Sashe 18
Matar Police Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko da Jidda ta ga wankin sai da gabanta ya fadi, ba abin da ya zo ranta sai Iyah, lokacin da ke ma su wanki.
Nan take kwalla ya fara kwarara daga idanunta.
Tsawa tare da Mari alokaci daya Ammie ta kai ma ta, "ba ki isa ba fa dole sai kinyi wankin nan wallahi agidannan ko da zaki kai tsakiyar dare ne, to yazama dole ki yi na Fada miki, maza ki fara."
Haka Jidda ta fara sabar wankin nan ba yadda ta iya ban da hawaye ba abin da ke zubowa daga idanunta.
Urs Xayyeesherth
[11/30, 7:39 PM] Xayyeesherthul-humaerath🥰: °°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
30November
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_FREE PAGE 38/39_*
_*Karku Manta daga wannan saura free page dayane za a shiga na kudi, in aka yi posting 40 shikenan nadaina posting a ko ina sai payment group Wanda tuna nafara sambada wa inda suka biya*_
****************
************
******************
Ta na gama wankin nan yunwa kamar za ta kashe ta.
Kallon Fatima tai da ke ta danne-danne waya ta ce, "Anty Fatima na gama yunwa na ke ji Dan Allah."
Dalla ma ta harara Fatima ta yi ta ce, "Dalla matsamin anan wawiya kawai, sai shegen ci kamar kaza naga dazu ki ka gama cin abincin nan dai ko?"
Shiru Jidda tai ta zauna daram awajen da ta gama wankin ta fara kuka.
Ihu ta ke tana, "Wayyo Allah Iyah na, Iyah na Dan Allah ki zo ki taimakeni, Wallahi yunwa na ke ji Zan mutu."
Ammie ce ta tawo bijigin-bijigin ta na, "Fatima wannan wani irin iskanci ne nake jin ihu ana kuka."
Fatima ta ce, "Ammie Wai ta gama wankin Yunwa ta ke ji, kuma fa kina gani kan ta fara na bata sauran abincin da Yaya Sulaiman ya rage."
Kallon Jidda, Ammie tai cike da takaici, ta karasa gareta tare da fadin, "Daman an kawo ki ne Dan kici abinci an Fada miki? To daga yau ma ki sani nabari a rana sau daya zakina cin abinci agidannan, kuma duk zan kori yan aikin mu ke zakina komai girki ne dai kawai mai aikin za ta na yi, ina Ita Hajiya iyar ta gama sangartaki? To za mu gani, mu zuba mugani ni da ke agidan nan."
Kuka kawai Jidda ta ke ta ma rasa abin fadi.
Dare na yi Jidda ta rasa wajen kwanciya, cikin tsawa Ammie ta mi ka mata taburma, ga sanyin tais ga gari sanyi, ba abin luluba, abin tausayi, da ka ganta za kasan cewa ta na cikin maraici.
Haka Jidda ta kwana da yunwa
Washe gari da asussuba Ammie ta tasheta tai sallah za ta koma Ammie ta ce , "A'a ai yarinya yanzu za ki fara aikin ki, ki fara share kaf gidannan sannan kuma kiyi mopping, ki wanke toilet, ina son ganin gidannan ta-tas kan na farka daga barci karfe 9 na ba ki awa uku kenan .
Da sanyin asubar nan kowa na barci haka Jidda ta fara zabgar aikin nan ba ji ba gani, tun tana kwalla har hawayen ma ya gaji yadaina fitowa.
Ta kammala kenan, ta zauna domin hutawa nan taji an zuba ma ta ruwan sanyi, bude idon da zatayi Sulaiman ne tsaye ya na, "Yar shillar Amaryata MAZA tashi ki fara aikin lada, ga wanki chan ki wanke mun su tsab domin fita wajen ball zan yi."
Tashi Jidda tai ta dauki kayan ga yunwar jiya ga ta yau, ta fara wankin nan.
Ta kammala wajen karfe sha biyu na rana, Sulaiman na shigowa ya yi ma ta wata irin tsawa, "Wannan wani kalan iskanci? A haka kikeso na sa kayan duk jurwaye? To MAZA ki tashi ki kara wankemin har sai ya fita tas."
Ya na gama maganar ya tafi ya na wakarshi hankali kwance hadda fito.
Jidda na kuka haka ta kara sabar kayan nan ba ita ta gama ba sai wajen karfe hudu.
Zama tai atakure ta na tagumi, yunwa ta Riga da ta gama cin ta, Jidda ta ci abinci ma ya aka kaya bare ba ta ci ba, da ka ganta zakasan cewa tana cikin wani hali, abinka da Mara jiki nan da nan sirantarta ta kara fitowa fili.
Chan anjima sai Ga Fatima nan ta turo ma ta plate din wata ya mishasshiyar shinkafa, wadda ba ta fi loma biyar ba, ko da Jidda ta kalli shinkafar nan sai da tai guntun hawaye.
Fara ci kawai ta yi tamkar wadda ba ta ta ba cin abinci ba, maimakon ta koshi sai yunwar ta karu, ruwa kawai ta dunga durawa har cikin ta ya fara kullewa kan ta bari
***Tun da Jidda ta koma gidan Alhaji Adamu ban da bauta ba abin da ta ke, ta gama fita a haiyacinta, ba zama bare Hutu, sai aiki.
Mumy kuwa ta na nan cikin damuwa hankalinta ya gama fita a kan ta domin jikinta ya ba ta cewa Jidda ba ta cikin yanayin walwala.
Dady ya na ta faman nemo mafitar da zai kwato Jidda.
*****A kwana a tashi Jidda na cikin sati uku da zuwanta gidan Alhaji Adamu.
Da sassafe ta fito ta na shara Fatima ta fito Jidda ba ta lura ba ta watsa ma ta shara, nan Fatima ta fara jabga ihu ta na kuka," wayyo Allah Ammie na kinga za ta kasheni, ta watsamin shara. "
Da sauri Ammie ta dauko Bulala ta fito , "Ke Wai wace irin yar iskar yarinya ce? Bakin ciki kikemin da ita ko? To yau sai naci uban ki agidannan Wallahi."
Dukan Jidda ta farayi da bulala ba ji ba gani, tun tana ihu har tai shiru.
Nan ta ke Ammie na dukanta har tayi barci awajen.
Urs Xayyeesherth
[12/1, 9:04 AM] Xayyeesherthul-humaerath🥰: °°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
1December2020
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_LAST FREE PAGE 40_*
_*KAMAR YADDA NA FADA DAGA WANNAN ANDAINA POSTING AKO INA SAI PAYMENTS GROUP WANDA YA IYAKA WAN INDA SUKA BIYA ZAN SAMBADA ACIKI, SANNAN INSHA ALLAH LITTAFINA BA ZAI TABA FITA BA IYAKA ADADIN MUTANEN DA SUKA BIYA IYAKA SU ZA SU KARANTA🥰 KO BA KOMAI YAU ZAN GA MASOYANA DA MA NA JIDDA DIMPLE QUEEN*_
****************
************
******************
Jidda na cikin barci tai mafarkin Hajiya Iyah , "Jidda me ki ke yi na haka? Jidda me yasa ki ka yi sanyi aka rainaki? Jiddatuna ki tashi ki tuna labaran da na ke baki, ki kwaci kan ki daga gidan nan,Jidda ba na son zamanki agidannan ki tashi ki koma Chan wajen Mumynki in ba haka ba Jidda daga ni har Iyayenki ba za mu yafe mi ki ba, Jidda ki tashi na Fada mi ki ,ki tashi Yanzu." Cewar Iyah
Afirgice Jidda ta farka dai-dai lokacin da Ammie ke zuwa tashinta, ta mikye kenan sai ga Ammie da ruwan sanyin nan kamar yadda ta saba.
Kallon Jidda tai tare da watsa mata, "Munafuka duk da kin tashi sai na watsa mi kin, shegiyar yarinya kawai ba ni waje, kuma maza ki yi sallah afara gyaran gida, Dan yau za a daura mi ki aure da Sulaiman ki tabbatar kin gyara ko ina."
Maganar Aure da Jidda taji ne ya rikita ma ta kwakwalwa nan ta ke, ta kara tuno mafarkin Hajiya Iyah.
Fara gyaran gidan tai kamar kullum Amman adai dai lokacin da ta zo mopping wa ni hamshakin Murmushi ne ya bayyana daga fuskarta, azuciyarta ta na fadin, "Wallahi sai dai akasheni Amman Yau sai na yi abin da naga dama agidannan kuma na gudu."
Shiga kicin tai ta dibo mangyada tare da zubawa acikin ruwan Mopping din, har ta kammala ba Wanda ya farka agidan abin ka da yan Hutu.
Jidda na gamawa ta sulale tare da barin gidan.
Ko da ta fita asanyin asuban nan mai gadi bai farka ba, bare ma ya San da fitarta ko ya hanata.
Tafiya kawai Jidda ta ke cikin daji ba ta San inda ta ke shiga ba bare tasan inda ta ke fita.
Yunwa ta gama cinta gabadaya ta gigice da kyar ta ke tafiyar ma.
****Karfe Tara dai-dai Ammie an dau wanka ana tafiyar kwalisa, sa kafar da za tai kan tais nan take tajita akasa, kwallawa Fatima kira tai ta na ihu, Fatima ma na sa kafa ta ji ta dim, sai kuka, Alhaji Adamu na jin hakan fitowan da zai sai gashi shima a kasa tim.
Ammie na kuka, Fatima na kuka Alhaji kuwa ya yi tsiru-tsiru da ido ya na kallon kowa daya bayan daya, radadi ya ke ji inda hali zai yi kukan Amman ba dama.
Dakyar su ka sami damar janye cikinsu su ka koma daki.
Ammie ta fara masifa ta na kwallawa Jidda kira ta kira ya fi sau Dari, Amman ko alamar Jidda ba ta ji ba bare motsinta.
"Shedaniyar Yarinya na San ba Wanda zai yi wannan aika-aikan sai Ita Wallahi, kuma yau inna kamata sai ta manta garin su, Wallahi sai na ci uwar yarinyar nan, ji kina kamar wadda aka ma duka nasan dole in yi zazzabi."
Sai ta kira ma su aikin su kannan aka gyara gidan.
Nan take kwalla ya fara kwarara daga idanunta.
Tsawa tare da Mari alokaci daya Ammie ta kai ma ta, "ba ki isa ba fa dole sai kinyi wankin nan wallahi agidannan ko da zaki kai tsakiyar dare ne, to yazama dole ki yi na Fada miki, maza ki fara."
Haka Jidda ta fara sabar wankin nan ba yadda ta iya ban da hawaye ba abin da ke zubowa daga idanunta.
Urs Xayyeesherth
[11/30, 7:39 PM] Xayyeesherthul-humaerath🥰: °°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
30November
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_FREE PAGE 38/39_*
_*Karku Manta daga wannan saura free page dayane za a shiga na kudi, in aka yi posting 40 shikenan nadaina posting a ko ina sai payment group Wanda tuna nafara sambada wa inda suka biya*_
****************
************
******************
Ta na gama wankin nan yunwa kamar za ta kashe ta.
Kallon Fatima tai da ke ta danne-danne waya ta ce, "Anty Fatima na gama yunwa na ke ji Dan Allah."
Dalla ma ta harara Fatima ta yi ta ce, "Dalla matsamin anan wawiya kawai, sai shegen ci kamar kaza naga dazu ki ka gama cin abincin nan dai ko?"
Shiru Jidda tai ta zauna daram awajen da ta gama wankin ta fara kuka.
Ihu ta ke tana, "Wayyo Allah Iyah na, Iyah na Dan Allah ki zo ki taimakeni, Wallahi yunwa na ke ji Zan mutu."
Ammie ce ta tawo bijigin-bijigin ta na, "Fatima wannan wani irin iskanci ne nake jin ihu ana kuka."
Fatima ta ce, "Ammie Wai ta gama wankin Yunwa ta ke ji, kuma fa kina gani kan ta fara na bata sauran abincin da Yaya Sulaiman ya rage."
Kallon Jidda, Ammie tai cike da takaici, ta karasa gareta tare da fadin, "Daman an kawo ki ne Dan kici abinci an Fada miki? To daga yau ma ki sani nabari a rana sau daya zakina cin abinci agidannan, kuma duk zan kori yan aikin mu ke zakina komai girki ne dai kawai mai aikin za ta na yi, ina Ita Hajiya iyar ta gama sangartaki? To za mu gani, mu zuba mugani ni da ke agidan nan."
Kuka kawai Jidda ta ke ta ma rasa abin fadi.
Dare na yi Jidda ta rasa wajen kwanciya, cikin tsawa Ammie ta mi ka mata taburma, ga sanyin tais ga gari sanyi, ba abin luluba, abin tausayi, da ka ganta za kasan cewa ta na cikin maraici.
Haka Jidda ta kwana da yunwa
Washe gari da asussuba Ammie ta tasheta tai sallah za ta koma Ammie ta ce , "A'a ai yarinya yanzu za ki fara aikin ki, ki fara share kaf gidannan sannan kuma kiyi mopping, ki wanke toilet, ina son ganin gidannan ta-tas kan na farka daga barci karfe 9 na ba ki awa uku kenan .
Da sanyin asubar nan kowa na barci haka Jidda ta fara zabgar aikin nan ba ji ba gani, tun tana kwalla har hawayen ma ya gaji yadaina fitowa.
Ta kammala kenan, ta zauna domin hutawa nan taji an zuba ma ta ruwan sanyi, bude idon da zatayi Sulaiman ne tsaye ya na, "Yar shillar Amaryata MAZA tashi ki fara aikin lada, ga wanki chan ki wanke mun su tsab domin fita wajen ball zan yi."
Tashi Jidda tai ta dauki kayan ga yunwar jiya ga ta yau, ta fara wankin nan.
Ta kammala wajen karfe sha biyu na rana, Sulaiman na shigowa ya yi ma ta wata irin tsawa, "Wannan wani kalan iskanci? A haka kikeso na sa kayan duk jurwaye? To MAZA ki tashi ki kara wankemin har sai ya fita tas."
Ya na gama maganar ya tafi ya na wakarshi hankali kwance hadda fito.
Jidda na kuka haka ta kara sabar kayan nan ba ita ta gama ba sai wajen karfe hudu.
Zama tai atakure ta na tagumi, yunwa ta Riga da ta gama cin ta, Jidda ta ci abinci ma ya aka kaya bare ba ta ci ba, da ka ganta zakasan cewa tana cikin wani hali, abinka da Mara jiki nan da nan sirantarta ta kara fitowa fili.
Chan anjima sai Ga Fatima nan ta turo ma ta plate din wata ya mishasshiyar shinkafa, wadda ba ta fi loma biyar ba, ko da Jidda ta kalli shinkafar nan sai da tai guntun hawaye.
Fara ci kawai ta yi tamkar wadda ba ta ta ba cin abinci ba, maimakon ta koshi sai yunwar ta karu, ruwa kawai ta dunga durawa har cikin ta ya fara kullewa kan ta bari
***Tun da Jidda ta koma gidan Alhaji Adamu ban da bauta ba abin da ta ke, ta gama fita a haiyacinta, ba zama bare Hutu, sai aiki.
Mumy kuwa ta na nan cikin damuwa hankalinta ya gama fita a kan ta domin jikinta ya ba ta cewa Jidda ba ta cikin yanayin walwala.
Dady ya na ta faman nemo mafitar da zai kwato Jidda.
*****A kwana a tashi Jidda na cikin sati uku da zuwanta gidan Alhaji Adamu.
Da sassafe ta fito ta na shara Fatima ta fito Jidda ba ta lura ba ta watsa ma ta shara, nan Fatima ta fara jabga ihu ta na kuka," wayyo Allah Ammie na kinga za ta kasheni, ta watsamin shara. "
Da sauri Ammie ta dauko Bulala ta fito , "Ke Wai wace irin yar iskar yarinya ce? Bakin ciki kikemin da ita ko? To yau sai naci uban ki agidannan Wallahi."
Dukan Jidda ta farayi da bulala ba ji ba gani, tun tana ihu har tai shiru.
Nan ta ke Ammie na dukanta har tayi barci awajen.
Urs Xayyeesherth
[12/1, 9:04 AM] Xayyeesherthul-humaerath🥰: °°°°°° _*MATAR POLICE*_ °°°°°°
1December2020
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*🤝
__________________________________________________________
_We Are Here To Educate,Motivate, And Entertain Our Readers._
__________________________________________________________
_*Matar Police kirkirarren labarine mai cike da barkwanci, fadakarwa,nishadantarwa tare da sabon salo na mussaman domin farantawa masoya littafaina*_
_*LABARI DA RUBUTAWA*_
_*AISHA MOHAMMED SANI (Xayyeesherthul-humaerath)*_
_LITTAFAN MARUBUCIYAR_
1- _BABU RUWAN SO_
2- _KUCHAKAR KISHIYA_
3- _WASA DA SO_
4- _AZZAWAJUL-MUKADDAR_
5- _JAMEEL (Nafseen)_
6- _KWADAYI 2020_
AND NOW *MATAR POLICE*
_LITTAFINA NA KUDINE INDAI KI NA SON CIGABAN ZA KI TURO KATIN 200 KACAL TA WANNAN NUMBER 08103080717 SANNAN KI YI SCREENSHOT DOMIN TUROMIN DA SHEDAR BIYA_
_*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*_
*_LAST FREE PAGE 40_*
_*KAMAR YADDA NA FADA DAGA WANNAN ANDAINA POSTING AKO INA SAI PAYMENTS GROUP WANDA YA IYAKA WAN INDA SUKA BIYA ZAN SAMBADA ACIKI, SANNAN INSHA ALLAH LITTAFINA BA ZAI TABA FITA BA IYAKA ADADIN MUTANEN DA SUKA BIYA IYAKA SU ZA SU KARANTA🥰 KO BA KOMAI YAU ZAN GA MASOYANA DA MA NA JIDDA DIMPLE QUEEN*_
****************
************
******************
Jidda na cikin barci tai mafarkin Hajiya Iyah , "Jidda me ki ke yi na haka? Jidda me yasa ki ka yi sanyi aka rainaki? Jiddatuna ki tashi ki tuna labaran da na ke baki, ki kwaci kan ki daga gidan nan,Jidda ba na son zamanki agidannan ki tashi ki koma Chan wajen Mumynki in ba haka ba Jidda daga ni har Iyayenki ba za mu yafe mi ki ba, Jidda ki tashi na Fada mi ki ,ki tashi Yanzu." Cewar Iyah
Afirgice Jidda ta farka dai-dai lokacin da Ammie ke zuwa tashinta, ta mikye kenan sai ga Ammie da ruwan sanyin nan kamar yadda ta saba.
Kallon Jidda tai tare da watsa mata, "Munafuka duk da kin tashi sai na watsa mi kin, shegiyar yarinya kawai ba ni waje, kuma maza ki yi sallah afara gyaran gida, Dan yau za a daura mi ki aure da Sulaiman ki tabbatar kin gyara ko ina."
Maganar Aure da Jidda taji ne ya rikita ma ta kwakwalwa nan ta ke, ta kara tuno mafarkin Hajiya Iyah.
Fara gyaran gidan tai kamar kullum Amman adai dai lokacin da ta zo mopping wa ni hamshakin Murmushi ne ya bayyana daga fuskarta, azuciyarta ta na fadin, "Wallahi sai dai akasheni Amman Yau sai na yi abin da naga dama agidannan kuma na gudu."
Shiga kicin tai ta dibo mangyada tare da zubawa acikin ruwan Mopping din, har ta kammala ba Wanda ya farka agidan abin ka da yan Hutu.
Jidda na gamawa ta sulale tare da barin gidan.
Ko da ta fita asanyin asuban nan mai gadi bai farka ba, bare ma ya San da fitarta ko ya hanata.
Tafiya kawai Jidda ta ke cikin daji ba ta San inda ta ke shiga ba bare tasan inda ta ke fita.
Yunwa ta gama cinta gabadaya ta gigice da kyar ta ke tafiyar ma.
****Karfe Tara dai-dai Ammie an dau wanka ana tafiyar kwalisa, sa kafar da za tai kan tais nan take tajita akasa, kwallawa Fatima kira tai ta na ihu, Fatima ma na sa kafa ta ji ta dim, sai kuka, Alhaji Adamu na jin hakan fitowan da zai sai gashi shima a kasa tim.
Ammie na kuka, Fatima na kuka Alhaji kuwa ya yi tsiru-tsiru da ido ya na kallon kowa daya bayan daya, radadi ya ke ji inda hali zai yi kukan Amman ba dama.
Dakyar su ka sami damar janye cikinsu su ka koma daki.
Ammie ta fara masifa ta na kwallawa Jidda kira ta kira ya fi sau Dari, Amman ko alamar Jidda ba ta ji ba bare motsinta.
"Shedaniyar Yarinya na San ba Wanda zai yi wannan aika-aikan sai Ita Wallahi, kuma yau inna kamata sai ta manta garin su, Wallahi sai na ci uwar yarinyar nan, ji kina kamar wadda aka ma duka nasan dole in yi zazzabi."
Sai ta kira ma su aikin su kannan aka gyara gidan.