Sashe 11
Kaifi Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jugum anty Mimi tayi bayan ta danna number yaya Aliyu tana jiran taji ya ɗauka, yana ɗauka taji yace,
"my love akwai wani labari ne?"
"gaskiya yanzu na fara zargin yaron nan da sanin sa yake kin daukar call dinka..... Kullum fa yana yin waya da Irfan, yanzun nan Irfan ya fita daga cikin bedroom dina kuma ya tabbatar min da ko a daren jiya sun yi waya, anya kuwa babu wani abu da yake shiryawa, ta yaya za ace baya ganin miss calls dinka and bai taba calling dinka back ba.... "
" calm down my love, bari zan sake kiran sa, mu bashi benefit of doubt.... Zan kirashi zuwa anjima sai naji me zai ce kuma wanne uzuri zai bamu.... "
" ka san me? Kawai idan ka same shi kasa shi ya sake ni a lokacin tunda already time din yayi har yana neman ya wuce.... Ni na gaji da wannan maganar guda daya, na kasa gane me yake nufi dani am tired.... "
Shi kansa yaya Aliyu jikinsa yayi sanyi da wadannan maganganun da yaji daga gareta amma sai ya dake yayi ta maza wurin kwantar mata da hankali, abun yana daure masa kai to me yasa Afeef zai yi masa wasa da hankali har haka? Rasa amsar da za ta dace da wannan tambayar tasa yayi dan haka ya tashi ya hau zagaya cikin dakin sa yana tunani,
"me Afeef yake nufi? Anya yaron nan yana da gaskiya kuwa?"
Kiran Afeef din ya fara yi a waya sai dai har tayi ta tsinke bai dauka ba, sake kira yayi nanma shuru ahaka har sai da yayi masa miss calls guda biyar a na shidan kuma yaji ya kashe wayar hakanne ya harzuka yaya Aliyu cikin takaici da damuwa yace,
" Afeef ni zaka kashewa waya? Okay yayi maka kyau...."
Wuni yayi cikin bakin ciki da takaici da ɓacin rai kuma har lokacin wayar Afeef a kashe dama yawanci sai dare aka fi samun sa, bai faɗawa Anty Mimi yanda suka yi da Afeef dinba kawai ya bar abin cikin ransa yana ta kokarin samun hanyar da zai shawo matsalar ko kuma ma ya magance ta gaba ɗaya.
Afeef yana ganin kiran yaya Aliyun yaƙi dauka saboda ko ya dauka bai san me zai ce masa ba shiyasa kawai ya zabi ya ki dauka din daga karshe da yaga baida niyyar daina kiran sai kawai ya kashe wayar wanda bai sake kunnawa ba sai da ya zo kwanciya da daddare, yana kunnawa kiran yaya Aliyu na shigowa, dauka yayi,
"Afeef menene haka? Haka muka yi da kai?" shuru Afeef yayi bai ce komai ba har sai bayan da yaji yaya Aliyun yayi shuru sannan a hankali yace,
"yaya haidar you are angry why? Kayi hakuri ni na manta ne ma gaba daya da wannan maganar fa, sannan 2 days banida lafiya kuma aiki yayi min yawa ka san yanayin aikinmu am soo sorry please" ajiyar zuciya yaya Aliyu ya sauke wanda yanzu yaji ya dan samu nutsuwa sannan kuma damuwarshi ta ragu,
"to ai Afeef duk kamata yayi kayi min bayani ba wai kayi shuru ba, baka picking calls dina baka kirana back..."
"am sorry yaya...."
"yanzu ya jikin naka? Dama akan maganarku ne da Mimi, time yayi da zaka sake ta..."
"alhamdulillah jiki da sauki,ok to shikenan yaya babu matsala zan sake ta..."
"yawwa Afeef nagode sosai, Allah ya bar zumunci, mun gode, tnx alot.... This means alot to us..."
"you are welcome yaya"
Sallama suka yi Afeef ya dora wayar akan kirjinsa ya lumshe idanuwansa sannan a hankali yace "am sorry yaya... I can't..... Dan Allah ka yafe min"
Da murna Aliyu ya kira anty Mimi bayan sun gama waya da Afeef tana dauka yace,
"my love ki fara shirin dawowa gareni dan yanzun nan muka gama waya da Afeef..."
"ya sake ni dinne?"
"no, ai saki ke zai kira ya fada miki my love, munyi magana"
Dan gajeren tsaki ta ja kafin tace "kai ma kana da abun haushi haidar, tunda ka same shi meya hanaka kasa ya sake ni?"
"zai sake ki baby.... Na fada miki munyi magana dashi"
Bata sake ce masa komai ba ta katse wayar dan haushi tana faman kunkuni, "wannan wanne irin rainin hankali ne kuke yimin daga shi har kai din, tunda ka same shi menene amfanin kirana da zai yi" shi dai yaya Aliyu duk tunaninshi zuwa washe gari Afeef zai sakar masa matarsa amma sai yaji shuru sannan koda ya kira wayar Afeef din rai da rai tana kashe, abin da ya sake ƙonawa anty Mimi rai kenan ganin har an sake share sati ɗaya babu wata sabuwar magana, bata son kiran Afeef din a waya amma gani take yanzu ya zamar mata dole ta kirashi da kanta tunda shi Aliyu ya kasa samun sa bayan kuma Irfan ya tabbatar mata da kullum shi suna yin waya da Afeef din.
Tana zaune tsakiyar gadonta ranta a cunkushe haka ma fuskarta ta soma kiran wayar tashi kuma bata san dalili ba haka kawai ta samu kanta dumu dumu cikin tsoro tsoron da bata san ko na menene ba ga faduwar gaba dan kirjinta tara tara taji yana duka musamman ma da taji wayar ta shiga har ta fara ringing,
"Assalamu alaikum.... Anty Mimi"
Lumshe idanuwan ta tayi ta finciko numfashinta da kyar take taji bakin ta kamar an kulle dan ta gagara furta koda kalma ɗaya,
"Hallo.... Anty Mimi" taji ya sake fada daga bangaren shi, daurewa tayi ta bude bakinta da kyar tace,
"Afeef baku gama magana da Haidar bane?"
"wacce magana?" take taji gabanta ya yanke ya faɗi da mugun karfi haka kuma tsoron da take ji shima ya sake karuwa da kaso mafi yawan na baya da take ji,
"maganar sakina da zaka yi...." shuru taji yayi kamar bama ya tare da ita,
"hello....."
"ina jinki anty Mimi.... I can hear you"
"maganar sakina da za ka yi ko baka ji ba"
"naji anty Mimi, yanzu ya za ayi?"
"ka sake ni shine yanda za ayi"
"yaushe?" taji ya bukata cikin rainin hankali banda haka ta yaya duk zai rinka yimata wadannan tambayoyin marassa amfani,
"yanzu" ta fada cikin bakin ciki da kuma bacin rai,
"ok to amma ai akwai abu ɗaya da bamu riga da munyi ba...."
"menene?" ta tambaye shi cikin sauri bakinta har yana rawa,
"ban dandani zumarki ba kamar yadda ka'idar take... "
Ji tayi idan har ta tsaya bashi amsa to tabbas za ayi abinda ba zai haifi ɗa mai ido ba, cike da bacin rai ta katse wayar tare da cilla jifa da ita ta fada can kan sofa bata faɗi a ƙasa ba, kugunta kawai ta rike cike da takaici, tabbas biri yayi kama da mutum, dama ashe ba banza ba yake ta faman yi musu yawo da hankali? Anya Afeef bazai basu matsala ba akan maganar sakin nan? Da sauri ta nufi wayarta ta dauka hannunta yana rawa tayi dialing number Aliyu............ ✍🏻
KAIFI ƊAYA... ✨
*When the world called her “useless”… he called her “mine.”*💘
_KAIFI ƊAYA_ is not just a love story. It’s the story of Mimi - a doctor whose name was dragged through scandal, whose body was broken by fate… 💔
And Afeef - the man who chose to stay when everyone told him to leave. 😥
They won the fight against the world.
But can they win the fight for each other, when silence is louder than lies, and love is tested by things neither of them chose? 🥺
*One blade. One choice. One love that refuses to break.*❤️
_Kaifi Daya_ - because true love doesn’t walk away when you can’t walk anymore..😥
It's available now 07044644433
Your heart will not be the same after the last page🥰✍🏻✍🏻
#Kaifiɗaya
#lovetriangle
#Aliyu
#DrMimiAndAfeef
*_Ummi Shatu_*👌🏻
[7/18, 9:03 AM] Oum Jasrah: https://www.arewapen.com/book?id=6a50f2f571e75baab6622006
_A story of scandal, sacrifice and a love that refused to break, a love that says am still here._
KAIFI ƊAYA.....
NA
UMMI A'ISHA
9
***Bugu biyu taji yaya Aliyu ya ɗauki wayar tata, can ƙasan maƙoshinsa taji yace,
"hello my love...."
"Haidar na faɗa maka yaron nan Afeef akwai wata a ƙasa, ni dama na san sai haka ta faru... I knew it.... Wallahi na san dama sai ya bamu problem....... Na san za ayi haka...."
"wait..... Calm down Mimi, talk to me..... What's going on?" ya faɗa yana kokarin tashi daga kwancen da yake saboda damuwa da tashin hankalin da bai san wanne iri bane kuma,
"Wai me yaron nan yake nufi dani? Yanzu na kira shi akan maganar saki kaji irin banzar maganar da yake faɗa min dan rashin kunya?"
"easy Mimi, me ya fada miki? Cewa yayi bazai sake kiba?"
"something like this...... Yana maganar wai bai dandani zuma ta ba taya zai sake ni......"
"what....... Shi Afeef dinne yake iya fada miki wannan maganar? Yaron nan baya shaye Shaye kuwa? Ni zai nunawa ƙwaya...... Sai naci kutumar ubansa wallahi....." ya fada cikin zafin rai sannan cikin gaggawa ya katse kiran nata ya fara kiran wayar Afeef, da farko ya zaci kamar bazai dauka ba sai kuma yaji ya daga, cikin fushi yaya Aliyun yace,
" Afeef.... Ina wasa da kai? Da ni da Mimi cikinmu akwai sa'anka? Wacce irin magana naji kana faɗa mata saboda baka da mutunci ko?"
"Haba yaya Haidar me kuma ya faru?...."
"yanzu dai ka sakar min matata saboda naga abun naka rashin mutunci ne da iskanci....."
"shikenan zan sake ta...." ƙit daga haka Yaya Aliyu yaji Afeef din ya kashe wayar shi nan ya sake kokarin kiran sa amma wayar bata tafiya ya sakata a DND, kwafa yaya Aliyu yayi ya hau zagaye cikin bedroom dinsa tamkar zararre,
"ni Afeef zai kashewa waya? Ni? Matata zai ce zai dandani zumarta?" kasa zaune yayi ya kasa tsaye sai aikin kiran wayar Afeef yake yi amma bata tafiya wanda hakan ko kadan bai dameshi ba kawai cigaba yake da kira har dare ya raba kuma ya tsala,
"my love akwai wani labari ne?"
"gaskiya yanzu na fara zargin yaron nan da sanin sa yake kin daukar call dinka..... Kullum fa yana yin waya da Irfan, yanzun nan Irfan ya fita daga cikin bedroom dina kuma ya tabbatar min da ko a daren jiya sun yi waya, anya kuwa babu wani abu da yake shiryawa, ta yaya za ace baya ganin miss calls dinka and bai taba calling dinka back ba.... "
" calm down my love, bari zan sake kiran sa, mu bashi benefit of doubt.... Zan kirashi zuwa anjima sai naji me zai ce kuma wanne uzuri zai bamu.... "
" ka san me? Kawai idan ka same shi kasa shi ya sake ni a lokacin tunda already time din yayi har yana neman ya wuce.... Ni na gaji da wannan maganar guda daya, na kasa gane me yake nufi dani am tired.... "
Shi kansa yaya Aliyu jikinsa yayi sanyi da wadannan maganganun da yaji daga gareta amma sai ya dake yayi ta maza wurin kwantar mata da hankali, abun yana daure masa kai to me yasa Afeef zai yi masa wasa da hankali har haka? Rasa amsar da za ta dace da wannan tambayar tasa yayi dan haka ya tashi ya hau zagaya cikin dakin sa yana tunani,
"me Afeef yake nufi? Anya yaron nan yana da gaskiya kuwa?"
Kiran Afeef din ya fara yi a waya sai dai har tayi ta tsinke bai dauka ba, sake kira yayi nanma shuru ahaka har sai da yayi masa miss calls guda biyar a na shidan kuma yaji ya kashe wayar hakanne ya harzuka yaya Aliyu cikin takaici da damuwa yace,
" Afeef ni zaka kashewa waya? Okay yayi maka kyau...."
Wuni yayi cikin bakin ciki da takaici da ɓacin rai kuma har lokacin wayar Afeef a kashe dama yawanci sai dare aka fi samun sa, bai faɗawa Anty Mimi yanda suka yi da Afeef dinba kawai ya bar abin cikin ransa yana ta kokarin samun hanyar da zai shawo matsalar ko kuma ma ya magance ta gaba ɗaya.
Afeef yana ganin kiran yaya Aliyun yaƙi dauka saboda ko ya dauka bai san me zai ce masa ba shiyasa kawai ya zabi ya ki dauka din daga karshe da yaga baida niyyar daina kiran sai kawai ya kashe wayar wanda bai sake kunnawa ba sai da ya zo kwanciya da daddare, yana kunnawa kiran yaya Aliyu na shigowa, dauka yayi,
"Afeef menene haka? Haka muka yi da kai?" shuru Afeef yayi bai ce komai ba har sai bayan da yaji yaya Aliyun yayi shuru sannan a hankali yace,
"yaya haidar you are angry why? Kayi hakuri ni na manta ne ma gaba daya da wannan maganar fa, sannan 2 days banida lafiya kuma aiki yayi min yawa ka san yanayin aikinmu am soo sorry please" ajiyar zuciya yaya Aliyu ya sauke wanda yanzu yaji ya dan samu nutsuwa sannan kuma damuwarshi ta ragu,
"to ai Afeef duk kamata yayi kayi min bayani ba wai kayi shuru ba, baka picking calls dina baka kirana back..."
"am sorry yaya...."
"yanzu ya jikin naka? Dama akan maganarku ne da Mimi, time yayi da zaka sake ta..."
"alhamdulillah jiki da sauki,ok to shikenan yaya babu matsala zan sake ta..."
"yawwa Afeef nagode sosai, Allah ya bar zumunci, mun gode, tnx alot.... This means alot to us..."
"you are welcome yaya"
Sallama suka yi Afeef ya dora wayar akan kirjinsa ya lumshe idanuwansa sannan a hankali yace "am sorry yaya... I can't..... Dan Allah ka yafe min"
Da murna Aliyu ya kira anty Mimi bayan sun gama waya da Afeef tana dauka yace,
"my love ki fara shirin dawowa gareni dan yanzun nan muka gama waya da Afeef..."
"ya sake ni dinne?"
"no, ai saki ke zai kira ya fada miki my love, munyi magana"
Dan gajeren tsaki ta ja kafin tace "kai ma kana da abun haushi haidar, tunda ka same shi meya hanaka kasa ya sake ni?"
"zai sake ki baby.... Na fada miki munyi magana dashi"
Bata sake ce masa komai ba ta katse wayar dan haushi tana faman kunkuni, "wannan wanne irin rainin hankali ne kuke yimin daga shi har kai din, tunda ka same shi menene amfanin kirana da zai yi" shi dai yaya Aliyu duk tunaninshi zuwa washe gari Afeef zai sakar masa matarsa amma sai yaji shuru sannan koda ya kira wayar Afeef din rai da rai tana kashe, abin da ya sake ƙonawa anty Mimi rai kenan ganin har an sake share sati ɗaya babu wata sabuwar magana, bata son kiran Afeef din a waya amma gani take yanzu ya zamar mata dole ta kirashi da kanta tunda shi Aliyu ya kasa samun sa bayan kuma Irfan ya tabbatar mata da kullum shi suna yin waya da Afeef din.
Tana zaune tsakiyar gadonta ranta a cunkushe haka ma fuskarta ta soma kiran wayar tashi kuma bata san dalili ba haka kawai ta samu kanta dumu dumu cikin tsoro tsoron da bata san ko na menene ba ga faduwar gaba dan kirjinta tara tara taji yana duka musamman ma da taji wayar ta shiga har ta fara ringing,
"Assalamu alaikum.... Anty Mimi"
Lumshe idanuwan ta tayi ta finciko numfashinta da kyar take taji bakin ta kamar an kulle dan ta gagara furta koda kalma ɗaya,
"Hallo.... Anty Mimi" taji ya sake fada daga bangaren shi, daurewa tayi ta bude bakinta da kyar tace,
"Afeef baku gama magana da Haidar bane?"
"wacce magana?" take taji gabanta ya yanke ya faɗi da mugun karfi haka kuma tsoron da take ji shima ya sake karuwa da kaso mafi yawan na baya da take ji,
"maganar sakina da zaka yi...." shuru taji yayi kamar bama ya tare da ita,
"hello....."
"ina jinki anty Mimi.... I can hear you"
"maganar sakina da za ka yi ko baka ji ba"
"naji anty Mimi, yanzu ya za ayi?"
"ka sake ni shine yanda za ayi"
"yaushe?" taji ya bukata cikin rainin hankali banda haka ta yaya duk zai rinka yimata wadannan tambayoyin marassa amfani,
"yanzu" ta fada cikin bakin ciki da kuma bacin rai,
"ok to amma ai akwai abu ɗaya da bamu riga da munyi ba...."
"menene?" ta tambaye shi cikin sauri bakinta har yana rawa,
"ban dandani zumarki ba kamar yadda ka'idar take... "
Ji tayi idan har ta tsaya bashi amsa to tabbas za ayi abinda ba zai haifi ɗa mai ido ba, cike da bacin rai ta katse wayar tare da cilla jifa da ita ta fada can kan sofa bata faɗi a ƙasa ba, kugunta kawai ta rike cike da takaici, tabbas biri yayi kama da mutum, dama ashe ba banza ba yake ta faman yi musu yawo da hankali? Anya Afeef bazai basu matsala ba akan maganar sakin nan? Da sauri ta nufi wayarta ta dauka hannunta yana rawa tayi dialing number Aliyu............ ✍🏻
KAIFI ƊAYA... ✨
*When the world called her “useless”… he called her “mine.”*💘
_KAIFI ƊAYA_ is not just a love story. It’s the story of Mimi - a doctor whose name was dragged through scandal, whose body was broken by fate… 💔
And Afeef - the man who chose to stay when everyone told him to leave. 😥
They won the fight against the world.
But can they win the fight for each other, when silence is louder than lies, and love is tested by things neither of them chose? 🥺
*One blade. One choice. One love that refuses to break.*❤️
_Kaifi Daya_ - because true love doesn’t walk away when you can’t walk anymore..😥
It's available now 07044644433
Your heart will not be the same after the last page🥰✍🏻✍🏻
#Kaifiɗaya
#lovetriangle
#Aliyu
#DrMimiAndAfeef
*_Ummi Shatu_*👌🏻
[7/18, 9:03 AM] Oum Jasrah: https://www.arewapen.com/book?id=6a50f2f571e75baab6622006
_A story of scandal, sacrifice and a love that refused to break, a love that says am still here._
KAIFI ƊAYA.....
NA
UMMI A'ISHA
9
***Bugu biyu taji yaya Aliyu ya ɗauki wayar tata, can ƙasan maƙoshinsa taji yace,
"hello my love...."
"Haidar na faɗa maka yaron nan Afeef akwai wata a ƙasa, ni dama na san sai haka ta faru... I knew it.... Wallahi na san dama sai ya bamu problem....... Na san za ayi haka...."
"wait..... Calm down Mimi, talk to me..... What's going on?" ya faɗa yana kokarin tashi daga kwancen da yake saboda damuwa da tashin hankalin da bai san wanne iri bane kuma,
"Wai me yaron nan yake nufi dani? Yanzu na kira shi akan maganar saki kaji irin banzar maganar da yake faɗa min dan rashin kunya?"
"easy Mimi, me ya fada miki? Cewa yayi bazai sake kiba?"
"something like this...... Yana maganar wai bai dandani zuma ta ba taya zai sake ni......"
"what....... Shi Afeef dinne yake iya fada miki wannan maganar? Yaron nan baya shaye Shaye kuwa? Ni zai nunawa ƙwaya...... Sai naci kutumar ubansa wallahi....." ya fada cikin zafin rai sannan cikin gaggawa ya katse kiran nata ya fara kiran wayar Afeef, da farko ya zaci kamar bazai dauka ba sai kuma yaji ya daga, cikin fushi yaya Aliyun yace,
" Afeef.... Ina wasa da kai? Da ni da Mimi cikinmu akwai sa'anka? Wacce irin magana naji kana faɗa mata saboda baka da mutunci ko?"
"Haba yaya Haidar me kuma ya faru?...."
"yanzu dai ka sakar min matata saboda naga abun naka rashin mutunci ne da iskanci....."
"shikenan zan sake ta...." ƙit daga haka Yaya Aliyu yaji Afeef din ya kashe wayar shi nan ya sake kokarin kiran sa amma wayar bata tafiya ya sakata a DND, kwafa yaya Aliyu yayi ya hau zagaye cikin bedroom dinsa tamkar zararre,
"ni Afeef zai kashewa waya? Ni? Matata zai ce zai dandani zumarta?" kasa zaune yayi ya kasa tsaye sai aikin kiran wayar Afeef yake yi amma bata tafiya wanda hakan ko kadan bai dameshi ba kawai cigaba yake da kira har dare ya raba kuma ya tsala,