawan barcin nan ma da yan zamani ke yi bazakiyi ba sai kin fita kofar gida kin addabi jama'a."
Murguda baki ta yi, "Ni to ina ruwana barcin Daren ma dai Dan ya zama dole ne da Yasin bazan ba, ni natafi kawai ki min dumamena kan na dawo."
Ta fice abinta ta na tsalle-tsalle.
Iya ta tabe baki, "Allah dai ya shiryamin ke."
Jiddatu na fita ta zauna Adan wani karamin dutse da ke kofar gidan.
Rami ta yi awajen tana carafke.
Chan sai ga masu tafiya gona na fitowa.
Wani tsohone yazo hucewa Dan babur din sa irin na da ya ji, jiki ko a Ido ma ba kadan ba bare kuma kaji irin sautin da ya ke badawa.
Ta shi tayi ta na kyakyalle Dari, "Ah Baba ina kwana?"
Ko kallonta bai ba domin yasan halin Jidda sarai.
Dariya ta cigaba da yi ta ce, "Wuta sallau, wuta , wuta Yasin kaf karkarar nan ba abin hawa kamar na ka, wuta sallau."
Shi dai sauri kawai ya ke ya ga ya bar wajen.
Sai ga wani manomi ya zo wucewa da fatanya.
Jidda ta tashi ta karasa gabanshi tsalle ta yi ta taba, kan shi, ta kyakyalle da dariya, "Tab ji kan ka kamar na agwagwa?"
Tsorota manomin nan ya yi, ya ce, "mi ye akaina? Kar dai wani Abu ne ya zurmamin."
Dakewa Jiddatu ta yi, ta ce, "Eh mana, ai inaga sai na bubbuga ma ka, kan nan in ba haka ba zurmawa zai yi daman gashi ya fara zama irin na agwagwa."
Zama ya yi ya ce, "Dan Allah ki gyara min kai na Wallahi zan baki ko me kike so."
Jiddatu kamar za ta yi dariya ta damke, "To shikenan Amman fa da zafi kuma in kayi kuka nikam zan bar ma haka."
Da sauri ya ce, "Kimin Dan Allah bazan yi ba."