Sashe 47
Matar Damusa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kuwa baiji komai a ransa ba sai ma ware mata hannayen da yayi yana fad'in "zo mana 6ingel Abbanta.."
Kawar da Kai gefe tayi tana fad'in "Uma bana son ganinsa, shine ya kashe mun Junaid d'ina, wallahi bana son sa, bana son ganinsa...." tana kuka tana furta kalmomin da suke fito wa daga bakinta marasa dad'in jii,
Bara'at ce ta katse ta tana fad'in "me kike fad'a hakane Ayush? kin manta cewar shi d'in mahaifinki ne? ki dakatar da wad'annan kalmomin nakin..."
Tace "to Uma shifa ya kashe mun Junaid d'ina..." ta fashe da kuka..
Bara'at tace "kinga ki kwantar da hankalinki Junaid d'in ki yana nan cikin 'koshin lafiya bai mutu ba.."
Da sauri Ayush ta kalli Umanta tace "da gaske Junaid bai mutu ba?.."
tace "eh bai mutu ba..."
ta kuma cewa "Amma meyasa yake wahalar mun da Junaid yake koma wa kamar DAMUSA?.."
Ajiyar zuciya Bara'at tayi sannan tace "bashi yake wahalar miki da Junaid ba..."
tace "to waye ne.?.."
Bara'at tace "kalli cann.." ta nuna da yatsar ta.
abunda Ayush ta gani shine Damusa Sujjur dake kwance a gefen kujerar sarki,
a hankali Ayush take taka 'kafarta saida taje har gaban Damusa ta dur'kusa sannan ta had'e hannayenta biyu tace "nagode Allah da ya kawoni gurinka Damusa, dan Allah ka daina cutar mun da Junaid bawan Allah, bai cutar da kowa ba kaima ka daina cutar da shi duk da nasan wancan mutumin ne yake saka ka azabtar da shi...". ta 'karasa maganar idonta akan mahaifinta Sarki Raamud tana huci cike da jin haushinsa,
zuwa ya yi gabanta shima ya dur'kusa yana kallonta yace "6ingel ki daina jin haushina Dan Allah, Junaid ya warke har abada, kin manta zoben da kika cire a cibiyarki? wannan zoben shi ya ceci rayuwar Junaid,
yanzu inason komai yazo 'karshe, ki kawo 'karshen kiyayyar da kike nuna mun, kiyi hakuri 6ingel, ki yafe mun, na tuba, na kuma shiryu bazan 'kara aikata wani makamancin laifi ba,
Auranki da Junaid kuma halattacce ne a gurina, kuje kuyi Auren ku...."
Murmushi Ayush tayi wani irin farin cikine ya ziyarci cikin zuciyar ta,
fashe wa tayi da kuka ta rungumi mahaifinta.
Shima rungumarta yayi yana rarrashinta...
Sai a wannan lokacin Narasimha yayi magana yace " toh idan kun gama koke² ku zan mayar da yarinyar yanda ta fito, domin zaman ta anan bazai yuba jininta yana can...."
Ayush tafo wa gurin Umanta tayi a hankali ta furta cewa "Uma ni wannan wayene mai siffar Biri 🐒🐒?.."
Bata ankara ba taji yace "Wanda ya raini ubanki ne, ni zaki zo ki tambaya ba uwarki ba, sakaliyar yarinya"
d'an turo baki tayi kamar zata yi kuka tana mutsil-mutsil da baki kamar maiyin magana..
Bara'atu ce tayi magana tace "Narasimha muna so kafin Ayush ta tafi zamu nuna mata cikin masarautar nan tinda bata ta6a zuwansa ba sai wannan lokacin, a bamu dama d'aya.."
Kallon ta yayi a fusace yace "baku da wannan damar, a yanzu zata tafi, idan kuma kina son binta zan had'a da ke ne..."
Girgiza kai Bara'at tayi tana fad'in "a'a² Allah ya huci zuciyar ka, idan na bita Junaid harbeni zaiyi wallahi..."
Narasimha ko tsaya sauraronta baiyi ba ya had'e hannayensa biyu sai ga wannan haske mai 'karfin gaske ya bayyano,
Gaba d'ayan su rufe idanuwansu sukayi Banda Narasimha daya je gaba Ayush yasa hannu ya d'auke ta a saman kafad'arsa nan take suka 6ace 6att,
Bai sau'kar da ita a ko Ina ba sai a babban falon gidansu Junaid,
ya kwantar da
ita a kan kujera a yayin da ita kuma idonta a rufe bata san a halin da ake ciki ba....
Shi kuwa Narasimha 6acewa yayi da wannan hasken nasan ya koma masarauta.
A can kuwa Bara'at rungumar sarki Raamud tayi tana kuka mai sosa zuciya,
"wai tana ji tana gani a rabata da yarinyarta, kuma babu ranar sake had'uwa."
Shima Sarki Raamud baiji dad'in tafiyar 6ingel d'insa ba, sai dai ba yanda ya iya dole zata koma ta kasance da Junaid...
*SHARING AND SHARHI FISSABILILLAH🙏🙏🙏🙏🙏🙏*
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦500
2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100
3GB = ₦1050. 2GB ₦1600
4GB = ₦1400. 3GB ₦2000
5GB = ₦1750. 4GB ₦2500
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*ASMEETAH NOVEL✍️✍️*
*typing📲*
🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅
(the wife of a tiger)
*written* *and* *story* *by*
*Asma'u Muhammad Auwal*
( *ASMEETAH NOVEL* ✍️)
*WhatsApp me 09065443871*
*BOOK ONE*⬇️
*91 to 92*
*FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE*
*BOOK TWO PAID NE,*
*YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂*
*MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 200👌👇👇👇*
*DIP! DIP!! DIP!!!*
*FARASHI YA QARU DAGA 150 YA KOMA 200,*
*WADANDA SUKA BIYA 150 SU SUKA CI BONONZA*
*ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,*
*9065443871, OPAY BANK.*
*OR*
*ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,*
*2267236949, ZENITH BANK*
*SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER*
👇👇👇
*09065443871*
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt
🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀
Knock! Knock!! Knock!!!
Knocking ake da ƙarfin gaske, da ƙer ya iya buɗe bakinsa murya a shaƙe yace "waye ne..."
"Yaya ni ce Laylah.."
a tsorace yake kallon bakin ƙofa yace "you are very stupid, meya kawo ki ɗakina da sassafe?.."
turo baki tayi tana gunaguni daga baya tace "yoo Yaya nazo tambayar ka Maimoon ce ko kasan yanda taje ta, yanzu Ammynta ta ƙira waya tana tambaya wai bata kwana a gida ba..."
gaban Doctor Hasheem ne yayi wani irin bugawa yana zazzaro ido waje lokaci guda kuwa ya rikirkice yana ƙiƙƙina yace "ba b b ba ban san inda taje ba, ki tafi ki ba ni guri..."
Laylah cike da mamaki ta kama baki tana maganar zuci tace "subhanallahi ya naji Bros kamar yana cikin matsala? yanzu haka nasan bazai wuce akan wancan daƙiƙiyar yarinyar ba.." taja dogon tsuka sannan ta nufi ɗakinta..
yana zaune yasa Maimoon a gaba ya yi tagumi, har zuwa yanzu ya kasa tsinana komai ga jini baje-baje akan gado, bata farfaɗo ba har yanzu,
lokaci guda ya zamo abun tausayi, shima kansa yayi regreted akan abun da ya aikata wa Maimoon, domin tinda yake bai taɓa aikata zina ba, yau sai gashi ƙaddara ta riga fata, yana fitar da furuci a bakinsa "wai yau ni ne Doctor Hasheem na yi fyaɗe a yarinya? ni ne mai ceton rayukan al'umma yau gashi an wayi gari zanyi sanadiyar rasa rayuwar yarinya..." bubbuga goshinsa yayi tare da fashe wa da kuka...
wata zuciyar ce ta sanar masa cewa "ka tashi ka ceci rayuwarta..."
a zabure ya tashi ya rungumota caɗatt ya ɗagata ya nufi toilet da ita,
ya kunna ruwan zafi a cikin seat bith ya tsundumata, sai da tayi 5 minute a cikin hot water kafin ya wanke ta, sannan ya ɗagota suka nufi bedroom, kwantar da ita yayi a ƙasan carpet ya cire bedsheet mai jini ya canza wani sannan ya kwantar da ita akai,
a hankali take buɗe eyes ɗinta, ruwan zafin ya ratsa jikin ta sosai, sai hawayen da yake ta faman zirya a saman fuskar ta, ta kasa motsawa ko da ɗan yatsanta ma,
ganin ta farfaɗo ne yasa ya haura saman gadon yana ƙiran sunanta "Maimoon! Maimoon ki kwantar da hankalinki zaki warke kinji, kiyi haƙuri na aikata miki babban kuskure ki yafe ni dan Allah, duk ke kika jawo hakan ta faru...."
ya ƙarasa maganar yana goge mata hawayen da suke zubo mata...
ita kuwa kallon sa kawai take ta kasa motsa lips ɗinta ma, bazata iya magana ba...
tashi yayi da sauri ya nufi hanyar fita, buɗe ƙofa ya yi ya fice kai tsaye ɗakin magani ya nufa, yaje ya ɗauko abubuwan da zaiyi wa Maimoon ɗinki a farji domin yaga ba ƙaramin farkewa tayi ba, duk ya yayyaga ta,
fito wa yayi da akwatin maganinnuwa da allurai ya shugo falo da sauri zai wuce room ɗinsa ƙwatsam ya tarar da Laylah zaune akan kujerar falo da robar ruwa a hannunta tana waya da Ammy tana faɗin "ki kwantar da hankalinki Ammy insha Allahu za'a sameta, wata ƙil gidan su ƙawarta taje dare ya yi mata acan, amma zan bincika kafin dai Abul ya ankara da ita zan nemo ta....."
juyowar da zata yi suka haɗa ido da Dr Hasheem ga kuma boxe na farmacy a hannunsa, babban abunda ya ɗaga mata da hankali shine jinin da ta gani a gaban jallabiyarsa, zaro ido tayi waje murya a harharɗe take cewa "Ammy zan zan ƙira ki daga baya, duk yanda ake ciki zan sanar miki..." da sauri ta katse ƙiran tare da tasowa da sauri tazo gaban Dr tana kallon jinin gaban rigarsa tace "Yaya aina ka samo wannan jinin? ciwo kaji ne ko meye?.." ta ɗago tana kallonsa.
hannunsa ɗaya yakai saitin goshinsa ya dafa tareda rufe idanuwansa kansa ne yake masa wani irin ciwo, sai da ya ɗan juma bai bata amsa ba still idonsa a rufe, a hankali yake ƙoƙarin buɗe idonsa buɗewar da yayi yaga wayam ba Laylah a gurin, waro ido waje yayi yana maida numfashi sama-sama shima da sauri ya nufi ɗakinsa har hajijiya yana shirin ka dashi,
shigar sa cikin ɗakinsa ya tarar da Laylah akan gado tana ta ƙiran sunan "Maimoon! Maimoon meya faru dake haka, dan Allah kiyi magana mana.."
Maimoon ba abunda take sai kuka, hannunta yana kakkarwa ta ɗago da shi ta ɗora hannunta a saitin wajen farjinta,
tana lulluɓe da mayafi Laylah ta kai hannu ta yaye mayafin domin ba yau ta saba ganin tsaraicin Maimoon ba haka itama,
Laylah ido ta zaro waje sosai ganin yanda gabanta ya yi fata-fata, fashe wa tayi da kuka ta kalli yanda Yayanta yake tsaye a bakin ƙofa
tace "Yaya fyaɗe kayi mata? saboda rashin imani da tausayi? mahaifiyar ta tana can ta tayar da hankalinta akan rashin ganin ɗiyar ta ashe tana nan rai a hannun Allah! tirrrr...."
Kawar da Kai gefe tayi tana fad'in "Uma bana son ganinsa, shine ya kashe mun Junaid d'ina, wallahi bana son sa, bana son ganinsa...." tana kuka tana furta kalmomin da suke fito wa daga bakinta marasa dad'in jii,
Bara'at ce ta katse ta tana fad'in "me kike fad'a hakane Ayush? kin manta cewar shi d'in mahaifinki ne? ki dakatar da wad'annan kalmomin nakin..."
Tace "to Uma shifa ya kashe mun Junaid d'ina..." ta fashe da kuka..
Bara'at tace "kinga ki kwantar da hankalinki Junaid d'in ki yana nan cikin 'koshin lafiya bai mutu ba.."
Da sauri Ayush ta kalli Umanta tace "da gaske Junaid bai mutu ba?.."
tace "eh bai mutu ba..."
ta kuma cewa "Amma meyasa yake wahalar mun da Junaid yake koma wa kamar DAMUSA?.."
Ajiyar zuciya Bara'at tayi sannan tace "bashi yake wahalar miki da Junaid ba..."
tace "to waye ne.?.."
Bara'at tace "kalli cann.." ta nuna da yatsar ta.
abunda Ayush ta gani shine Damusa Sujjur dake kwance a gefen kujerar sarki,
a hankali Ayush take taka 'kafarta saida taje har gaban Damusa ta dur'kusa sannan ta had'e hannayenta biyu tace "nagode Allah da ya kawoni gurinka Damusa, dan Allah ka daina cutar mun da Junaid bawan Allah, bai cutar da kowa ba kaima ka daina cutar da shi duk da nasan wancan mutumin ne yake saka ka azabtar da shi...". ta 'karasa maganar idonta akan mahaifinta Sarki Raamud tana huci cike da jin haushinsa,
zuwa ya yi gabanta shima ya dur'kusa yana kallonta yace "6ingel ki daina jin haushina Dan Allah, Junaid ya warke har abada, kin manta zoben da kika cire a cibiyarki? wannan zoben shi ya ceci rayuwar Junaid,
yanzu inason komai yazo 'karshe, ki kawo 'karshen kiyayyar da kike nuna mun, kiyi hakuri 6ingel, ki yafe mun, na tuba, na kuma shiryu bazan 'kara aikata wani makamancin laifi ba,
Auranki da Junaid kuma halattacce ne a gurina, kuje kuyi Auren ku...."
Murmushi Ayush tayi wani irin farin cikine ya ziyarci cikin zuciyar ta,
fashe wa tayi da kuka ta rungumi mahaifinta.
Shima rungumarta yayi yana rarrashinta...
Sai a wannan lokacin Narasimha yayi magana yace " toh idan kun gama koke² ku zan mayar da yarinyar yanda ta fito, domin zaman ta anan bazai yuba jininta yana can...."
Ayush tafo wa gurin Umanta tayi a hankali ta furta cewa "Uma ni wannan wayene mai siffar Biri 🐒🐒?.."
Bata ankara ba taji yace "Wanda ya raini ubanki ne, ni zaki zo ki tambaya ba uwarki ba, sakaliyar yarinya"
d'an turo baki tayi kamar zata yi kuka tana mutsil-mutsil da baki kamar maiyin magana..
Bara'atu ce tayi magana tace "Narasimha muna so kafin Ayush ta tafi zamu nuna mata cikin masarautar nan tinda bata ta6a zuwansa ba sai wannan lokacin, a bamu dama d'aya.."
Kallon ta yayi a fusace yace "baku da wannan damar, a yanzu zata tafi, idan kuma kina son binta zan had'a da ke ne..."
Girgiza kai Bara'at tayi tana fad'in "a'a² Allah ya huci zuciyar ka, idan na bita Junaid harbeni zaiyi wallahi..."
Narasimha ko tsaya sauraronta baiyi ba ya had'e hannayensa biyu sai ga wannan haske mai 'karfin gaske ya bayyano,
Gaba d'ayan su rufe idanuwansu sukayi Banda Narasimha daya je gaba Ayush yasa hannu ya d'auke ta a saman kafad'arsa nan take suka 6ace 6att,
Bai sau'kar da ita a ko Ina ba sai a babban falon gidansu Junaid,
ya kwantar da
ita a kan kujera a yayin da ita kuma idonta a rufe bata san a halin da ake ciki ba....
Shi kuwa Narasimha 6acewa yayi da wannan hasken nasan ya koma masarauta.
A can kuwa Bara'at rungumar sarki Raamud tayi tana kuka mai sosa zuciya,
"wai tana ji tana gani a rabata da yarinyarta, kuma babu ranar sake had'uwa."
Shima Sarki Raamud baiji dad'in tafiyar 6ingel d'insa ba, sai dai ba yanda ya iya dole zata koma ta kasance da Junaid...
*SHARING AND SHARHI FISSABILILLAH🙏🙏🙏🙏🙏🙏*
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦300
2GB = ₦600. 2GB = ₦600
3GB = ₦900. 3GB = ₦900
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1200
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1500
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦500
2GB = ₦700. 1.5GB ₦1100
3GB = ₦1050. 2GB ₦1600
4GB = ₦1400. 3GB ₦2000
5GB = ₦1750. 4GB ₦2500
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*ASMEETAH NOVEL✍️✍️*
*typing📲*
🐅 *MATAR* *DAMUSAA*🐅
(the wife of a tiger)
*written* *and* *story* *by*
*Asma'u Muhammad Auwal*
( *ASMEETAH NOVEL* ✍️)
*WhatsApp me 09065443871*
*BOOK ONE*⬇️
*91 to 92*
*FREE BOOK ZAI ƘARE NE A ƘARSHEN BOOK ONE*
*BOOK TWO PAID NE,*
*YANA TAFE DA SABON SALO, DA KUMA CAKWALKWALIN CAKWAKIYA, KADA KU BARI A BAKU LABARI DOMIN GANI DA IDO 👀 YAFI JII👉👂*
*MATAR DAMUSAA BOOK 2 PAY ONLY 200👌👇👇👇*
*DIP! DIP!! DIP!!!*
*FARASHI YA QARU DAGA 150 YA KOMA 200,*
*WADANDA SUKA BIYA 150 SU SUKA CI BONONZA*
*ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,*
*9065443871, OPAY BANK.*
*OR*
*ASMA'U MUHAMMAD AUWAL,*
*2267236949, ZENITH BANK*
*SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER*
👇👇👇
*09065443871*
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
https://chat.whatsapp.com/CYC0vxQRZ269ISx36l1Dmt
🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀🌀
Knock! Knock!! Knock!!!
Knocking ake da ƙarfin gaske, da ƙer ya iya buɗe bakinsa murya a shaƙe yace "waye ne..."
"Yaya ni ce Laylah.."
a tsorace yake kallon bakin ƙofa yace "you are very stupid, meya kawo ki ɗakina da sassafe?.."
turo baki tayi tana gunaguni daga baya tace "yoo Yaya nazo tambayar ka Maimoon ce ko kasan yanda taje ta, yanzu Ammynta ta ƙira waya tana tambaya wai bata kwana a gida ba..."
gaban Doctor Hasheem ne yayi wani irin bugawa yana zazzaro ido waje lokaci guda kuwa ya rikirkice yana ƙiƙƙina yace "ba b b ba ban san inda taje ba, ki tafi ki ba ni guri..."
Laylah cike da mamaki ta kama baki tana maganar zuci tace "subhanallahi ya naji Bros kamar yana cikin matsala? yanzu haka nasan bazai wuce akan wancan daƙiƙiyar yarinyar ba.." taja dogon tsuka sannan ta nufi ɗakinta..
yana zaune yasa Maimoon a gaba ya yi tagumi, har zuwa yanzu ya kasa tsinana komai ga jini baje-baje akan gado, bata farfaɗo ba har yanzu,
lokaci guda ya zamo abun tausayi, shima kansa yayi regreted akan abun da ya aikata wa Maimoon, domin tinda yake bai taɓa aikata zina ba, yau sai gashi ƙaddara ta riga fata, yana fitar da furuci a bakinsa "wai yau ni ne Doctor Hasheem na yi fyaɗe a yarinya? ni ne mai ceton rayukan al'umma yau gashi an wayi gari zanyi sanadiyar rasa rayuwar yarinya..." bubbuga goshinsa yayi tare da fashe wa da kuka...
wata zuciyar ce ta sanar masa cewa "ka tashi ka ceci rayuwarta..."
a zabure ya tashi ya rungumota caɗatt ya ɗagata ya nufi toilet da ita,
ya kunna ruwan zafi a cikin seat bith ya tsundumata, sai da tayi 5 minute a cikin hot water kafin ya wanke ta, sannan ya ɗagota suka nufi bedroom, kwantar da ita yayi a ƙasan carpet ya cire bedsheet mai jini ya canza wani sannan ya kwantar da ita akai,
a hankali take buɗe eyes ɗinta, ruwan zafin ya ratsa jikin ta sosai, sai hawayen da yake ta faman zirya a saman fuskar ta, ta kasa motsawa ko da ɗan yatsanta ma,
ganin ta farfaɗo ne yasa ya haura saman gadon yana ƙiran sunanta "Maimoon! Maimoon ki kwantar da hankalinki zaki warke kinji, kiyi haƙuri na aikata miki babban kuskure ki yafe ni dan Allah, duk ke kika jawo hakan ta faru...."
ya ƙarasa maganar yana goge mata hawayen da suke zubo mata...
ita kuwa kallon sa kawai take ta kasa motsa lips ɗinta ma, bazata iya magana ba...
tashi yayi da sauri ya nufi hanyar fita, buɗe ƙofa ya yi ya fice kai tsaye ɗakin magani ya nufa, yaje ya ɗauko abubuwan da zaiyi wa Maimoon ɗinki a farji domin yaga ba ƙaramin farkewa tayi ba, duk ya yayyaga ta,
fito wa yayi da akwatin maganinnuwa da allurai ya shugo falo da sauri zai wuce room ɗinsa ƙwatsam ya tarar da Laylah zaune akan kujerar falo da robar ruwa a hannunta tana waya da Ammy tana faɗin "ki kwantar da hankalinki Ammy insha Allahu za'a sameta, wata ƙil gidan su ƙawarta taje dare ya yi mata acan, amma zan bincika kafin dai Abul ya ankara da ita zan nemo ta....."
juyowar da zata yi suka haɗa ido da Dr Hasheem ga kuma boxe na farmacy a hannunsa, babban abunda ya ɗaga mata da hankali shine jinin da ta gani a gaban jallabiyarsa, zaro ido tayi waje murya a harharɗe take cewa "Ammy zan zan ƙira ki daga baya, duk yanda ake ciki zan sanar miki..." da sauri ta katse ƙiran tare da tasowa da sauri tazo gaban Dr tana kallon jinin gaban rigarsa tace "Yaya aina ka samo wannan jinin? ciwo kaji ne ko meye?.." ta ɗago tana kallonsa.
hannunsa ɗaya yakai saitin goshinsa ya dafa tareda rufe idanuwansa kansa ne yake masa wani irin ciwo, sai da ya ɗan juma bai bata amsa ba still idonsa a rufe, a hankali yake ƙoƙarin buɗe idonsa buɗewar da yayi yaga wayam ba Laylah a gurin, waro ido waje yayi yana maida numfashi sama-sama shima da sauri ya nufi ɗakinsa har hajijiya yana shirin ka dashi,
shigar sa cikin ɗakinsa ya tarar da Laylah akan gado tana ta ƙiran sunan "Maimoon! Maimoon meya faru dake haka, dan Allah kiyi magana mana.."
Maimoon ba abunda take sai kuka, hannunta yana kakkarwa ta ɗago da shi ta ɗora hannunta a saitin wajen farjinta,
tana lulluɓe da mayafi Laylah ta kai hannu ta yaye mayafin domin ba yau ta saba ganin tsaraicin Maimoon ba haka itama,
Laylah ido ta zaro waje sosai ganin yanda gabanta ya yi fata-fata, fashe wa tayi da kuka ta kalli yanda Yayanta yake tsaye a bakin ƙofa
tace "Yaya fyaɗe kayi mata? saboda rashin imani da tausayi? mahaifiyar ta tana can ta tayar da hankalinta akan rashin ganin ɗiyar ta ashe tana nan rai a hannun Allah! tirrrr...."