Sashe 3
Mahreen Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Da kyar aunty ummi ta rinjayi mahreen ta amince Kam cewa zataje visiting masaurauta tare suka shirya ita da nawal da aunty ummi Imran ya kaisu cikin shigarta ta kullum kamar yadda ta saba wando da riga sai after dress data daura akai wanda aunty ummi ce ta matsa Mata Kan sai ta sa ganin bai kamata ta shiga masarauta da wannan shigar ba, wani dark shade ta maqala wanda ya kusa mamaye rabin fuskarta fada suka fara shiga Inda suka tarar da Abdul hameed tare da waziri agaban mai Martaba sai fadawa, saida suka miqa gaisuwa wajen mai martaba sannan suka gaisa dasu waziri da Abdul hameed, mai Martaba ne ya buqaci mahreen tazo kusa dashi kamar zaiyi kuka saboda tunawa da dansa da yayi dafa kanta yayi tare da samata albarka dagowar da zatayi idonta ya sauka Kan wani abun daya sa zuciyar ta daina bugawa na wucen gadi , ba komai bane face tabon hannun Abdul Hamid dagowa tayi da sauri suka hada Ido tabbas shine wanda ya kashe mata familynta baza ta taba manta wanna hannun da kwayar idanun da sukayi sanadiyyar rasa duk wani gata nata ba sosai zuciyarta ta tafaso har idonta na kankancewa saboda masifa saurin maida kanta kasa tayi dan Kar su fahimci halin data shiga Abdul hameed ne yafara magana cikin karfin hali da kuma faduwar gabar data dirar masa lokacin da suka hada ido da mahreen Allah sarki ishaq yaro mai ladafi da biyayya Kai duk wanda suka masa haka baza suga da kyau ba sannu kinji yarinya Allah yakara maki hakurin rashin su hakika anyi rashi babba su aunty ummi ne suka amsa da ameen ita kuwa wani murmushi tayi kawai taji duk abinda yace saboda tanajin Hausa sosai awajen mahaifiyarta dan tun tana karama tane mi ta iya saboda idan sun dawo Nigeria ta dinga magana da family itama ace ta iya Hausa, har suka fita ranta abace yake amma tayi kokarin boyewa ta hanyar maida dark shade dinta fuskarta bayan sun fito daga fadar part din grandmothern ta sukayi .
Tazo shiga shi kuma yazo fita yana waya har suka mangaji juna juyowa tayi da masifa hey don't you have eyes....juyowa yayi ya zuba mata sexy eyes dinsa masu matukar haske da sheki take taji duk kwarjinin sa ya cika mata Ido har takasa sauke masifar datayi niyyar yi I have got perfect vision so no specs needed for me yana Kai karshe ya giftasu ya wuce , aunty ummi da nawal ma ciki suka shige kawai suka barta anan Imran ne yace haba Lilly easy mana who's he ta tambaya a fusace Imran ne ya gyara tsayuwarsa sannan yace your cousin my cousin! ta sake maimaitawa from where ta fada a yatsine from your uncle Khaled's family, he is his first son Maher and there's his brother Ayman and their sister manira I thought you met her when you visited him in Egypt right dan yatsanta tasa abaki ta ciza batare da tayi magana ba sai kuma tayi gaba binta yayi a babban parlour suka samesu , Fulani ko kuma nace grandmother dinsu tana hakimce a wata kasaitacciyar kujera kuyanginta suna Matsa Mata kafa su aunty ummi suna zaune akasa sai wani saurayi data hango shima kusa da kafar tsohuwar yana zaune , kamar da taga sunayi da wanda ya fita yasa ta gane shine kaninsa ayman dinda Imran yace mata karasawa tayi ta nemi guri ta zauna saman kujera , Fulani ce ta bukaci kuyangin su basu wuri sannan ta kalli mahreen aunty ummi ce tace mahreen get down can't you see where everyone is sitting Fulani ce ta daga Mata hannu tana cewa karaso nan kusa dani jikata zo nan naji duminki ahankali ta tashi ta karasa kujerar grandma dinta ta zauna kusa da ita cikin so da kauna da kuma tuno danta ta share kwallar data cika Mata Ido meysa bakyason zama cikinmu marin mai sa baza ki dawo kusa dani ba in diga ganinki ina jin dadi b..... tana kaiwa nan tafashe da kuka ahankali mahreen ta dafata don't worry granny I will think about it stop crying tafada tana dan bubbuga bayanta saida tayi shuru sannan ta kalli Ayman daya zuba masu Ido Ayman wanna itace kanwar ku wadda aka kashe iyayenta da yayanta shekaru kusan uku kenan nasan ba lalle kunsan juna ba itace yar ishaq wan mahaifinka sunanta marin , mahreen ne ba marin ba, ke ni rabani wannan sunan bansan Inda iyayen ki suka samo suka makala maki ba suna sai kace daga duniyar aljanu duk dariya sukayi banda mahreen data murmusa kawai sun dade kafin tace su shiga su gaisa da iyalan abdul hameed kafin su wuce, tare da Ayman suka fita shi zai rakasu parts din iyalan abdul hameed part din uwargidan suka fara shiga ta karbesu hannu bibbiyu tana Kara yiwa mahreen gaisuwa har yayanta biyu wanda suka rage basuyi aure ba suka shigo suka gaggaisa tukun suka tashi zasu shiga part din aunty amarya da yake ba tazara sosai yasa a kafa suke tafiya kallo Imran tayi what's Abdul hameed's status in this house and who's he exactly ? he is your grandfather's brother he is the one praising your father's good characters when we were in the palace da sauri ta dago whatt you mean that man he is the brother of my grandfather are you okay Imran ? da mamaki yake kallon ta kafin yace yes he is what wrong with that girgiza Kai tayi cikin rudani tabbas dole ma ta dawo masarautar nan sake juyowa tayi both the part we came from and the one we are heading to are parts of his family's domain ? yeah yace daidai nan suka shiga part din aunty amarya a hakimce suka sameta bayi suna ta mata hidima wasu na yanka mata fruits wasu na Mata tausa karasawa sukayi suka zauna akasa suna gaisheta mahreen kuwa kujera ta haye ta fito da wayarta ta fara latse latse aunty amarya ce ta dago ta kalleta bayin ta sallama sannan tace ke agidanku baa koya maki gaisuwa bane ko kallonta batayi ba balle tasan tana magana keeeee ba magana nake maki ba aunty ummi ce tace mahreen dagowa tayi can't you hear her talking to you, who tace in I don't care tone aunty amarya mana where's she tafada kamar bata gantaba domin tun shigowar ta kallo daya tayiwa matar taji ta tsaneta kamar yadda ta tsani mijinta sabanin mamar su maijidda wato uwar gidan wadda itama a yanzu takejin tsanarta Jin cewa itama matar azzalimin nan ne wanda ya tarwatsa farin cikin ta.
Tazo shiga shi kuma yazo fita yana waya har suka mangaji juna juyowa tayi da masifa hey don't you have eyes....juyowa yayi ya zuba mata sexy eyes dinsa masu matukar haske da sheki take taji duk kwarjinin sa ya cika mata Ido har takasa sauke masifar datayi niyyar yi I have got perfect vision so no specs needed for me yana Kai karshe ya giftasu ya wuce , aunty ummi da nawal ma ciki suka shige kawai suka barta anan Imran ne yace haba Lilly easy mana who's he ta tambaya a fusace Imran ne ya gyara tsayuwarsa sannan yace your cousin my cousin! ta sake maimaitawa from where ta fada a yatsine from your uncle Khaled's family, he is his first son Maher and there's his brother Ayman and their sister manira I thought you met her when you visited him in Egypt right dan yatsanta tasa abaki ta ciza batare da tayi magana ba sai kuma tayi gaba binta yayi a babban parlour suka samesu , Fulani ko kuma nace grandmother dinsu tana hakimce a wata kasaitacciyar kujera kuyanginta suna Matsa Mata kafa su aunty ummi suna zaune akasa sai wani saurayi data hango shima kusa da kafar tsohuwar yana zaune , kamar da taga sunayi da wanda ya fita yasa ta gane shine kaninsa ayman dinda Imran yace mata karasawa tayi ta nemi guri ta zauna saman kujera , Fulani ce ta bukaci kuyangin su basu wuri sannan ta kalli mahreen aunty ummi ce tace mahreen get down can't you see where everyone is sitting Fulani ce ta daga Mata hannu tana cewa karaso nan kusa dani jikata zo nan naji duminki ahankali ta tashi ta karasa kujerar grandma dinta ta zauna kusa da ita cikin so da kauna da kuma tuno danta ta share kwallar data cika Mata Ido meysa bakyason zama cikinmu marin mai sa baza ki dawo kusa dani ba in diga ganinki ina jin dadi b..... tana kaiwa nan tafashe da kuka ahankali mahreen ta dafata don't worry granny I will think about it stop crying tafada tana dan bubbuga bayanta saida tayi shuru sannan ta kalli Ayman daya zuba masu Ido Ayman wanna itace kanwar ku wadda aka kashe iyayenta da yayanta shekaru kusan uku kenan nasan ba lalle kunsan juna ba itace yar ishaq wan mahaifinka sunanta marin , mahreen ne ba marin ba, ke ni rabani wannan sunan bansan Inda iyayen ki suka samo suka makala maki ba suna sai kace daga duniyar aljanu duk dariya sukayi banda mahreen data murmusa kawai sun dade kafin tace su shiga su gaisa da iyalan abdul hameed kafin su wuce, tare da Ayman suka fita shi zai rakasu parts din iyalan abdul hameed part din uwargidan suka fara shiga ta karbesu hannu bibbiyu tana Kara yiwa mahreen gaisuwa har yayanta biyu wanda suka rage basuyi aure ba suka shigo suka gaggaisa tukun suka tashi zasu shiga part din aunty amarya da yake ba tazara sosai yasa a kafa suke tafiya kallo Imran tayi what's Abdul hameed's status in this house and who's he exactly ? he is your grandfather's brother he is the one praising your father's good characters when we were in the palace da sauri ta dago whatt you mean that man he is the brother of my grandfather are you okay Imran ? da mamaki yake kallon ta kafin yace yes he is what wrong with that girgiza Kai tayi cikin rudani tabbas dole ma ta dawo masarautar nan sake juyowa tayi both the part we came from and the one we are heading to are parts of his family's domain ? yeah yace daidai nan suka shiga part din aunty amarya a hakimce suka sameta bayi suna ta mata hidima wasu na yanka mata fruits wasu na Mata tausa karasawa sukayi suka zauna akasa suna gaisheta mahreen kuwa kujera ta haye ta fito da wayarta ta fara latse latse aunty amarya ce ta dago ta kalleta bayin ta sallama sannan tace ke agidanku baa koya maki gaisuwa bane ko kallonta batayi ba balle tasan tana magana keeeee ba magana nake maki ba aunty ummi ce tace mahreen dagowa tayi can't you hear her talking to you, who tace in I don't care tone aunty amarya mana where's she tafada kamar bata gantaba domin tun shigowar ta kallo daya tayiwa matar taji ta tsaneta kamar yadda ta tsani mijinta sabanin mamar su maijidda wato uwar gidan wadda itama a yanzu takejin tsanarta Jin cewa itama matar azzalimin nan ne wanda ya tarwatsa farin cikin ta.