Sashe 13
Matar Damusa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Am Sorry Junaid naso ace na sameka a waya na fahimtar da kai halin da mahaifiyarka take, amma sai dai na kira wayar since 3:00am anyi picking sai dana sanar maka rashin lafiyarta amma you didn't answer me daga 'karshe ka katse wayar, idan nayi call sai ayi rejected daga karshe akayi switch d'in wayar abun ya d'aure mun Kai matuka, har gidan naje amma ankasa bud'e get har na gaji nayi tafiyata!
Gata nan munyi iya 'ko'karin mu kuma Allah ya bamu nasarar ceton ranta, yanzu haka bacci take munyi mata allurar baccin tana bu'katar hutawa"
Duk maganganun da Dr. yake Junaid na sauraronsa ya jinjina kai yana maganar zuci "tabbas nayi mamakin ganin wayata a kashe domin ni bana kashe wayata haka take kwana a kunne ko don saboda gurin aikinsu Head quarters na sojoji, zasu iya turo masa aikin da zaiyi daga gida yana duba files a cikin computer! hakan ma a cikin wardrobe ya samu wayar, tabbas yaga missed call d'in Dr. Hasheem sai dai kafin yabi bayan kiran message ya shugo"...... yana cikin wannan tunanin yaji muryan Dr ya katse shi da cewa "Security ne suka kawo ta ciwon heart d'inta ne ya tashi".
"Meye silar faruwar hakan?"
Junaid ne yayi maganar yana kallon fuskar Mom.
Dr yace "I don't know, but a hasashen mu akwai wani abu wanda ya firgitar da ita, kuma lokacin da aka kawota ba abunda take furtawa illa sunanka, Junaid! Junaid!! Kawai take ambato..
Amma yanzu da sauki sosai"
"Ina Bodyguards"
Junaid ne yayi maganar adai den lokacin da ya mi'ke tsaye yana fuskantar DR....
'Daga kafad'ar sa Dr yayi yana fad'in "eh toh tin lokacin da suka kawo Hajia ban sake ganinsu ba
Duk da naga akwai firgici a fuskarar su tareda tsoro"
"Su su d'in Bodyguards?" Junaid ne yayi tambayar harshensa na hard'ewa cike da mamaki "toh wani irin abu ne ya faru haka ba tare da na saniba?" Ya sake maganar yana kallon Dr.
Shima Doctor d'in kallon Junaid yake shima abun ya d'aure masa Kai
Asaninsa da Bodyguards d'in nan basa tsoron komai basa fargaba duk wani abun cutarwa tin karar sa kawai suke....
Junaid ne ya goya hannayensa ta gaba ya hura iskar bakinsa yana fad'in "dole sun san abunda ya faru, dole shima mai gadin yasan abunda ya faru domin fitowata ban ganshi a bakin get ba"
Dr ne yace "tabbas kuwa zuwan danayi da asuba babu shi a bakin get saboda da yana nan nasan zai bud'e mun"
Suna cikin tattaunawar su Junaid yayi firgitt yasau hannayensa ya furta "that girl"
Yabi hanya zai fuce
Doctor yace "ina zuwa kuma Junaid?"
"I'm coming back" abunda Junaid ya fad'a kenam
Yayi waje..........
********
Ayush ce zaune a kan sofa ta dafe goshin ta da hannayenta biyu Kai a sunkuye tana tunanin Mommin Junaid dake kwance a gadon asibiti
Abun duniya duk yabi ya isheta!
"Allah Allah ka bawa Hajia ta lafiya, nasan na tabka babban kuskure da ban sanarwa Junaid kiran da akayi masa akan rashin lafiyar mahaifiyarsa ba, wayyo Allah nah, ban san da mai zai d'aukeni ba, gashi ba wani sha'kuwa mukayi ba"
Zama ya gagareta ta tashi tsaye tana ta zarya a cikin falon,
"Naga ya fita a firgice Allah yasa ba mutuwa tayi ba!"
Hawaye duk ya wanke mata fuska, ga gumin da yake kwararowa daga cikin suman gashinta ko kwali babu a kanta
Gashin nan ya kwanta a kan gadon bayan ta, zirin gashin yana gogan tudun duwaiwayan ta 😁
Tana cikin wannan iftila'in kamar daga sama taji muryar mutum yana fad'in "ki kwantar da hankalinki insha Allahu babu abunda zai sameta, zata samu sau'ki"
Murya na kakkarwa yake maganar..
Saida Ayush ta tsorita ta waiwaiya da sauri ta kalli bakin 'kofa mai gadi ne tsaye jiki na rawar sanyi alamar yana cikin jinya!
'Karasowa yayi gaban ta yana fad'in "Dan Allah ki taimaka mun da abunda Zan ci tin jiya bansa komai a bakina ba"
Ayush cike da tausayi take kallon Dattijon mai gadi tace "toh Bari na duba maka"
Ta kalli wajen da ta ajiye bread ko rabin ci bata yi ba tin lokacin da Junaid ya fita ta tsayar da yin breakfast...
Dauka tayi ta mi'ka masa tare da kakkauran tea!
"Zauna anan kaci" ta fad'i haka a lokacin da itama ta zauna.
Zama yayi shima ya soma tura biredin nan a bakin sa
Ta zuba masa ido har saida ya kammala, yasha ruwa yana fad'in "alhamdulillah"
Gyaran murya tayi sannan tace "Dan Allah Baba kafin ka tafi inaso zanyi magana da Kai"
Shima gyara zamansa yayi yace "inajinki yarinya, fadin duk abunda kike son fad'a insha Allahu Zan sanar miki komai"
Ayush ta d'ago cike da damuwa a fuskarta tace "inason sanin tarihin gidan nan"
Baba ya kalleta yace "ke kuwa meyasa kike son sanin tarihin gidan nan?"
Ajiyar zuciya Ayush tayi sannan tace "jiya da daddare naga abun mamaki akan yaron gidan nan kuma naga idanuwan sa sukan canza kala su koma na irin namun daji shin sun had'a dangantaka da namun daji ne??"
Jinjina Kai Baba yayi yace "tabbas zakiji komai daga bakina, nayi shekara aruruwa ina aiki a tare da mutanen gidan nan tin kafin a haifi Junaid wato yaron gidan nan, Junaid ya samu jinyarsa ne ata sanadiyar wata karuwa wacce Alhajin gidan nan ya taimaka, munafukar mata, arniyar banza arniyar wofi da zan sameta ni da kaina zan fille mata wuya da takobi na 'yar banza ita tayi sanadiyar mutuwar mai gidan nan sannan tayi sanadiyar kamuwar ciwon zuciyar hajia ga Junaid tayi sanadiyar fad'awarsa cikin masifa da bala'i, duk da basu tabbatar da cewa ita bace AMMA ni Malam shehu Aljanuna sun sanar mun cewa itace munafuka,
Wai ita sunanta AGAZA (Aghata) ko wacece oho sunan yaren su ne haka Alhaji ya sauya mata suna da BURA'ATU (Bara'at) taje tayi cikin shege ta kawo mana Algunguma ta ce Alhaji ne yayi mata, wannan mutuwarta bazaiyi kyau ba......."
Ya tsayar da maganar yana huci.
Ita kuwa Ayush fashewa tayi da matsanancin kuka jin tsohon akan mahaifiyarta yake magana....
Tabbas jikin ta ya bata cewa anan gidan Umanta ta zauna!
Sai kuma a yanzu ta 'Kara tabbatarwa,
"Wannan shine Junaid d'in da Uma taketa ambato, kuma shine ya kasheta har lahira, shikenam ya d'auki fansar mahaifinsa, babu abunda zance yanzu,
Amma duk lokacin da suka ganeni cewa ni diyar Bara'atu ce tabbas kashina ya bushe....."
Duk wad'annan maganganun a cikin raanta takeyinsu...
Shi kuwa Baba ganin kukan da takeyi ya'ki tsayawa
Yace "Allah sarki dole kiyi kuka da tausayi mana
Bari na tashi najeni kar masu gidan su dawo...
Yana fita kuwa yaji Ana horn da motor
Da sauri yaje ya bud'e,
Ganin Junaid ya shugo da gudun gaske yace "Allah yasa dai lafiya, oh Allah ya baka lafiya yaron kirki"
Zuciyar Junaid kuwa cike yake da takaici da kuma tsananin tsanar Ayush domin a tunaninsa itace silar rashin lafiyar mahaifiyarsa tinda har ta iya kashe masa waya ta wurga cikin wardrobe
Kuma ta gagara sanar masa, alhalin Doctor ya sanar mata ana nema nah,
"tana son kashe mun Uwa, yau saita bar gidan nan, abunda ya faru a baya bazai 'Kara faruwa ba, mahaifiyata bazata mutu ata sanadiyar wata ba,
Anyi akan mahaifina,,,,
I can't trust anybody again, daman ban yadda da ita ba......"
Haka ya dinga sambatu shi kad'ai, ya sauka daga cikin motar ko rufe murfin motar baiyi ba
Yayi cikin compound da sauri.............
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦350
2GB = ₦600. 2GB = ₦700
3GB = ₦900. 3GB = ₦1000
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍
🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅
(the wife of tiger)
*MALLAKIN*
*ASMEETAH* ✍️✍️
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
https://www.facebook.com/103637491942644/
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
*BOOK* *ONE*
*PAGE*➡️31 & 32
Shigarsa cikin falo ya tarar da Ayush zaune tana ta faman rera kuka!
Da sauri ya 'karasa gurinta ya ri'ko hannunta yayi filli da ita 'kasan carpet, a razane take shirin tashi ya cabko sumar gashinta ya ri'ke sosai ya d'agota 'Kara tasau take fad'in Dan Allah kayi hakuri Yayana bazan 'kara ba, nayi kuskure a gafarce niiii ta fashe da matsanancin kuka tana ri'ke da hannunsa wanda ya ri'ke gashin.
................."Mahaifiyata kike so ki kashe? metayi miki haka har kikeso ki d'au hukunci, matar data taimake ki??" Bud'an baki tayi zatayi magana ya darara mata tsawa "Shut up" har saida dodon kunnenta ya girgiza ta toshe kunnenta da hannayenta biyu tsabar karfin tsawar....
Yayi wulli da ita gefe yana fad'in "kina son cewa wani abune? Daman kinada bakin magana? Shameful girl"
Ja da baya take dasauri tana fad'in "wallahi bani bace, ni ni niiii bansan komai baa, kai kainee......." Bata 'karisa maganar ba ya cabko wuyanta ya d'agata sama da hannu d'aya "ni ne mai??" Har idanunsa sun fara canza colour zuwa tiger eyes, jijiyoyin jikinsa sun fara bayyana...
Ayush ganin haka yasa jikinta ya soma kakkarwa da bakinta hakoranta suka fara dukan juna da 'karfi, ga kuma 'kafar ta dake lilo ga yayi mata kyakykyawar sha'ka ga kuma yana shirin zama tiger tsabar firgici saida ta sau fitsari a jikinta..
Ganin numfashinta ya soma d'agewa ya yi cilli da ita sai yarabb ta fad'i 'kasi, a tsorace tayi wani irin razanannen ihuu ta mi'ke da gudun bala'i tayi waje! Shima bin bayanta yayi yana fad'in "I will kill you, foolish girl you want to kill my mom."
Gata nan munyi iya 'ko'karin mu kuma Allah ya bamu nasarar ceton ranta, yanzu haka bacci take munyi mata allurar baccin tana bu'katar hutawa"
Duk maganganun da Dr. yake Junaid na sauraronsa ya jinjina kai yana maganar zuci "tabbas nayi mamakin ganin wayata a kashe domin ni bana kashe wayata haka take kwana a kunne ko don saboda gurin aikinsu Head quarters na sojoji, zasu iya turo masa aikin da zaiyi daga gida yana duba files a cikin computer! hakan ma a cikin wardrobe ya samu wayar, tabbas yaga missed call d'in Dr. Hasheem sai dai kafin yabi bayan kiran message ya shugo"...... yana cikin wannan tunanin yaji muryan Dr ya katse shi da cewa "Security ne suka kawo ta ciwon heart d'inta ne ya tashi".
"Meye silar faruwar hakan?"
Junaid ne yayi maganar yana kallon fuskar Mom.
Dr yace "I don't know, but a hasashen mu akwai wani abu wanda ya firgitar da ita, kuma lokacin da aka kawota ba abunda take furtawa illa sunanka, Junaid! Junaid!! Kawai take ambato..
Amma yanzu da sauki sosai"
"Ina Bodyguards"
Junaid ne yayi maganar adai den lokacin da ya mi'ke tsaye yana fuskantar DR....
'Daga kafad'ar sa Dr yayi yana fad'in "eh toh tin lokacin da suka kawo Hajia ban sake ganinsu ba
Duk da naga akwai firgici a fuskarar su tareda tsoro"
"Su su d'in Bodyguards?" Junaid ne yayi tambayar harshensa na hard'ewa cike da mamaki "toh wani irin abu ne ya faru haka ba tare da na saniba?" Ya sake maganar yana kallon Dr.
Shima Doctor d'in kallon Junaid yake shima abun ya d'aure masa Kai
Asaninsa da Bodyguards d'in nan basa tsoron komai basa fargaba duk wani abun cutarwa tin karar sa kawai suke....
Junaid ne ya goya hannayensa ta gaba ya hura iskar bakinsa yana fad'in "dole sun san abunda ya faru, dole shima mai gadin yasan abunda ya faru domin fitowata ban ganshi a bakin get ba"
Dr ne yace "tabbas kuwa zuwan danayi da asuba babu shi a bakin get saboda da yana nan nasan zai bud'e mun"
Suna cikin tattaunawar su Junaid yayi firgitt yasau hannayensa ya furta "that girl"
Yabi hanya zai fuce
Doctor yace "ina zuwa kuma Junaid?"
"I'm coming back" abunda Junaid ya fad'a kenam
Yayi waje..........
********
Ayush ce zaune a kan sofa ta dafe goshin ta da hannayenta biyu Kai a sunkuye tana tunanin Mommin Junaid dake kwance a gadon asibiti
Abun duniya duk yabi ya isheta!
"Allah Allah ka bawa Hajia ta lafiya, nasan na tabka babban kuskure da ban sanarwa Junaid kiran da akayi masa akan rashin lafiyar mahaifiyarsa ba, wayyo Allah nah, ban san da mai zai d'aukeni ba, gashi ba wani sha'kuwa mukayi ba"
Zama ya gagareta ta tashi tsaye tana ta zarya a cikin falon,
"Naga ya fita a firgice Allah yasa ba mutuwa tayi ba!"
Hawaye duk ya wanke mata fuska, ga gumin da yake kwararowa daga cikin suman gashinta ko kwali babu a kanta
Gashin nan ya kwanta a kan gadon bayan ta, zirin gashin yana gogan tudun duwaiwayan ta 😁
Tana cikin wannan iftila'in kamar daga sama taji muryar mutum yana fad'in "ki kwantar da hankalinki insha Allahu babu abunda zai sameta, zata samu sau'ki"
Murya na kakkarwa yake maganar..
Saida Ayush ta tsorita ta waiwaiya da sauri ta kalli bakin 'kofa mai gadi ne tsaye jiki na rawar sanyi alamar yana cikin jinya!
'Karasowa yayi gaban ta yana fad'in "Dan Allah ki taimaka mun da abunda Zan ci tin jiya bansa komai a bakina ba"
Ayush cike da tausayi take kallon Dattijon mai gadi tace "toh Bari na duba maka"
Ta kalli wajen da ta ajiye bread ko rabin ci bata yi ba tin lokacin da Junaid ya fita ta tsayar da yin breakfast...
Dauka tayi ta mi'ka masa tare da kakkauran tea!
"Zauna anan kaci" ta fad'i haka a lokacin da itama ta zauna.
Zama yayi shima ya soma tura biredin nan a bakin sa
Ta zuba masa ido har saida ya kammala, yasha ruwa yana fad'in "alhamdulillah"
Gyaran murya tayi sannan tace "Dan Allah Baba kafin ka tafi inaso zanyi magana da Kai"
Shima gyara zamansa yayi yace "inajinki yarinya, fadin duk abunda kike son fad'a insha Allahu Zan sanar miki komai"
Ayush ta d'ago cike da damuwa a fuskarta tace "inason sanin tarihin gidan nan"
Baba ya kalleta yace "ke kuwa meyasa kike son sanin tarihin gidan nan?"
Ajiyar zuciya Ayush tayi sannan tace "jiya da daddare naga abun mamaki akan yaron gidan nan kuma naga idanuwan sa sukan canza kala su koma na irin namun daji shin sun had'a dangantaka da namun daji ne??"
Jinjina Kai Baba yayi yace "tabbas zakiji komai daga bakina, nayi shekara aruruwa ina aiki a tare da mutanen gidan nan tin kafin a haifi Junaid wato yaron gidan nan, Junaid ya samu jinyarsa ne ata sanadiyar wata karuwa wacce Alhajin gidan nan ya taimaka, munafukar mata, arniyar banza arniyar wofi da zan sameta ni da kaina zan fille mata wuya da takobi na 'yar banza ita tayi sanadiyar mutuwar mai gidan nan sannan tayi sanadiyar kamuwar ciwon zuciyar hajia ga Junaid tayi sanadiyar fad'awarsa cikin masifa da bala'i, duk da basu tabbatar da cewa ita bace AMMA ni Malam shehu Aljanuna sun sanar mun cewa itace munafuka,
Wai ita sunanta AGAZA (Aghata) ko wacece oho sunan yaren su ne haka Alhaji ya sauya mata suna da BURA'ATU (Bara'at) taje tayi cikin shege ta kawo mana Algunguma ta ce Alhaji ne yayi mata, wannan mutuwarta bazaiyi kyau ba......."
Ya tsayar da maganar yana huci.
Ita kuwa Ayush fashewa tayi da matsanancin kuka jin tsohon akan mahaifiyarta yake magana....
Tabbas jikin ta ya bata cewa anan gidan Umanta ta zauna!
Sai kuma a yanzu ta 'Kara tabbatarwa,
"Wannan shine Junaid d'in da Uma taketa ambato, kuma shine ya kasheta har lahira, shikenam ya d'auki fansar mahaifinsa, babu abunda zance yanzu,
Amma duk lokacin da suka ganeni cewa ni diyar Bara'atu ce tabbas kashina ya bushe....."
Duk wad'annan maganganun a cikin raanta takeyinsu...
Shi kuwa Baba ganin kukan da takeyi ya'ki tsayawa
Yace "Allah sarki dole kiyi kuka da tausayi mana
Bari na tashi najeni kar masu gidan su dawo...
Yana fita kuwa yaji Ana horn da motor
Da sauri yaje ya bud'e,
Ganin Junaid ya shugo da gudun gaske yace "Allah yasa dai lafiya, oh Allah ya baka lafiya yaron kirki"
Zuciyar Junaid kuwa cike yake da takaici da kuma tsananin tsanar Ayush domin a tunaninsa itace silar rashin lafiyar mahaifiyarsa tinda har ta iya kashe masa waya ta wurga cikin wardrobe
Kuma ta gagara sanar masa, alhalin Doctor ya sanar mata ana nema nah,
"tana son kashe mun Uwa, yau saita bar gidan nan, abunda ya faru a baya bazai 'Kara faruwa ba, mahaifiyata bazata mutu ata sanadiyar wata ba,
Anyi akan mahaifina,,,,
I can't trust anybody again, daman ban yadda da ita ba......"
Haka ya dinga sambatu shi kad'ai, ya sauka daga cikin motar ko rufe murfin motar baiyi ba
Yayi cikin compound da sauri.............
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦350
2GB = ₦600. 2GB = ₦700
3GB = ₦900. 3GB = ₦1000
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍
🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅
(the wife of tiger)
*MALLAKIN*
*ASMEETAH* ✍️✍️
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
https://www.facebook.com/103637491942644/
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
*BOOK* *ONE*
*PAGE*➡️31 & 32
Shigarsa cikin falo ya tarar da Ayush zaune tana ta faman rera kuka!
Da sauri ya 'karasa gurinta ya ri'ko hannunta yayi filli da ita 'kasan carpet, a razane take shirin tashi ya cabko sumar gashinta ya ri'ke sosai ya d'agota 'Kara tasau take fad'in Dan Allah kayi hakuri Yayana bazan 'kara ba, nayi kuskure a gafarce niiii ta fashe da matsanancin kuka tana ri'ke da hannunsa wanda ya ri'ke gashin.
................."Mahaifiyata kike so ki kashe? metayi miki haka har kikeso ki d'au hukunci, matar data taimake ki??" Bud'an baki tayi zatayi magana ya darara mata tsawa "Shut up" har saida dodon kunnenta ya girgiza ta toshe kunnenta da hannayenta biyu tsabar karfin tsawar....
Yayi wulli da ita gefe yana fad'in "kina son cewa wani abune? Daman kinada bakin magana? Shameful girl"
Ja da baya take dasauri tana fad'in "wallahi bani bace, ni ni niiii bansan komai baa, kai kainee......." Bata 'karisa maganar ba ya cabko wuyanta ya d'agata sama da hannu d'aya "ni ne mai??" Har idanunsa sun fara canza colour zuwa tiger eyes, jijiyoyin jikinsa sun fara bayyana...
Ayush ganin haka yasa jikinta ya soma kakkarwa da bakinta hakoranta suka fara dukan juna da 'karfi, ga kuma 'kafar ta dake lilo ga yayi mata kyakykyawar sha'ka ga kuma yana shirin zama tiger tsabar firgici saida ta sau fitsari a jikinta..
Ganin numfashinta ya soma d'agewa ya yi cilli da ita sai yarabb ta fad'i 'kasi, a tsorace tayi wani irin razanannen ihuu ta mi'ke da gudun bala'i tayi waje! Shima bin bayanta yayi yana fad'in "I will kill you, foolish girl you want to kill my mom."