Sashe 23
Matar Damusa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tashi yayi daga zaunen ya nufi toilet ya buɗe ya gama dube-dubensa
Yakai idonsa kan drower yasa hannu zai buɗe da gudu Ayush tayo kansa tana faɗin "na wanke toilet ne kar ka ɓata shi," ta kuma riƙe hannunsa wanda yakai zai buɗe gurin ma'ajiyin ta.
"Mtsw kuma shine ina tambayarki kika yi shuru?.."
Sunkuyar da kanta tayi ƙasa ta kasa ɗagowa,
Jan hannunta yayi suka fita daga cikin toilet,
Kai tsaye haurawa saman bed ɗinsa yayi
Ya kwanta tare da janyo mayafi ya rufe jikinsa
Tsayawa tayi Ayush, yace "ke bazaki kwanta bane?"
Murya ciki-ciki tace "ni bazan iya kwanciya a tareda kai ba"
"For what?"
Ya tambaya a takaice.
"Saboda bazan iya juran yanayin da zan shiga ba!"
"Ban ganeba? What do you means?"
Yayi tambayar yana kallon fuskar ta.
Sunkuyar da kai tayi ta kasa cewa komai...
Tashi yayi daga kan gadon
Yace "toh kwanta na bar miki gadon tinda bakyason kwanciya da ni"
Ɗaukar pillow yayi yaje saman sofar ɗakin ya kwanta...
Itama bin kan gadon tayi ta mimmiƙe tareda rufe kanta da mayafi..
Maganganun mahaifinta ne suka soma dawo mata kwakwalwar ta,
Tayi matuƙar yin farin cikin jin abu biyu daga gare shi
Mahaifiyarta tana raye, da kuma ita ba ta hanyar fasiƙanci aka sameta ba,
Wannan abun yayi mata daɗi a ranta
Bugu da ƙari kuma taga mahaifinta face to face tinda aka haifeta bata taɓa ganinsa ba.....
A ranar da farin ciki ta kwana.......!
*MASHA* *ALLAH*
yaaa Allah kamar yanda ka bani damar rubuta littafi na Allah ka bani ikon kammalawa 🙏🙏
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦350
2GB = ₦600. 2GB = ₦700
3GB = ₦900. 3GB = ₦1000
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*ASMEETAH* *CE* ✍
️✍️✍️
*FREE* *BOOK*
🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅
(the wife of tiger)
*MALLAKIN*
*ASMEETAH* ✍️✍️
wannan page ɗin naki ne Aunty Fateemah shugabar ƙungiya 🥰😘..
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
https://www.facebook.com/103637491942644/
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
*BOOK* *ONE*
*PAGE* ➡️53 & 54⬅️
______________ washe gari Mommy tana zaune akan kujerar ɗakin da aka kwantar da Dr. Hasheem,
sai gani tayi ya miƙe zaune yana faɗin "Allah ku ceceni daga hannun wannan mungun mutumin, wayyo zai kashe ni". yana ta waige-² idonsa ne suka sauƙa akan mommy wacce ta riƙe shi tana cewa "Dr ka kwantar da hankalin ka babu abunda zai sameka, insha Allahu zaka samu sauƙi."
Sama-² yake jan numfashin sa gaba ɗaya ya rasa sukuninsa, duk jikinsa sai ciwo yake!
Kansa ya sha bandeji ga hannayensa waɗanda suma suka sha ƙarfuna, ya samu karaya sosai.
A yanzu ba mutumin daya tsana a rayuwarsa inba Junaid ba
Yana maganar zuci "wai ni Junaid zai rufe ido yamun wannan aika-²? insha Allahu zan ɗau fansa bazai ci bulus ba, nima zan nuna masa nii ba kawwan lasa bane, nima inada gata..."
Yayi tagumi sai hawayen dake tsiyaya daga idanuwansa,
Mom ce ta dafa kafaɗarsa tace "Dr Hasheem kayi hakuri dan Allah, nasan Junaid ya aikata babban kuskure, amma inaso ka sani cewa yayi maka hakane ba tareda saninsa ba, baya cikin hayyacinsa kaima kasan da hakan, ka kuma san halin abokin nakan, nima a hankali nake binsa saboda abu kaɗan ne yake ɓata masa rai...."
Hmmm! Jan zuciya tayi sai hawayen daya zubo saman fuskar ta, zuciyar ta ne yake mata raɗaɗi ta rasa yanda zatayi ta magance matsalar Junaid...
Shuru Dr yayi baice komai ba, shi kaɗai yasan kalar raɗaɗin da yake ji shima..
*****
Asuban farko Ayush ta farka daga bacci tana miƙa tashi tayi tanason shiga toilet domin ɗaurowa alwala sai da ta kunna light ɗin ɗakin before ta shige cikin toilet tama manta da Junaid acikin ɗakin,
Har saida ta tsuguna kafin ta tuno ashe dai tana period, turɓune fuska tayi tana faɗin "kashh! na manta" ta nufi hanyar fita kenam ta tuno da ajiyar datayi cikin drower, da sauri ta nufi gurin ta buɗe ciki, ajiyar zuciya tayi ta dafe saman ƙirjinta,
Ɗaukar su tayi ta fice daga toilet
Tana fita kuwa idonta suka sauƙa akan Junaid gaban ta ne yayi wani irin bugawa sauran kaɗan tasau littafin a ƙasi, hannunta ne yahau ɓari!
Shi kuwa yana kwance sai shan baccinsa yake cikin nutsuwa.
Da sauri ta tusa littafin da takobin ƙarƙashin gado.
Ta taso tana tafowa gurin da Junaid yake a kwance saman sofa, durƙusawa tayi tana fuskantarsa idonta akan sa tana ji yanda yake jan numfashi a hankali idonsa a rufe ba ƙaramin kyau yayi mata ba,
Ta kai idonta kan maroon lips ɗinsa gashi ɗan ƙarami
tana matuƙar jin sha'awarsa amma shi ko kaɗan baya wannan tunanin a ransa
Ji take kamar ta rungumeshi tsabar tsananin so da ƙauna,
Red lips ɗinta take matso dashi saitin nasa tana ƙoƙarin manna masa kiss
Jin yanda numfashin su yake gaurayuwa yasa Junaid buɗe eyes ɗinsa daiden lokacin ta ɗan zura tongue ɗinta cikin bakinsa,
Ita kuwa kasa control kanta tayi yasa har ta aikata hakan ba tare da saninta ba,
Cikin sa'a kuwa ta kamo harshensa ta fara masa tsotsar lollipop tana lumshe ido.
(To fah Ayush ta tafi sararin samaniya 🫢,
Yooo lips ɗin Junaid ne jan hankali gareshi 🙈🙈🙈 )..
Shi kuwa kamar wanda aka ɗauke masa wuta, ido ya lumshe yana jin duk tsotsar da take masa amma ya kasa dakatar da ita,
Shi ko kaɗan baya wani jin feeling sai zaƙin harshenta da yake ji, harshenta kamar zuma.
A hankali yake motsa tongue ɗinsa yana juya shi a cikin nata
Wani irin salo yake bada wa hakan ya ƙara jefa ta cikin duniyar taurari,
Bata san lokacin data haura saman sa ba ta rungume shi sosai,
Hot kiss suka shiga aikawa juna, a cikin tana nishi ciki-² har ya fito fili, duk abunda take kuwa yana jinta!
Amma duk da hakan bai sa yaji sha'awa ba sai dai nutsuwar da yake samu a tattare da ita,
Ganin bata da niyar barinsa yasa ya tallafo kanta ya raba bakin ta da nasa,
Yana faɗin "it's okay, kin samu nutsuwa koh?.."
Wani irin kallo take binsa da shi,
Idonta kamar wacce tayi shaye-shaye, a hankali take lumshe su tana maida numfashi sama-²
Kallon ta yake sosai ya fahimci halin da take ciki hakan yasa ya ƙwantar da kanta saman ƙirjinsa yana shafa sumar kanta,
Abu ne yake yawo masa a rai
"Meyasa bana shiga yanayin da kowa yake shiga ne! bansan ya ake ji a sex ba, ban san sha'awa ba, ban san ya ake ji a romance ba, ban taɓa mafarkin sex ba, ban taɓa fitar da spam a jikina ba,
Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un Allah ka magance mun matsala ta...."
Haka yaketa maganar zuci,
Shi kaɗai yasan takaicin da yake ji a ransa,
Yana cikin wannan zancen zucin yaji har an shiga sallah a masallatu,
Ita kuwa Ayush bacci ne ya ɗauketa mai nauyi, a hankali ya tashi ya ɗagota a hankali
Ɗaukar ta yayi ya kwantar da ita akan gado,
Kafin shima ya shiga toilet ya ɗauro alwala
ya gabatar da sallar sa yayi addu'o'insa yana zaune akan sallaya da carbi a hannunsa yana lazumi.....
*MASHA* *ALLAH*
Love much my fans😘
Ina matuƙar ƙaunar ku, kuna ƙarfafa mun gwiwa akan littafina mai suna
*MATAR* *DAMUSA*
(the wife of tiger)
Ku sani yawan comments ɗinku shine yawan typing ɗinku,
Kuma comments ɗinku shine yake ƙarfafa mun gwiwa,
A taimaka ayi mun *SHARING* 🙏🙏🙏
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦350
2GB = ₦600. 2GB = ₦700
3GB = ₦900. 3GB = ₦1000
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*SAFNA* *GRAPHICS* *DESIGNER*
Kina kasuwanci bakida logo?kina kasuwanci da wani abu wanda idan aka kallah xa'ace eh lallai wannan yar kasuwa ce,tom indai wannan ne matsalan ki maganin ta yaxo,domin SAFNA GRAPHICS DESIGNER tashirya tsaf domin shirya maku xafafan kuma qayatattun GRAPHICS kala kala kuma a parashi dai dai da aljihun ku,kedai kaidai kada kataba bari wannan daman yawuceku,ina maraba da kowa da kowa domin parincikin ku shine nawa,call, texts or WhatsApp 08148318396
*ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️
*FREE* *BOOK*
🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅
(the wife of tiger)
*MALLAKIN*
*ASMEETAH* ✍️✍️
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
https://www.facebook.com/103637491942644/
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
*BOOK* *ONE*
*PAGE* ➡️55 & 56.
around 10:00 Junaid ya yi wanka ya shirya cikin 'kananun kaya black jeans da black t-shirt long sleeve mai dogon hannu, ya gyara suman kansa ya kwanta luf-luf ya feshe jikinsa da turaruka masu kamshin bala'i, bayan ya kammala ya d'auki key d'in motarsa,
Yazo gaban Ayush wacce take ta shan baccin ta, tin lokacin da tasha lollipop take bacci bata farka ba,
'Kura mata ido yayi yana ta nazarin abubuwa!
Ya zauna a bakin gado yakai hannunsa kan suman kan Ayush yana shafawa a hankali "duk abubuwan da suka faru a baya ina mai baki hakuri Yushert, sai yanzu na gane kuskure na! na yadda da ke Gimbiyata, zaki zauna damu Kuma zan cigaba da baki kulawa,
duk abunda kike so zanyi kokarin naga nayi miki shi...."
Kallonta yake cikin nutsuwa yasau 'kayataccen murmushi har sai da dimple dinsa ya bayyanau, ya kuma cewa "Tabbas kece! Kece wacce kike zuwa mun cikin mafarki, ban fahimci hakan ba sai yanzu, ke hasken rayuwa ta ce, bana son abunda zai 6ata miki rai a yanzu my Yushert..."
Yakai idonsa kan drower yasa hannu zai buɗe da gudu Ayush tayo kansa tana faɗin "na wanke toilet ne kar ka ɓata shi," ta kuma riƙe hannunsa wanda yakai zai buɗe gurin ma'ajiyin ta.
"Mtsw kuma shine ina tambayarki kika yi shuru?.."
Sunkuyar da kanta tayi ƙasa ta kasa ɗagowa,
Jan hannunta yayi suka fita daga cikin toilet,
Kai tsaye haurawa saman bed ɗinsa yayi
Ya kwanta tare da janyo mayafi ya rufe jikinsa
Tsayawa tayi Ayush, yace "ke bazaki kwanta bane?"
Murya ciki-ciki tace "ni bazan iya kwanciya a tareda kai ba"
"For what?"
Ya tambaya a takaice.
"Saboda bazan iya juran yanayin da zan shiga ba!"
"Ban ganeba? What do you means?"
Yayi tambayar yana kallon fuskar ta.
Sunkuyar da kai tayi ta kasa cewa komai...
Tashi yayi daga kan gadon
Yace "toh kwanta na bar miki gadon tinda bakyason kwanciya da ni"
Ɗaukar pillow yayi yaje saman sofar ɗakin ya kwanta...
Itama bin kan gadon tayi ta mimmiƙe tareda rufe kanta da mayafi..
Maganganun mahaifinta ne suka soma dawo mata kwakwalwar ta,
Tayi matuƙar yin farin cikin jin abu biyu daga gare shi
Mahaifiyarta tana raye, da kuma ita ba ta hanyar fasiƙanci aka sameta ba,
Wannan abun yayi mata daɗi a ranta
Bugu da ƙari kuma taga mahaifinta face to face tinda aka haifeta bata taɓa ganinsa ba.....
A ranar da farin ciki ta kwana.......!
*MASHA* *ALLAH*
yaaa Allah kamar yanda ka bani damar rubuta littafi na Allah ka bani ikon kammalawa 🙏🙏
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦350
2GB = ₦600. 2GB = ₦700
3GB = ₦900. 3GB = ₦1000
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*ASMEETAH* *CE* ✍
️✍️✍️
*FREE* *BOOK*
🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅
(the wife of tiger)
*MALLAKIN*
*ASMEETAH* ✍️✍️
wannan page ɗin naki ne Aunty Fateemah shugabar ƙungiya 🥰😘..
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
https://www.facebook.com/103637491942644/
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
*BOOK* *ONE*
*PAGE* ➡️53 & 54⬅️
______________ washe gari Mommy tana zaune akan kujerar ɗakin da aka kwantar da Dr. Hasheem,
sai gani tayi ya miƙe zaune yana faɗin "Allah ku ceceni daga hannun wannan mungun mutumin, wayyo zai kashe ni". yana ta waige-² idonsa ne suka sauƙa akan mommy wacce ta riƙe shi tana cewa "Dr ka kwantar da hankalin ka babu abunda zai sameka, insha Allahu zaka samu sauƙi."
Sama-² yake jan numfashin sa gaba ɗaya ya rasa sukuninsa, duk jikinsa sai ciwo yake!
Kansa ya sha bandeji ga hannayensa waɗanda suma suka sha ƙarfuna, ya samu karaya sosai.
A yanzu ba mutumin daya tsana a rayuwarsa inba Junaid ba
Yana maganar zuci "wai ni Junaid zai rufe ido yamun wannan aika-²? insha Allahu zan ɗau fansa bazai ci bulus ba, nima zan nuna masa nii ba kawwan lasa bane, nima inada gata..."
Yayi tagumi sai hawayen dake tsiyaya daga idanuwansa,
Mom ce ta dafa kafaɗarsa tace "Dr Hasheem kayi hakuri dan Allah, nasan Junaid ya aikata babban kuskure, amma inaso ka sani cewa yayi maka hakane ba tareda saninsa ba, baya cikin hayyacinsa kaima kasan da hakan, ka kuma san halin abokin nakan, nima a hankali nake binsa saboda abu kaɗan ne yake ɓata masa rai...."
Hmmm! Jan zuciya tayi sai hawayen daya zubo saman fuskar ta, zuciyar ta ne yake mata raɗaɗi ta rasa yanda zatayi ta magance matsalar Junaid...
Shuru Dr yayi baice komai ba, shi kaɗai yasan kalar raɗaɗin da yake ji shima..
*****
Asuban farko Ayush ta farka daga bacci tana miƙa tashi tayi tanason shiga toilet domin ɗaurowa alwala sai da ta kunna light ɗin ɗakin before ta shige cikin toilet tama manta da Junaid acikin ɗakin,
Har saida ta tsuguna kafin ta tuno ashe dai tana period, turɓune fuska tayi tana faɗin "kashh! na manta" ta nufi hanyar fita kenam ta tuno da ajiyar datayi cikin drower, da sauri ta nufi gurin ta buɗe ciki, ajiyar zuciya tayi ta dafe saman ƙirjinta,
Ɗaukar su tayi ta fice daga toilet
Tana fita kuwa idonta suka sauƙa akan Junaid gaban ta ne yayi wani irin bugawa sauran kaɗan tasau littafin a ƙasi, hannunta ne yahau ɓari!
Shi kuwa yana kwance sai shan baccinsa yake cikin nutsuwa.
Da sauri ta tusa littafin da takobin ƙarƙashin gado.
Ta taso tana tafowa gurin da Junaid yake a kwance saman sofa, durƙusawa tayi tana fuskantarsa idonta akan sa tana ji yanda yake jan numfashi a hankali idonsa a rufe ba ƙaramin kyau yayi mata ba,
Ta kai idonta kan maroon lips ɗinsa gashi ɗan ƙarami
tana matuƙar jin sha'awarsa amma shi ko kaɗan baya wannan tunanin a ransa
Ji take kamar ta rungumeshi tsabar tsananin so da ƙauna,
Red lips ɗinta take matso dashi saitin nasa tana ƙoƙarin manna masa kiss
Jin yanda numfashin su yake gaurayuwa yasa Junaid buɗe eyes ɗinsa daiden lokacin ta ɗan zura tongue ɗinta cikin bakinsa,
Ita kuwa kasa control kanta tayi yasa har ta aikata hakan ba tare da saninta ba,
Cikin sa'a kuwa ta kamo harshensa ta fara masa tsotsar lollipop tana lumshe ido.
(To fah Ayush ta tafi sararin samaniya 🫢,
Yooo lips ɗin Junaid ne jan hankali gareshi 🙈🙈🙈 )..
Shi kuwa kamar wanda aka ɗauke masa wuta, ido ya lumshe yana jin duk tsotsar da take masa amma ya kasa dakatar da ita,
Shi ko kaɗan baya wani jin feeling sai zaƙin harshenta da yake ji, harshenta kamar zuma.
A hankali yake motsa tongue ɗinsa yana juya shi a cikin nata
Wani irin salo yake bada wa hakan ya ƙara jefa ta cikin duniyar taurari,
Bata san lokacin data haura saman sa ba ta rungume shi sosai,
Hot kiss suka shiga aikawa juna, a cikin tana nishi ciki-² har ya fito fili, duk abunda take kuwa yana jinta!
Amma duk da hakan bai sa yaji sha'awa ba sai dai nutsuwar da yake samu a tattare da ita,
Ganin bata da niyar barinsa yasa ya tallafo kanta ya raba bakin ta da nasa,
Yana faɗin "it's okay, kin samu nutsuwa koh?.."
Wani irin kallo take binsa da shi,
Idonta kamar wacce tayi shaye-shaye, a hankali take lumshe su tana maida numfashi sama-²
Kallon ta yake sosai ya fahimci halin da take ciki hakan yasa ya ƙwantar da kanta saman ƙirjinsa yana shafa sumar kanta,
Abu ne yake yawo masa a rai
"Meyasa bana shiga yanayin da kowa yake shiga ne! bansan ya ake ji a sex ba, ban san sha'awa ba, ban san ya ake ji a romance ba, ban taɓa mafarkin sex ba, ban taɓa fitar da spam a jikina ba,
Innalillahi wa inna'ilaihi raju'un Allah ka magance mun matsala ta...."
Haka yaketa maganar zuci,
Shi kaɗai yasan takaicin da yake ji a ransa,
Yana cikin wannan zancen zucin yaji har an shiga sallah a masallatu,
Ita kuwa Ayush bacci ne ya ɗauketa mai nauyi, a hankali ya tashi ya ɗagota a hankali
Ɗaukar ta yayi ya kwantar da ita akan gado,
Kafin shima ya shiga toilet ya ɗauro alwala
ya gabatar da sallar sa yayi addu'o'insa yana zaune akan sallaya da carbi a hannunsa yana lazumi.....
*MASHA* *ALLAH*
Love much my fans😘
Ina matuƙar ƙaunar ku, kuna ƙarfafa mun gwiwa akan littafina mai suna
*MATAR* *DAMUSA*
(the wife of tiger)
Ku sani yawan comments ɗinku shine yawan typing ɗinku,
Kuma comments ɗinku shine yake ƙarfafa mun gwiwa,
A taimaka ayi mun *SHARING* 🙏🙏🙏
*🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝*
*MTN* . *Airtel*
1GB = ₦300. 1GB = ₦350
2GB = ₦600. 2GB = ₦700
3GB = ₦900. 3GB = ₦1000
4GB = ₦1200. 4GB = ₦1300
5GB = ₦1500. 5GB = ₦1600
*GLO* . *9MOBILE*
1GB = ₦350. 500Mb ₦250
2GB = ₦700. 1GB ₦500
3GB = ₦1050. 2GB ₦1000
4GB = ₦1400. 3GB ₦1500
5GB = ₦1750. 4GB ₦2000
*VALIDITY: 30DAYS/1MONTH*
For cable subscription or sell recharge card
Call this number or whatsapp
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
*🪀08066268951*
*SAFNA* *GRAPHICS* *DESIGNER*
Kina kasuwanci bakida logo?kina kasuwanci da wani abu wanda idan aka kallah xa'ace eh lallai wannan yar kasuwa ce,tom indai wannan ne matsalan ki maganin ta yaxo,domin SAFNA GRAPHICS DESIGNER tashirya tsaf domin shirya maku xafafan kuma qayatattun GRAPHICS kala kala kuma a parashi dai dai da aljihun ku,kedai kaidai kada kataba bari wannan daman yawuceku,ina maraba da kowa da kowa domin parincikin ku shine nawa,call, texts or WhatsApp 08148318396
*ASMEETAH* *CE* ✍️✍️✍️
*FREE* *BOOK*
🐅 *MATAR* *DAMUSA* 🐅
(the wife of tiger)
*MALLAKIN*
*ASMEETAH* ✍️✍️
*NASARA WRITERS ASSOCIATION*
___________________________________
{{ *_Nasara abin so ga kowa, domin marubuta da cigaban rubutu, alƙalaminmu ƴancinmu._* }}
___________________________________
https://www.facebook.com/103637491942644/
💫💫 *{{N W A}}* 💫💫
بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم
*BOOK* *ONE*
*PAGE* ➡️55 & 56.
around 10:00 Junaid ya yi wanka ya shirya cikin 'kananun kaya black jeans da black t-shirt long sleeve mai dogon hannu, ya gyara suman kansa ya kwanta luf-luf ya feshe jikinsa da turaruka masu kamshin bala'i, bayan ya kammala ya d'auki key d'in motarsa,
Yazo gaban Ayush wacce take ta shan baccin ta, tin lokacin da tasha lollipop take bacci bata farka ba,
'Kura mata ido yayi yana ta nazarin abubuwa!
Ya zauna a bakin gado yakai hannunsa kan suman kan Ayush yana shafawa a hankali "duk abubuwan da suka faru a baya ina mai baki hakuri Yushert, sai yanzu na gane kuskure na! na yadda da ke Gimbiyata, zaki zauna damu Kuma zan cigaba da baki kulawa,
duk abunda kike so zanyi kokarin naga nayi miki shi...."
Kallonta yake cikin nutsuwa yasau 'kayataccen murmushi har sai da dimple dinsa ya bayyanau, ya kuma cewa "Tabbas kece! Kece wacce kike zuwa mun cikin mafarki, ban fahimci hakan ba sai yanzu, ke hasken rayuwa ta ce, bana son abunda zai 6ata miki rai a yanzu my Yushert..."