Sashe 5
Gubar Rayuwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
editing❌
*AUTAR MARUBUTA CE*✍🏻👼🏻
🌹__________🌹_________🌹__________🌹_________🌹
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_🤲🏼
<><><🌹><><><>🌹<><><>🌹<><><><>🌹<><><><><>🌹<><>
Page 9&10
"Dan Allah malam yi hakuri". Yarinyar ta fad'a tana kallon Mahmud
Murmushi ya yi yana cewa, " Babu komai laifina ne , kema ki hakuri, na gaji ne ga ciwon kai ."
Murmushi ta sake yi tana cewa, "Allah sarki , to idan ba damuwa ka shigo na rage maka hanya tunda naga kai ma hanyar tawa kayi ."
Mahmud ya ce ,"A'a wallahi karna bata miki Lokaci nan babban titi zan gangara."
Tace ,"Haba babban titi ai da sauran tafiya ka shigo kawai."
Ya bud'e kofar ya shiga tare da rufewa yana ajiyar zuciya
babu wanda ya ce da wani komai , har saida motar ta tsaya , ta fita ta bud'e gaban motar domin ganin matsalar, dogon tsaki ta saki , hakan ya sa Mahmud fitowa yana duba mata ,"Na ce da dady na tsani motar nan amma ya'ki saurarana ."Tai maganar cikin damuwa .
A lokacin Mahmud ya rufe gaban motar yana cewa, "Karki damu , shiga ki tayar mu ga ."
Ta shiga tasa key , aiko mota ta tashi suka ci gaba da tafiya
"Ki sauke ni anan ". Mahmud ya fad'a Murmushi tai ta fara kokarin parking,bayan tayi burki ne ta kalli Mahmud tana cewa," Sai dai bansan sunanka ba ."
"Sunana Mahmud. ke kuma fa ."
Ajiyar numfashi tai tana cewa, "Ni suna na Hauwa Muhammad Sadiq, ni 'yar gidan lu'utanan Muhammad Sadiq ce ."
Mahmud ya kafeta da idanun mamaki Lokaci guda kuma yana cewa, "Gaskiya na gode Hauwa Muhammad, amma idan ba za ki damu ba , ko zaki ban number ki ." ya mika mata wayarsa
Ta amsa tare da aje masa number ta a cikin wayar , Mahmud ya fito ya sake godiya ta tafi
Mi'ka ya yi yana cewa, "Tabb ka ga wata mota , yaran manyan ke nan ." Ya yi murmushi ya gangara domin tafiya gida.
Zainab ce kwance a kan kujerar falo suna waya da Harun , yake sanar mata fa zai jarabawar sojoji ta taya shi da addu'a
Ganin shigowar Mahmud cikin yanayin da bata saba gani ba ya sa ta tashi zaune , tare da sanarwa Harun zata kirashi .
Mahmud kusa da ita ya zo ya zauna , ya jingina kanshi a kujera tare da ajiyar zuciya .
"Yaya Mahmud lafiya kuwa."
Mahmud ya kalli Zainab da cewa ,"Zainab daga asubiti nake, wallahi tana da cutar nan." ya karasa maganar cikin yanayin damuwa
"Ina Ahmad."? Ya kalleta yana tambaya
Cikin jimami ita ma Zainab ta ce ," Wallahi bansan inda yayi ba , naga ya hau mota ya fita . To amma Yaya Mahmud yanzu mene abin yi ."
Mahmud ya gyara zama yana kallon Zainab ya ce ,"Zaki aure ni Zainab, kina so na."?
Jitai zuciyar ta tai wani irin bugawar tsoro
"Ni dai ina son ki , amma kiyi tunani." Ya tashi ya shiga cikin d'akinshi , Zainab tana bin shi da kallo
"Me ya sa yaya Mahmud yake mini haka , duk abin dake ranshi kawai fad'a mini yake ko kunya." Zainab tai maganar tana mamaki tare da sake kallon kofar d'akinshi
Kiran Harun ne ya katse mata tunani, ta tashi ta shige d'akinta, kai tsaye kan gado ta fad'a ta cigaba da waya dashi.
A halin yanzu Alaji Idris ya yi azumi guda 58 yana zaune a falo shida Hajjiya suna hira
"Wato Hajjiya kinga a kwana a tashi na kusan kammala azumi na , Allah ne abin godiya."
Hajjiya tai murmushi tana cewa, "Wallahi kuwa Alaji ai wata rana sai labari."
"Wallahi Hajjiya na yi dace da samunki a matata , duk wanda bai samu mace kamar ke ba , to abin tausayi ne ."
Dariya Hajjiya tai tana cewa, "Alaji ke nan ai ni ce na yi dacen miji wallahi , ni dai fatana Allah ya barni da kai."
Alaji Idris ya zaro mata idanu yana cewa, "A barki dawa? ai ko Allah bazai barni ba , sai dai kiji wufff na mutu ." Ya karasa maganar yana dariya
Ita ma Hajjiya dariya tai tana cewa, "To ai shi ke nan kowa na haka ne . To amma Alaji me zai hana kasha ruwa muje kauye a gaidasu , domin mun kwana biyu bamu je ba ."
Alaji Idris ya ce ,"Eh gaskiya ne wannan in sha Allah zamu je kuwa ." .....
Yanzu karfe 12 na dare , sai yanzu Uncle Yahaha ya tashi a bacci daga d'akin Fa'iza, yana tashi a firgice ya sakko daga kan gadon , Fa'iza dake kan kujeara sauri tai ta tashi tana kallonshi da cewa ,"Lafiya kuma ."
Ajiyar zuciya ya yi , sannan ya ce ,"Bansan zan yi bacci haka ba , ga shi dare ya yi , tafiya zan yi gaskiya. "
Ganin yana kokarin sa takalmi Fa'iza da sauri tasha gabanshi tana cewa, "Haba Yahaha dan Allah wanne irin tafiya kuma bayan dare ya yi haka kawai ka bari saida safe ." Ganin yadda take kwarkwasa ya sa yasha jinin jikinshi , ya fara mata magana cikin nutsuwa.
"Haba dai safiya , na bar kakata a gida ita kadai, kuma ban sanar mata zan kwana a waje ba , ni ban ta'ba kwana a hotel ba , kuma bugu da kari da mace ."
Shagwa'ba ta fara tana bubbuga kafafunta a kasa tare da girgiza jiki, "Ni gaskiya ka zauna ."
Shi kuma banza Uncle ya koma gado ya zauna jabar , "To shi ke nan na fasa tafiya , amma da sassafe zan tafi."
Wani dad'i ya kashe Fa'iza a tsaye ta karasa ta d'auko masa abinci .
Bayan ya gama cin abincin na wajen wasu mintina .
Fa'iza ta tashi ta jawo akwatinta
rigar jikinta ta fara kokarin cirewa
hakan ya sa uncle Yahaya saurin kauda kai ya kalli fuskar gado .
😂 dariya ta yi tana kallonshi , tsat ta cire doguwar rigar , sannan tasa wacce bata kai wacce ta cire arziki ba , gadon ta hau ta zauna tana kallon Uncle
Uncle Yahaya yaji wani yarrr ,"Haba mene nasa irin wannan kayan kuma."
Dariya tai tana cewa, "Baby bana san yarinta , sai ka ce ba wani mara ilmi."
Hard'o wuyanshi tai tana cewa, "Wallahi ina san ka Yahaya aure nake son mu yi."
Duk ya rasa yadda zai da ita jikinshi ya fara rawa
"To shi ke nan naji sake ni."
Fa'iza ta sake shi tana murmushi
Lokacin da safiya tai , su Uncle Yahaya harda yin wanka sannan ya tafi gida wajen kakarshi domin ita kadai yake da ita.
Yana fita wayar fa'iza ta fara ringin tsaki taja sannan ta d'auki kiran .
"Yaya haka haba my baby zaki tafiya baki sanar dani ba , me ya sa ."
Daga can bangaren aka fad'a
Tsaki Fa'iza tai tai tana cewa, "Dole idan zani waje sai ka sani ne ."
Daga dayan bangaren cikin mamaki ya sake cewa ,"Kai Fa'iza ni ne fa , Abdul Salim ne ."
Dariya ta kwashe da ita tana sake tuntsurawa tana cewa dashi ,"To kana tunanin muryarka zata buya ne ,koba komai ai na yi saving numbobinka nasan kuma kai ne ."
Ya yi ajiyar zuciya tare da cewa ,"OK yaushe zaki dawo to."
Gaskiya ba yanzu zan dawo ba , domin babu kud'i a hannuna kuma ina san zan se wasu abubuwan in taho dasu ."
Abdul Salim ya yi murmushi yana fadin ,"Zan turo miki dubu dari ki yi hakuri da ita."
Fa'iza ta ce ,"Shi ke nan to ina jira ."
Abdul ya ce ,"To ko dai siyayyar aurenmu zaki fara ne."
Fa'iza tai tsaki tana cewa, "Wanne irin aure kuma , ni dai kasa min kud'in , sauran maganar sai na dawo."
Ya ce ,"To ba komai I love you. " Ya kashe wayar .
Shi Abdul Salim haifaffen dan legos ne da yake da gata , kuma dan masu fad'e aji dan manya, Yana son ya auri Fa'iza, bai taba lalata da ita ba , amma Fa'iza ba sonshi take ba , ya yi mata komai hatta gidan da take ciki a can shi ne ya siya , Saidai ba cikakken hankali gare shi ba , yana shaye-shaye , Kuma baya barin duk wanda ya zo masa da rainin wayo.
Harun ne zaune shi da Zainab a restaurant
Tun da ya sa idanunshi cikin nata bai cire ba , sai tunani yake kala-kala
Shin Zainab kuwa zata ba shi kanta , ko kuma maganar aure zai je da ita , to amma yasan Mahmud ba zai bari ba , hakan ya sa kawai yake jin gara ya yaudareta kamar yadda ya saba yiwa sauran 'yan mata.
Tom ni dai comment din na PC , share, like ...........📚
Gubar Rayuwata⚡🌹
By
Fatima Abdallaah kano
( Autar marubuta )
*AUTAR MARUBUTA CE*✍🏻👼🏻
🌹__________🌹_________🌹__________🌹_________🌹
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_🤲🏼
<><><🌹><><><>🌹<><><>🌹<><><><>🌹<><><><><>🌹<><>
Page 11&12
Zainab ganin yadda kallon ya mata ñauyi , ya sa ta ta fara tsarguwa , ta kasa zama daidai .
"Harun lafiya kuwa kake mini irin wannan kallon."
Murmushi ya yi mara kunyan yana cewa, "Haba Zainab akwai abin da nake son sanar dake ."
Zainab murmushi ta yi tare da gyara zaman mayafin dake jikinta tana cewa, "To ka fad'a mini mana baby."
"Tom fatan kin shirya ji domin kalmar tana da zafi."
"Zafi kuma."
Zainab ta fad'a cikin mamaki
"Ina san ki."
Zainab ta kau da kai tana dariya
yayin da Harun ya ce ,"Ba fa abin dariya ba ne , Ina jin san ki a raina kamar zai fasa zuciya ta ya fito , Ina kaunar ki da dukkan yakini da sadaukarwa, fatan zan same ki cikin girmama soyayya ta da bata kulawa."
Ya karasa maganar yana duban cikin idanunta
"Ni ma ina san ka Harun , soyayyar da uwa takewa yaronta , soyayyar da bata da karshe kuma bata da misali , domin kai din Rayuwata ne ."
*AUTAR MARUBUTA CE*✍🏻👼🏻
🌹__________🌹_________🌹__________🌹_________🌹
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_🤲🏼
<><><🌹><><><>🌹<><><>🌹<><><><>🌹<><><><><>🌹<><>
Page 9&10
"Dan Allah malam yi hakuri". Yarinyar ta fad'a tana kallon Mahmud
Murmushi ya yi yana cewa, " Babu komai laifina ne , kema ki hakuri, na gaji ne ga ciwon kai ."
Murmushi ta sake yi tana cewa, "Allah sarki , to idan ba damuwa ka shigo na rage maka hanya tunda naga kai ma hanyar tawa kayi ."
Mahmud ya ce ,"A'a wallahi karna bata miki Lokaci nan babban titi zan gangara."
Tace ,"Haba babban titi ai da sauran tafiya ka shigo kawai."
Ya bud'e kofar ya shiga tare da rufewa yana ajiyar zuciya
babu wanda ya ce da wani komai , har saida motar ta tsaya , ta fita ta bud'e gaban motar domin ganin matsalar, dogon tsaki ta saki , hakan ya sa Mahmud fitowa yana duba mata ,"Na ce da dady na tsani motar nan amma ya'ki saurarana ."Tai maganar cikin damuwa .
A lokacin Mahmud ya rufe gaban motar yana cewa, "Karki damu , shiga ki tayar mu ga ."
Ta shiga tasa key , aiko mota ta tashi suka ci gaba da tafiya
"Ki sauke ni anan ". Mahmud ya fad'a Murmushi tai ta fara kokarin parking,bayan tayi burki ne ta kalli Mahmud tana cewa," Sai dai bansan sunanka ba ."
"Sunana Mahmud. ke kuma fa ."
Ajiyar numfashi tai tana cewa, "Ni suna na Hauwa Muhammad Sadiq, ni 'yar gidan lu'utanan Muhammad Sadiq ce ."
Mahmud ya kafeta da idanun mamaki Lokaci guda kuma yana cewa, "Gaskiya na gode Hauwa Muhammad, amma idan ba za ki damu ba , ko zaki ban number ki ." ya mika mata wayarsa
Ta amsa tare da aje masa number ta a cikin wayar , Mahmud ya fito ya sake godiya ta tafi
Mi'ka ya yi yana cewa, "Tabb ka ga wata mota , yaran manyan ke nan ." Ya yi murmushi ya gangara domin tafiya gida.
Zainab ce kwance a kan kujerar falo suna waya da Harun , yake sanar mata fa zai jarabawar sojoji ta taya shi da addu'a
Ganin shigowar Mahmud cikin yanayin da bata saba gani ba ya sa ta tashi zaune , tare da sanarwa Harun zata kirashi .
Mahmud kusa da ita ya zo ya zauna , ya jingina kanshi a kujera tare da ajiyar zuciya .
"Yaya Mahmud lafiya kuwa."
Mahmud ya kalli Zainab da cewa ,"Zainab daga asubiti nake, wallahi tana da cutar nan." ya karasa maganar cikin yanayin damuwa
"Ina Ahmad."? Ya kalleta yana tambaya
Cikin jimami ita ma Zainab ta ce ," Wallahi bansan inda yayi ba , naga ya hau mota ya fita . To amma Yaya Mahmud yanzu mene abin yi ."
Mahmud ya gyara zama yana kallon Zainab ya ce ,"Zaki aure ni Zainab, kina so na."?
Jitai zuciyar ta tai wani irin bugawar tsoro
"Ni dai ina son ki , amma kiyi tunani." Ya tashi ya shiga cikin d'akinshi , Zainab tana bin shi da kallo
"Me ya sa yaya Mahmud yake mini haka , duk abin dake ranshi kawai fad'a mini yake ko kunya." Zainab tai maganar tana mamaki tare da sake kallon kofar d'akinshi
Kiran Harun ne ya katse mata tunani, ta tashi ta shige d'akinta, kai tsaye kan gado ta fad'a ta cigaba da waya dashi.
A halin yanzu Alaji Idris ya yi azumi guda 58 yana zaune a falo shida Hajjiya suna hira
"Wato Hajjiya kinga a kwana a tashi na kusan kammala azumi na , Allah ne abin godiya."
Hajjiya tai murmushi tana cewa, "Wallahi kuwa Alaji ai wata rana sai labari."
"Wallahi Hajjiya na yi dace da samunki a matata , duk wanda bai samu mace kamar ke ba , to abin tausayi ne ."
Dariya Hajjiya tai tana cewa, "Alaji ke nan ai ni ce na yi dacen miji wallahi , ni dai fatana Allah ya barni da kai."
Alaji Idris ya zaro mata idanu yana cewa, "A barki dawa? ai ko Allah bazai barni ba , sai dai kiji wufff na mutu ." Ya karasa maganar yana dariya
Ita ma Hajjiya dariya tai tana cewa, "To ai shi ke nan kowa na haka ne . To amma Alaji me zai hana kasha ruwa muje kauye a gaidasu , domin mun kwana biyu bamu je ba ."
Alaji Idris ya ce ,"Eh gaskiya ne wannan in sha Allah zamu je kuwa ." .....
Yanzu karfe 12 na dare , sai yanzu Uncle Yahaha ya tashi a bacci daga d'akin Fa'iza, yana tashi a firgice ya sakko daga kan gadon , Fa'iza dake kan kujeara sauri tai ta tashi tana kallonshi da cewa ,"Lafiya kuma ."
Ajiyar zuciya ya yi , sannan ya ce ,"Bansan zan yi bacci haka ba , ga shi dare ya yi , tafiya zan yi gaskiya. "
Ganin yana kokarin sa takalmi Fa'iza da sauri tasha gabanshi tana cewa, "Haba Yahaha dan Allah wanne irin tafiya kuma bayan dare ya yi haka kawai ka bari saida safe ." Ganin yadda take kwarkwasa ya sa yasha jinin jikinshi , ya fara mata magana cikin nutsuwa.
"Haba dai safiya , na bar kakata a gida ita kadai, kuma ban sanar mata zan kwana a waje ba , ni ban ta'ba kwana a hotel ba , kuma bugu da kari da mace ."
Shagwa'ba ta fara tana bubbuga kafafunta a kasa tare da girgiza jiki, "Ni gaskiya ka zauna ."
Shi kuma banza Uncle ya koma gado ya zauna jabar , "To shi ke nan na fasa tafiya , amma da sassafe zan tafi."
Wani dad'i ya kashe Fa'iza a tsaye ta karasa ta d'auko masa abinci .
Bayan ya gama cin abincin na wajen wasu mintina .
Fa'iza ta tashi ta jawo akwatinta
rigar jikinta ta fara kokarin cirewa
hakan ya sa uncle Yahaya saurin kauda kai ya kalli fuskar gado .
😂 dariya ta yi tana kallonshi , tsat ta cire doguwar rigar , sannan tasa wacce bata kai wacce ta cire arziki ba , gadon ta hau ta zauna tana kallon Uncle
Uncle Yahaya yaji wani yarrr ,"Haba mene nasa irin wannan kayan kuma."
Dariya tai tana cewa, "Baby bana san yarinta , sai ka ce ba wani mara ilmi."
Hard'o wuyanshi tai tana cewa, "Wallahi ina san ka Yahaya aure nake son mu yi."
Duk ya rasa yadda zai da ita jikinshi ya fara rawa
"To shi ke nan naji sake ni."
Fa'iza ta sake shi tana murmushi
Lokacin da safiya tai , su Uncle Yahaya harda yin wanka sannan ya tafi gida wajen kakarshi domin ita kadai yake da ita.
Yana fita wayar fa'iza ta fara ringin tsaki taja sannan ta d'auki kiran .
"Yaya haka haba my baby zaki tafiya baki sanar dani ba , me ya sa ."
Daga can bangaren aka fad'a
Tsaki Fa'iza tai tai tana cewa, "Dole idan zani waje sai ka sani ne ."
Daga dayan bangaren cikin mamaki ya sake cewa ,"Kai Fa'iza ni ne fa , Abdul Salim ne ."
Dariya ta kwashe da ita tana sake tuntsurawa tana cewa dashi ,"To kana tunanin muryarka zata buya ne ,koba komai ai na yi saving numbobinka nasan kuma kai ne ."
Ya yi ajiyar zuciya tare da cewa ,"OK yaushe zaki dawo to."
Gaskiya ba yanzu zan dawo ba , domin babu kud'i a hannuna kuma ina san zan se wasu abubuwan in taho dasu ."
Abdul Salim ya yi murmushi yana fadin ,"Zan turo miki dubu dari ki yi hakuri da ita."
Fa'iza ta ce ,"Shi ke nan to ina jira ."
Abdul ya ce ,"To ko dai siyayyar aurenmu zaki fara ne."
Fa'iza tai tsaki tana cewa, "Wanne irin aure kuma , ni dai kasa min kud'in , sauran maganar sai na dawo."
Ya ce ,"To ba komai I love you. " Ya kashe wayar .
Shi Abdul Salim haifaffen dan legos ne da yake da gata , kuma dan masu fad'e aji dan manya, Yana son ya auri Fa'iza, bai taba lalata da ita ba , amma Fa'iza ba sonshi take ba , ya yi mata komai hatta gidan da take ciki a can shi ne ya siya , Saidai ba cikakken hankali gare shi ba , yana shaye-shaye , Kuma baya barin duk wanda ya zo masa da rainin wayo.
Harun ne zaune shi da Zainab a restaurant
Tun da ya sa idanunshi cikin nata bai cire ba , sai tunani yake kala-kala
Shin Zainab kuwa zata ba shi kanta , ko kuma maganar aure zai je da ita , to amma yasan Mahmud ba zai bari ba , hakan ya sa kawai yake jin gara ya yaudareta kamar yadda ya saba yiwa sauran 'yan mata.
Tom ni dai comment din na PC , share, like ...........📚
Gubar Rayuwata⚡🌹
By
Fatima Abdallaah kano
( Autar marubuta )
*AUTAR MARUBUTA CE*✍🏻👼🏻
🌹__________🌹_________🌹__________🌹_________🌹
_Faduwar wani tashin wani_
_Yau ake yi, gobe sai labarin_
_Burina Rayuwata, rubutuna dan masoyana_
_Cikawa da imani fatana_🤲🏼
<><><🌹><><><>🌹<><><>🌹<><><><>🌹<><><><><>🌹<><>
Page 11&12
Zainab ganin yadda kallon ya mata ñauyi , ya sa ta ta fara tsarguwa , ta kasa zama daidai .
"Harun lafiya kuwa kake mini irin wannan kallon."
Murmushi ya yi mara kunyan yana cewa, "Haba Zainab akwai abin da nake son sanar dake ."
Zainab murmushi ta yi tare da gyara zaman mayafin dake jikinta tana cewa, "To ka fad'a mini mana baby."
"Tom fatan kin shirya ji domin kalmar tana da zafi."
"Zafi kuma."
Zainab ta fad'a cikin mamaki
"Ina san ki."
Zainab ta kau da kai tana dariya
yayin da Harun ya ce ,"Ba fa abin dariya ba ne , Ina jin san ki a raina kamar zai fasa zuciya ta ya fito , Ina kaunar ki da dukkan yakini da sadaukarwa, fatan zan same ki cikin girmama soyayya ta da bata kulawa."
Ya karasa maganar yana duban cikin idanunta
"Ni ma ina san ka Harun , soyayyar da uwa takewa yaronta , soyayyar da bata da karshe kuma bata da misali , domin kai din Rayuwata ne ."