Sashe 7
Gubar Rayuwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
dariya ta saki tana cewa, "Gaskiya ne wallahi ban dauki murya ba , ya kake ya gidan ya su momy."?
Mahmud ya bata amsa cikin girmamawa
nan su ka yi hirar da bata kai minutes 6 ba sukai sallama da juna .
Yayin da Mahmud ya fara bacci bisa kujerar da ya kwanta.
Tun tuni su Alaji Idris sun baro kauye sun nufo hanyar gida.......
Wayar Kalisa ce ta fara ruri , hakan ya sa baba anje dake kusa da wayar tana caji ta fara kiran sunan Kalisa
kafin ta iso kiran ya yanke,
" Kaiii ai dady ne ya kira." Ta yi maganar tana kokarin bin kiran , sai dai kafin ta kira ya sake kira
"Gaskiya aunty Kalisa girkin nan ya yi dadi."
Nabila ta shigo falon tana fad'a
Jafar ya harareta yana cewa, "Wannan wanne irin abinci ne tun d'azu ba a gama ba."
Kalisa ta kara wayar a kunnenta tana cewa, "Hello dady har kun dawo."?
Wata kakkausar murya taji tana cewa,"ke ce Kalisa."?
Jin hakan ya sa duk hankalinta ya tashi
" Eh ni ce ina dadyna fa."
Daga can bangaren aka sake fadin ,"Sun sami accident, yanzu haka suna asubitin dake Kuje Abuja."
Wani mummunan faduwar gaba taji tare da mugun jiri ya ziyarceta
ta sullubar da wayar cikin mugun yanayi
Duk su baba anje suka yo kanta tare da matukar damuwa da tambayoyi
Daurewa tai ta basu amsa da cewa "Su momy ne sukai accident, suna Kuje hospital."
Idanunta matukar ruwa suka kawo , yayin da ita Nabila ma ta bud'e bakin kuka . Jafar bai ce komai ba kawai tsaye ya yi ya kasa motsi
Baba anje cikin tashin hankali ta ce da Jafar , "Jeka sanarwa Garba , ya zo yanzu mu je musan halin da suke ciki."
Jafar ya fita da ker ya shiga gidan Garba , aiko yana sanar masa ya fito cikin tashin hankali, duk suka rankaya suka nufi asubitin
Bayan sun je asubiti, suka sami doctor suke sanar dashi akwai wanda aka kawo sun yi accident
likitan cikin far a ya kalli nurse din dake gefenshi sannan ya kallesu yana cewa, "Ai karku damu mun yi musu aiki nan da anjuma zaku gansu."
"Alhamdulillah."
Garba ya fad'afad'a
Nurse din ce ta kalli doctor tana cewa, "Dactor ina tunanin fa , wanda aka yiwa aiki , ba su ne 'yan uwansu ba , kuma accident biyu ne ya faru yau wanda muka ansa a nan."
Wani firgici suka sake shiga dajin batun nurse
Likitan ya cire tabarau din sa yana cewa cikin turanci ,"Haka ne ."
Ya kalli Garba ya ce ,"ku ne masu mata biyu.? wanda aka yiwa aiki. "?
Cikin gagarumin matsanaicin kuka Kalisa ta ce ," No dactor mu fa kiranmu akai d'azu."
Likitan ya maida gilashinsa yana cewa "Okay sorry, police ne suka kira ku , ina mai baku hakuri, ku je mutuware."
Yana gama magana ya wuce
Tashin hankali😿
Mutuwaren suka ne ma cikin mummunan yanayi , suna isa suka tarar da police men .
"Wai da gaske sun mutu." GARBA ya tambayi daya daga cikin police din cikin tashin hankali
nan aka tabbatar musu duk sun ruga mu gidan gaskiya har driver.
Nan ne fa wani kuka da zaucewa ya same su ,
"Innalillahi wa inna'ilaihir raji'u, la'ila ha illallah...."
Nabila tana fad'e cikin tashin hankali
Jafar ya kalli yayarshi Kalisa dake tsaye tana kallon gawarsu
kawai yaji wani kuka ya kuf ce masa ya fadi kasa yana kiran sunan Allah
a sannan Kalisa ita ma ta sake fashewa da kuka ta nufi gawawwakin tana cewa ,"Kun gani momy , ku dubi Nabila da Jafar irin halin da suka shiga , ko dan haka karku mutu , ba dan ni ba , momy dan Allah wannan wacce irin mutuwa ce."
Ta kwanta jikin Alaji Idris tana kuka
baba anje gefe taja tana salati,tana kuka har da majina
Garba kuwa Allah ya kawo masa dakewa a halin yanzu amma yana matukar tashin hankali
kallon su ya yi yana cewa, "Ku yi kuka wallahi, ku yi kuka , Allah ya kawo mana jaraba." Idanunshi sun yi jajir
mota suka hau tare da su domin zuwa ai musu suttura
ana cikin motar ana tafiya, Garba ya ciro wayarshi ya fara sanar da mutane
lokacin da ya zo kan numbar malam Shehu ya fashe da kuka yana cewa, "Yanzu su Alaji sun baro kauye lafiya, Yanzu kuma na sanar musu da mutuwarsa, innalillahi wa Inna ilaihir raji'un."😭
Wayar ta zame a hannunshi tai kasa ya cigaba da kuka , hakan ya sanar da malam Shehu
nan shi ma ya rikice ya kid'ime da jin zancen, shi ma ya sanarwa da sauran mutane
ai kuwa kafin ka ce komai su ka yo zuga suka taho cikin jimami .
Bayan an isa gida babu abin da ya canza na tashin hankali
haka akai musu wanka , tare da dukkan abin da addini ya tanadarwa mamaci sannan aka kaisu ,wajejen magariba.
Allah ya sa mu dace .
Bayan idar da sallar magariba, Mahmud yana zaune yana jiran dawowar Ahmad
mota yaji daga can harabar gidan, hakan ya sa ya yi sauri ya fito
" Me zan gani"? Mahmud ya tambayi kanshi cikin tsananin fusata
Harun ne ya fito daga motarshi yana murmushi ga Mahmud, hakan ya sake hassala Mahmud ya nufi wajen shi
"Gurin wa ka zo a nan gidan? , na ce gurin waye."?
Ya yi maganar cikin huci yana niyyar naushinsa
cikin gadara da isa da samun guri Harun ya ce ," A'a gurin budurwata na zo mana Zainab. "
Hannu Mahmud ya kai jikinsa ya sha'ke wuyansa ,"Harun zan kashe ka , ka fita daga rayuwar Zainab, ba irinka ba ce , ka lalata mini Asma'u , Zainab kuma kanwata ce ka rabu da ita Harun, wallahi ba zan barka haka kawai ba."
"Kamar ya , Yaya Mahmud mene haka , ka sake shi."
Zainab ta karaso tana fad'a
cikin bakin ciki Mahmud ya kalli Zainab yana cewa, " Me ya sa haka Zainab, karki fad'a tarkon sa , Harun mayaudari ne , azzalumi mara tausayi , shi ne wanda ya lalata mini Asma'u."
Ya aje maganar yana huci
"Harun mutumin kirki ne , ba shi da wani aibu , kawai kana kishi dashi ne."
Zainab ta aje maganar cikin 'bacin rai da jin haushin Mahmud.
Ina jiran comment a private mara adadi fa 😎
saina jiku
Share and comment and like..........📚
Gubar Rayuwata⚡🌹
By
Fatima Abdallaah kano
(Autar marubuta)
*AUTAR MARUBUTA CE*✍🏻👼🏻
🌹__________🌹_________🌹__________🌹_________🌹
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_🤲🏼
<><><🌹><><><>🌹<><><>🌹<><><><>🌹<><><><><>🌹<><>
page 15& 16
Wani abu Mahmud yaji ya tokare masa zuciya
hakan ya sa duk ya rasa kalaman bakinsa
Cikin nutsuwa da sanyin murya ya fara cewa ,"Kishi kuma , Harun Guba ne mai girma , yana da illa , Zainab karshen magana manemin maza ne ."
Da sauri Zainab ta kalli Harun cikin tashin fahimtar abin da Mahmud yake fad'a
hakan ya sa Harun saurin faraiwa Zainab magana ,"Wannan ba gaskiya ba ne Zainab, Mahmud ka ji tsoron Allah mene na tare maka."
Wani bacin rai ne ya tokare Mahmud
"Minutes biyu na baka , ka fita daga gidan nan , karka sake kula Zainab ka fita daga rayuwar Zainab."
"Dakata yaya Mahmud, ba ruwanka dani , ni shi nake so , ai ba haka ya kamata ka nuna kishinka ba , kuma dan kana yayana baka da wannan damar a Rayuwata." Zainab ta fad'a cikin bacin rai
Cikin mamaki da takaicin kalamanta ya fara magana "Matsayina ya wuce haka a rayuwarki, kuma ban damu da gun uban wa ya zo ba , dole ya fita yanzu, kuma ko ba komai ni na isa nayi hukunci a gidan nan ."
Ya koma ya kalli Harun yana cewa, "Minutes daya na baka , wallahi idan baka fita ba sai na fasa motarka."
Harun yanayin Mahmud ya razana shi , hakan ya sa ya hau mota ya fita , Zainab na kiranshi .
Bayan Ahmad ya dawo Mahmud ya sanar dashi komai , tun daga Asma'u har ranar yau .
Ahmad ya ce ,"Ni wallahi na yi zaton ya canja halinsa , shi ya sa na yadda har yake rabata , tabbas dole ya bar Zainab kuma zan sameta .
Abin mamaki yana nan da halinsa."
Ahmad dai abin ya taba shi sosai ya ba shi mamaki
Anan kuwa cikin hotel Fa'iza da Uncle Yahaya sai wanda ya gani
tana kwance jikinsa yana shafa kanta tare da cewa ,"Ni dai na shiga uku , idan kin tafi gobe ya zan yi."
Dariya Fa'iza tai tana fad'in ,"Wallahi ka shirya mu tafi tare , domin ni wallahi bana iya zaman kano ta ishe ni ,
dama soyayyarka na zo nema kuma na samu."
Uncle Yahaya ya ce ,"Kin samu kuwa , domin ni duk bana ganin wasu mata sai ke Ina matukar son ki baby." Fa'iza ta tashi zaune tana masa wani irin kallo . Yanayin kallon ya sa yaji......
Laila tana matukar cikin damuwa da rashin kulawar uncle Yahaya, ga shi ita ba waya gareta ba , zaune ta ke ta yi tagumi cikin falon gidansu
hawaye fal cikin idanunta tana tambayar kanta ,"Wai shin Uncle me ya sa haka , wallahi zuciya ta , ta damu da kai sosai , me ya sa nake kaunar ka haka , ya Allah ka dawo da Uncle gare ni."
Daga wajen gida taji karar motar shigowar barrister Adam , wato mahaifinta hakan ya sa ta sami nutsuwa.
Washe gari da safe
Fa'iza ta koma legos, Uncle Yahaya dai ko kadan bai ji dadi ba , yana komawa gida ya sami kakarshi cikin mugun yanayi na zazzabi, wanda dole sai da suka tafi asubiti.
Yau kwana guda ke nan da rashinsu Alaji Idris, duk rayuwar su babu dadi, babu farin ciki , mutane suna girgiza idan suka ji wannan zancen mutuwa, haka Umar abin ya taba shi sosai , musamman ganin Kalisa cikin yanayi mara kyau. Haka Sahid da mahaifinsa malam Aminu abin ya bige su .
⚡🌹⚡
Tom ni Fatima Abdallaah kano
Ina sanar daku akwai masu yawo suna 'bata mata suna
Mahmud ya bata amsa cikin girmamawa
nan su ka yi hirar da bata kai minutes 6 ba sukai sallama da juna .
Yayin da Mahmud ya fara bacci bisa kujerar da ya kwanta.
Tun tuni su Alaji Idris sun baro kauye sun nufo hanyar gida.......
Wayar Kalisa ce ta fara ruri , hakan ya sa baba anje dake kusa da wayar tana caji ta fara kiran sunan Kalisa
kafin ta iso kiran ya yanke,
" Kaiii ai dady ne ya kira." Ta yi maganar tana kokarin bin kiran , sai dai kafin ta kira ya sake kira
"Gaskiya aunty Kalisa girkin nan ya yi dadi."
Nabila ta shigo falon tana fad'a
Jafar ya harareta yana cewa, "Wannan wanne irin abinci ne tun d'azu ba a gama ba."
Kalisa ta kara wayar a kunnenta tana cewa, "Hello dady har kun dawo."?
Wata kakkausar murya taji tana cewa,"ke ce Kalisa."?
Jin hakan ya sa duk hankalinta ya tashi
" Eh ni ce ina dadyna fa."
Daga can bangaren aka sake fadin ,"Sun sami accident, yanzu haka suna asubitin dake Kuje Abuja."
Wani mummunan faduwar gaba taji tare da mugun jiri ya ziyarceta
ta sullubar da wayar cikin mugun yanayi
Duk su baba anje suka yo kanta tare da matukar damuwa da tambayoyi
Daurewa tai ta basu amsa da cewa "Su momy ne sukai accident, suna Kuje hospital."
Idanunta matukar ruwa suka kawo , yayin da ita Nabila ma ta bud'e bakin kuka . Jafar bai ce komai ba kawai tsaye ya yi ya kasa motsi
Baba anje cikin tashin hankali ta ce da Jafar , "Jeka sanarwa Garba , ya zo yanzu mu je musan halin da suke ciki."
Jafar ya fita da ker ya shiga gidan Garba , aiko yana sanar masa ya fito cikin tashin hankali, duk suka rankaya suka nufi asubitin
Bayan sun je asubiti, suka sami doctor suke sanar dashi akwai wanda aka kawo sun yi accident
likitan cikin far a ya kalli nurse din dake gefenshi sannan ya kallesu yana cewa, "Ai karku damu mun yi musu aiki nan da anjuma zaku gansu."
"Alhamdulillah."
Garba ya fad'afad'a
Nurse din ce ta kalli doctor tana cewa, "Dactor ina tunanin fa , wanda aka yiwa aiki , ba su ne 'yan uwansu ba , kuma accident biyu ne ya faru yau wanda muka ansa a nan."
Wani firgici suka sake shiga dajin batun nurse
Likitan ya cire tabarau din sa yana cewa cikin turanci ,"Haka ne ."
Ya kalli Garba ya ce ,"ku ne masu mata biyu.? wanda aka yiwa aiki. "?
Cikin gagarumin matsanaicin kuka Kalisa ta ce ," No dactor mu fa kiranmu akai d'azu."
Likitan ya maida gilashinsa yana cewa "Okay sorry, police ne suka kira ku , ina mai baku hakuri, ku je mutuware."
Yana gama magana ya wuce
Tashin hankali😿
Mutuwaren suka ne ma cikin mummunan yanayi , suna isa suka tarar da police men .
"Wai da gaske sun mutu." GARBA ya tambayi daya daga cikin police din cikin tashin hankali
nan aka tabbatar musu duk sun ruga mu gidan gaskiya har driver.
Nan ne fa wani kuka da zaucewa ya same su ,
"Innalillahi wa inna'ilaihir raji'u, la'ila ha illallah...."
Nabila tana fad'e cikin tashin hankali
Jafar ya kalli yayarshi Kalisa dake tsaye tana kallon gawarsu
kawai yaji wani kuka ya kuf ce masa ya fadi kasa yana kiran sunan Allah
a sannan Kalisa ita ma ta sake fashewa da kuka ta nufi gawawwakin tana cewa ,"Kun gani momy , ku dubi Nabila da Jafar irin halin da suka shiga , ko dan haka karku mutu , ba dan ni ba , momy dan Allah wannan wacce irin mutuwa ce."
Ta kwanta jikin Alaji Idris tana kuka
baba anje gefe taja tana salati,tana kuka har da majina
Garba kuwa Allah ya kawo masa dakewa a halin yanzu amma yana matukar tashin hankali
kallon su ya yi yana cewa, "Ku yi kuka wallahi, ku yi kuka , Allah ya kawo mana jaraba." Idanunshi sun yi jajir
mota suka hau tare da su domin zuwa ai musu suttura
ana cikin motar ana tafiya, Garba ya ciro wayarshi ya fara sanar da mutane
lokacin da ya zo kan numbar malam Shehu ya fashe da kuka yana cewa, "Yanzu su Alaji sun baro kauye lafiya, Yanzu kuma na sanar musu da mutuwarsa, innalillahi wa Inna ilaihir raji'un."😭
Wayar ta zame a hannunshi tai kasa ya cigaba da kuka , hakan ya sanar da malam Shehu
nan shi ma ya rikice ya kid'ime da jin zancen, shi ma ya sanarwa da sauran mutane
ai kuwa kafin ka ce komai su ka yo zuga suka taho cikin jimami .
Bayan an isa gida babu abin da ya canza na tashin hankali
haka akai musu wanka , tare da dukkan abin da addini ya tanadarwa mamaci sannan aka kaisu ,wajejen magariba.
Allah ya sa mu dace .
Bayan idar da sallar magariba, Mahmud yana zaune yana jiran dawowar Ahmad
mota yaji daga can harabar gidan, hakan ya sa ya yi sauri ya fito
" Me zan gani"? Mahmud ya tambayi kanshi cikin tsananin fusata
Harun ne ya fito daga motarshi yana murmushi ga Mahmud, hakan ya sake hassala Mahmud ya nufi wajen shi
"Gurin wa ka zo a nan gidan? , na ce gurin waye."?
Ya yi maganar cikin huci yana niyyar naushinsa
cikin gadara da isa da samun guri Harun ya ce ," A'a gurin budurwata na zo mana Zainab. "
Hannu Mahmud ya kai jikinsa ya sha'ke wuyansa ,"Harun zan kashe ka , ka fita daga rayuwar Zainab, ba irinka ba ce , ka lalata mini Asma'u , Zainab kuma kanwata ce ka rabu da ita Harun, wallahi ba zan barka haka kawai ba."
"Kamar ya , Yaya Mahmud mene haka , ka sake shi."
Zainab ta karaso tana fad'a
cikin bakin ciki Mahmud ya kalli Zainab yana cewa, " Me ya sa haka Zainab, karki fad'a tarkon sa , Harun mayaudari ne , azzalumi mara tausayi , shi ne wanda ya lalata mini Asma'u."
Ya aje maganar yana huci
"Harun mutumin kirki ne , ba shi da wani aibu , kawai kana kishi dashi ne."
Zainab ta aje maganar cikin 'bacin rai da jin haushin Mahmud.
Ina jiran comment a private mara adadi fa 😎
saina jiku
Share and comment and like..........📚
Gubar Rayuwata⚡🌹
By
Fatima Abdallaah kano
(Autar marubuta)
*AUTAR MARUBUTA CE*✍🏻👼🏻
🌹__________🌹_________🌹__________🌹_________🌹
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_🤲🏼
<><><🌹><><><>🌹<><><>🌹<><><><>🌹<><><><><>🌹<><>
page 15& 16
Wani abu Mahmud yaji ya tokare masa zuciya
hakan ya sa duk ya rasa kalaman bakinsa
Cikin nutsuwa da sanyin murya ya fara cewa ,"Kishi kuma , Harun Guba ne mai girma , yana da illa , Zainab karshen magana manemin maza ne ."
Da sauri Zainab ta kalli Harun cikin tashin fahimtar abin da Mahmud yake fad'a
hakan ya sa Harun saurin faraiwa Zainab magana ,"Wannan ba gaskiya ba ne Zainab, Mahmud ka ji tsoron Allah mene na tare maka."
Wani bacin rai ne ya tokare Mahmud
"Minutes biyu na baka , ka fita daga gidan nan , karka sake kula Zainab ka fita daga rayuwar Zainab."
"Dakata yaya Mahmud, ba ruwanka dani , ni shi nake so , ai ba haka ya kamata ka nuna kishinka ba , kuma dan kana yayana baka da wannan damar a Rayuwata." Zainab ta fad'a cikin bacin rai
Cikin mamaki da takaicin kalamanta ya fara magana "Matsayina ya wuce haka a rayuwarki, kuma ban damu da gun uban wa ya zo ba , dole ya fita yanzu, kuma ko ba komai ni na isa nayi hukunci a gidan nan ."
Ya koma ya kalli Harun yana cewa, "Minutes daya na baka , wallahi idan baka fita ba sai na fasa motarka."
Harun yanayin Mahmud ya razana shi , hakan ya sa ya hau mota ya fita , Zainab na kiranshi .
Bayan Ahmad ya dawo Mahmud ya sanar dashi komai , tun daga Asma'u har ranar yau .
Ahmad ya ce ,"Ni wallahi na yi zaton ya canja halinsa , shi ya sa na yadda har yake rabata , tabbas dole ya bar Zainab kuma zan sameta .
Abin mamaki yana nan da halinsa."
Ahmad dai abin ya taba shi sosai ya ba shi mamaki
Anan kuwa cikin hotel Fa'iza da Uncle Yahaya sai wanda ya gani
tana kwance jikinsa yana shafa kanta tare da cewa ,"Ni dai na shiga uku , idan kin tafi gobe ya zan yi."
Dariya Fa'iza tai tana fad'in ,"Wallahi ka shirya mu tafi tare , domin ni wallahi bana iya zaman kano ta ishe ni ,
dama soyayyarka na zo nema kuma na samu."
Uncle Yahaya ya ce ,"Kin samu kuwa , domin ni duk bana ganin wasu mata sai ke Ina matukar son ki baby." Fa'iza ta tashi zaune tana masa wani irin kallo . Yanayin kallon ya sa yaji......
Laila tana matukar cikin damuwa da rashin kulawar uncle Yahaya, ga shi ita ba waya gareta ba , zaune ta ke ta yi tagumi cikin falon gidansu
hawaye fal cikin idanunta tana tambayar kanta ,"Wai shin Uncle me ya sa haka , wallahi zuciya ta , ta damu da kai sosai , me ya sa nake kaunar ka haka , ya Allah ka dawo da Uncle gare ni."
Daga wajen gida taji karar motar shigowar barrister Adam , wato mahaifinta hakan ya sa ta sami nutsuwa.
Washe gari da safe
Fa'iza ta koma legos, Uncle Yahaya dai ko kadan bai ji dadi ba , yana komawa gida ya sami kakarshi cikin mugun yanayi na zazzabi, wanda dole sai da suka tafi asubiti.
Yau kwana guda ke nan da rashinsu Alaji Idris, duk rayuwar su babu dadi, babu farin ciki , mutane suna girgiza idan suka ji wannan zancen mutuwa, haka Umar abin ya taba shi sosai , musamman ganin Kalisa cikin yanayi mara kyau. Haka Sahid da mahaifinsa malam Aminu abin ya bige su .
⚡🌹⚡
Tom ni Fatima Abdallaah kano
Ina sanar daku akwai masu yawo suna 'bata mata suna