Sashe 6
Doctor Sageer Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Tohm tace sannan tafita tanayin sallama yace yasmin lafiya bakida wayane???
" eh wallahi banda ita baffa ne bai siyamin ba shiyasa...
" A daidai lokacin dr sageer yayi parking yana fitowa yatsaya amsa waya...
" yasmin daman nazo nasanar dake sai nadawo daga sudan za'a kawo kudin mu inason naje nakara karatu...
" kallonsa kawai takeyi hawaye na bin fuskarta tabbas tasan zatayi rashin masoyi nai kaunarta mai sonta shikenan tasan kuma balallai ta auru ba tunda shi kadaine yane idan alhaji haruna ko isa sunyi mata sharri sai yace bakomai yana son abarsa...
" Yasmin menene na kuka kinsan dai ina sonki kuma 5month kawai zanyi nadawo kima kafin lokacin kin karasa makarantar ki dan haka kada ki damu ina tare dake kinji?
" idonta daya riga yayi jajir tace to Allah yabaka saa tayi shigewar ta tana karasa gate Alhaji isa yace k'arya mai bakin jini yauma yazo ya gudu kenan ke da aure sai dai kiga anayi , aguje ta takarasa gida tana shiga ta kifa kai sai kuka...
" wai ciwo kikeso kisawa kanki ne so kike nima nakamu da ciwon?? Yasmin ina hakurin naki...
" kuka takara fashewa dashi sannan tace mama kinji me baban bilal yace min wai bazantaba auruwa ba kullum sai ya zageni kullum kuma samarina basa zama, yanzuma uncle yatafi bansaniba ko shima guduwa zaiyi sannan takara saka kuka tace mama shi kadai nakeso inason uncle nafee'u tayaya zuciyata zata rabu dashi...
" Dr sageer ne yayu sallama ya shigo amma basuji ba sai tsorata da yayi da irin kukan da yasmin takeyi...
" mama ce tace to kibar kukan...
" kukan takara fashewa dashi tare da fadin kibarni nayi ko naji dadi inason uncle nafee'u yaya zanyi yanzu mama??
" mama ce kwallah suka cikomata idonta tare da barin gurin ta shiga daki...
" Dr sageer ne ya tuna da irin rayuwar da yayi abaya sannan yazo yazauna akusa da yasmin hannunta ya riki yace haba kanwata me isa kike damun kanki haka???
" bakinta ta cije tace dr so shakuwa su ba'a boyesu ina mutukar sonsa kamar yadda yake sona shi ya koyamin sonsa in yatafi yabarni yaya zanyi ina zan saka kaina???
" Yasmin kenan bakisan akwai wanda yakeson ki ba fiye da kanki fiye da masoyanki??
" shine uncle nafee'u yaya har yanzu bakasan zafin soyayya ba tunda kana tare da wacce kakeso dan haka ka kyaleni kada...sannan tasaka kuka mai cike da tausayi ta shiga dak'inta...
" yanayin da yashiga yasa shi barin gidab gabadaya yana isa yaga ramlat bata dawo ba tana dawowa ya kifa mata mari ke wai bazakiji maganata ba to menene amfaninki ban isa na baki umarni ba kullum kina titi tunda nayi auren nan gaba daya na rame wai ahaka ina da mace meke damunki wai aikin ince sai da izinin miji???
" in kagaji ka sakeni kokuma ka auro mai yimaka bauta dan ni bazanyi ba...
" eh aure babu fashi wannan watan zan kainm kudi zan kawo wacce zan koya mata soyayyata...
" tsaki tasaka sannan tace kakaro uku idan ka'isa...
Tana shiga daki mumy ta kirata tace mumy kuna lpya??
" lou tambayarki zanyi daman mijinki yayarda kidinga aikine kullum kina tafe? Banson hauka ramlat ina gayamiki gidan ki shine rufun asirinki kuma kawaye ba nakibani ba in bahaka ba sai sun kashe miki aure...
" mumy yafa yarda har kaini yakanyi..
" to Allah yarufa asiri...
'" Nan takirawo rabia cikin rawar murya tace ke wai aure zai kara dr fa???
" haba? To kidaina gyara gidan kidaina girki kidaina komai kizama kazama hakan zai taimaka miki sosai yace yafasa??
" Tohm kawata angama!!!
Yasmin ke kusa da mama tana karatu sai wayar mama tayi ringing tana dauka tayi salama yusra ce ta dauka tace kawata kina lafiya???
" yasmin tace kwana biyu shiru baki da kirki!
" kinsan ina benin sai next 4month zan dawo dama kiranki nayi ingaya miki wata magana Amma inaso ki fahimce ni kikuma yarda cewa matar mutum kabarinsa kuma mijin wata baya aurar matar wani, soyayyar da kukayi abaya ki dauka kaddara ce kuma kidaina damun kanki akan abu domin Almah kadaine keyi...
" Nifa bansan inda kika dosa ba?
" uncle nafee'u yayi aure suntafi tare da matar sudan tun 4days back!..
" Tohm nagode Allah yasaka min yaudarata da yayi...
" kitsaya ki saurare ni yasmin sannan ta katse wayar kan kafadar mama ta kwanta tana kuka nan tasanar da'ita...
" mama tace bakomai Allah yabaki wanda yafisa...
"Tun daga ranar ta rage magana tama daina kula kowa sai gaisuwa yau baffa yana kan kujera mama tace kaga yasmin zata kashe kanta fa kullum kuka!
" Dak'in ta yashiga da kansa yace auta??
" Naam baffa..
Ki shirya zamuje benin gobe kuma kada nakara ganin ki kina wani tunanin kinji..
" tohm baffa inshaa Allahu fuskarta ta kumbura saboda kuka...
Dr sageer yana zaune a office yace kai khalifa karin aure dole fa...
" please kabar zancen nan menene aibun ramlat???
" fitsara karya kazanta ....dan haka soon zankara aure...
" Toh Allah yabada tagari...
"Daga nan ya dauki motarsa direct sai gida bayan yagaisa dasu ummi sai yayi hanyar su yasmin yana shiga tazo fita zata karasa kenan ya riko hannun ta tajiyo tace lafiya???
" Yasmin zaki aure ne danAllah ki taimakawa zuciyar data dadi tana begenki tana kaunarki...
Kada kasoma kada kafara uncle yana cikin zuciyata bam tunanin akwai mai ciremin sonsa kagane...
" yasmin pleass kitsaya taja hannunta sannan tafice...
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:[email protected]
Gmail:[email protected]
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:23 AM] +234 703 475 7034: 25-30
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Dr sageer da yafi minti talatin atsaye bak'omai yake tunani ba face in Allah ya rubuta yasmin ba martar sa bace ba dole ne ya hakura, cikin yanayi yaja numfashin sa sannan yace ya Allah ka dubi ne, motar sa yakarasa ya bude bai isa ko'ina ba sai asubuti nan ya duba wasu marasa lafiya sannan ya huce office yana zama yana kokarin cike wasi files sai wayars tafara ringing dauk'a yayi yace hello ramlat ina lafiya??
" eh lafiya! Please ka tawo mana da abinci a resturant cuz bazan dawo da wuri ba!...
" wai ke ramlat zamanki nakeyi kokuma zamana kikeyi?? Tunda kikazo gida 3times kika dafa abinci kullum ina hanyar gidan ABinci yanzu abunda kikeyi adalci ne??
" Kaga dr gwara kadaina bata bakin ka cuz ba fahimtar maganganun ka zanyi ba danhaka sai kadaina yimun ihu aka idan kaga dama sai kasiyo wa kanka ni zanci anan...
" Dr sageer ne yace yayi kyau ramlat zaki gani k'urunki..
" wane tsaki taja mtseww na dade banganiba...
Juyawa yakeyi akan kujerar sa cike da tunanin mafita can nurse kwankwasa kofar..
" sir akwai marasa lafiyar da zakagani fa sunata jiranka..
" okay zasu iya shigowa wata matashiyar ce ta shigo tace ina yini dr?
" Lafiya file name?
" fatima idres.." meke damunki??
" wallahi dr inada matsala bakina sai ya dinga wari kuma gabana shima wani wari dr mijina bakaga yadda yake wulakanta ne ba doctor please ka taimaka min..
" okay zanyi miki abunda zan iya amma nafarko kinayin brush??
" eh doctor wane sa'in inayi amma ba sosaiba..
" to kice ke kazantar ki kikeyi kinsan kuwa babu abunda namiji ya tsana irin kazanta kidinga kokarin wanke bakinki ko sau biyu ne kuma kisiya mouth frshner kina kuskurewa kuma kada kici abinci kikwanta batare da kin kuskure bakinki ba inatunanin inkika bi hanyar nan bakin zai daina wari inshaa Allahu...
" Tohm likita zansiya brush ina fita inshaaAllahu sai dai kuma warin da gabana yakeyi likita...
" kafin nan amsamin tambayoyin nan idan kina shaving din gashin gabanki??
" Wallahi likita banayi tunda nayi kafin haihuwata naga kuraji sunfito min sai kawai nadaina...
" Ai ko amusulci babu kyau barin gashi yahuce 40days kuma babban abunda ke kawo warin gaba harda rashin aske duk wata kazanta ta dank'are agurin kuma dazarar kinsa pant zakiga yayi datti dan..kuma zancen kuraje dakikeyi halittane wane idan ya aske bayayi wani kuma yanayi dan haka yanzu sai ki aske sai kishafa mai agurin kuma kina askewa akai akai...
" tohm likita inshaa Allahu...
" idan kikayi fitsari bayan kinyi tsarki kidinga barin ruwan yana kafewa saboda wannan danshin da ragowar ruwan da zai jika miki pant dinki shima yana saka wari sosai kuma zaiyi miki illah..yana da kyau kidinga canja wando sau biyu kuma kidaina zama akasa kokuma guri mai danshi kidinga wanke gabanki da ruwa sosai kina canja sabon wando akai akai..kuma kidinga wanka janaba da wuri dan rashin wank'an da wuri kan iya saka warin gaba shima kodan ka kasance cikin tsarki da rahamar Allah kayi wankan da wuri..kuma ki daina yawo babu takalmi kina saka safa inda hali kuma kidinga yawan shan kayan marmari wayo fruit zasu taimaka miki inshaa Allahu in dai kika lura da wannan to zaki daina wari...
" To likita hammata fa?
" ita kuma menene matsalarki??
" wallahi babu wuya nayi wanka ko 1daya banayi sai wari har banaso nashiga cikin mutane kuma koyaya nasaka kaya wari mai idan nasaka turaren warinsa daban warin hammatar daban warin sure daban...
"eh gaskiya abunda ke kawo warin hammata shine rashin askewa dazarar gashi yafito mutum sai ya aske zaiga baya irin warin nan amma idan gashi yayi yawa kowanne irin sure zaki saka bazai dauka ba, Amma idan kinayin wanka kisa soso kidirje hammatar sai ki aske kikara wankewa inkika fito ki shafa turaren hammatar ki ko baki shafa ba indai bakya barin gashi yayi yawa to zakiga bakya warin nan dan haka sai kikula da aske da kuma shafa turaren hammata da dirje hammatar idan anje wanka kuma ku masu miji kudinga daurewa kuna wanka sau biyu...
" eh wallahi banda ita baffa ne bai siyamin ba shiyasa...
" A daidai lokacin dr sageer yayi parking yana fitowa yatsaya amsa waya...
" yasmin daman nazo nasanar dake sai nadawo daga sudan za'a kawo kudin mu inason naje nakara karatu...
" kallonsa kawai takeyi hawaye na bin fuskarta tabbas tasan zatayi rashin masoyi nai kaunarta mai sonta shikenan tasan kuma balallai ta auru ba tunda shi kadaine yane idan alhaji haruna ko isa sunyi mata sharri sai yace bakomai yana son abarsa...
" Yasmin menene na kuka kinsan dai ina sonki kuma 5month kawai zanyi nadawo kima kafin lokacin kin karasa makarantar ki dan haka kada ki damu ina tare dake kinji?
" idonta daya riga yayi jajir tace to Allah yabaka saa tayi shigewar ta tana karasa gate Alhaji isa yace k'arya mai bakin jini yauma yazo ya gudu kenan ke da aure sai dai kiga anayi , aguje ta takarasa gida tana shiga ta kifa kai sai kuka...
" wai ciwo kikeso kisawa kanki ne so kike nima nakamu da ciwon?? Yasmin ina hakurin naki...
" kuka takara fashewa dashi sannan tace mama kinji me baban bilal yace min wai bazantaba auruwa ba kullum sai ya zageni kullum kuma samarina basa zama, yanzuma uncle yatafi bansaniba ko shima guduwa zaiyi sannan takara saka kuka tace mama shi kadai nakeso inason uncle nafee'u tayaya zuciyata zata rabu dashi...
" Dr sageer ne yayu sallama ya shigo amma basuji ba sai tsorata da yayi da irin kukan da yasmin takeyi...
" mama ce tace to kibar kukan...
" kukan takara fashewa dashi tare da fadin kibarni nayi ko naji dadi inason uncle nafee'u yaya zanyi yanzu mama??
" mama ce kwallah suka cikomata idonta tare da barin gurin ta shiga daki...
" Dr sageer ne ya tuna da irin rayuwar da yayi abaya sannan yazo yazauna akusa da yasmin hannunta ya riki yace haba kanwata me isa kike damun kanki haka???
" bakinta ta cije tace dr so shakuwa su ba'a boyesu ina mutukar sonsa kamar yadda yake sona shi ya koyamin sonsa in yatafi yabarni yaya zanyi ina zan saka kaina???
" Yasmin kenan bakisan akwai wanda yakeson ki ba fiye da kanki fiye da masoyanki??
" shine uncle nafee'u yaya har yanzu bakasan zafin soyayya ba tunda kana tare da wacce kakeso dan haka ka kyaleni kada...sannan tasaka kuka mai cike da tausayi ta shiga dak'inta...
" yanayin da yashiga yasa shi barin gidab gabadaya yana isa yaga ramlat bata dawo ba tana dawowa ya kifa mata mari ke wai bazakiji maganata ba to menene amfaninki ban isa na baki umarni ba kullum kina titi tunda nayi auren nan gaba daya na rame wai ahaka ina da mace meke damunki wai aikin ince sai da izinin miji???
" in kagaji ka sakeni kokuma ka auro mai yimaka bauta dan ni bazanyi ba...
" eh aure babu fashi wannan watan zan kainm kudi zan kawo wacce zan koya mata soyayyata...
" tsaki tasaka sannan tace kakaro uku idan ka'isa...
Tana shiga daki mumy ta kirata tace mumy kuna lpya??
" lou tambayarki zanyi daman mijinki yayarda kidinga aikine kullum kina tafe? Banson hauka ramlat ina gayamiki gidan ki shine rufun asirinki kuma kawaye ba nakibani ba in bahaka ba sai sun kashe miki aure...
" mumy yafa yarda har kaini yakanyi..
" to Allah yarufa asiri...
'" Nan takirawo rabia cikin rawar murya tace ke wai aure zai kara dr fa???
" haba? To kidaina gyara gidan kidaina girki kidaina komai kizama kazama hakan zai taimaka miki sosai yace yafasa??
" Tohm kawata angama!!!
Yasmin ke kusa da mama tana karatu sai wayar mama tayi ringing tana dauka tayi salama yusra ce ta dauka tace kawata kina lafiya???
" yasmin tace kwana biyu shiru baki da kirki!
" kinsan ina benin sai next 4month zan dawo dama kiranki nayi ingaya miki wata magana Amma inaso ki fahimce ni kikuma yarda cewa matar mutum kabarinsa kuma mijin wata baya aurar matar wani, soyayyar da kukayi abaya ki dauka kaddara ce kuma kidaina damun kanki akan abu domin Almah kadaine keyi...
" Nifa bansan inda kika dosa ba?
" uncle nafee'u yayi aure suntafi tare da matar sudan tun 4days back!..
" Tohm nagode Allah yasaka min yaudarata da yayi...
" kitsaya ki saurare ni yasmin sannan ta katse wayar kan kafadar mama ta kwanta tana kuka nan tasanar da'ita...
" mama tace bakomai Allah yabaki wanda yafisa...
"Tun daga ranar ta rage magana tama daina kula kowa sai gaisuwa yau baffa yana kan kujera mama tace kaga yasmin zata kashe kanta fa kullum kuka!
" Dak'in ta yashiga da kansa yace auta??
" Naam baffa..
Ki shirya zamuje benin gobe kuma kada nakara ganin ki kina wani tunanin kinji..
" tohm baffa inshaa Allahu fuskarta ta kumbura saboda kuka...
Dr sageer yana zaune a office yace kai khalifa karin aure dole fa...
" please kabar zancen nan menene aibun ramlat???
" fitsara karya kazanta ....dan haka soon zankara aure...
" Toh Allah yabada tagari...
"Daga nan ya dauki motarsa direct sai gida bayan yagaisa dasu ummi sai yayi hanyar su yasmin yana shiga tazo fita zata karasa kenan ya riko hannun ta tajiyo tace lafiya???
" Yasmin zaki aure ne danAllah ki taimakawa zuciyar data dadi tana begenki tana kaunarki...
Kada kasoma kada kafara uncle yana cikin zuciyata bam tunanin akwai mai ciremin sonsa kagane...
" yasmin pleass kitsaya taja hannunta sannan tafice...
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:[email protected]
Gmail:[email protected]
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:23 AM] +234 703 475 7034: 25-30
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Dr sageer da yafi minti talatin atsaye bak'omai yake tunani ba face in Allah ya rubuta yasmin ba martar sa bace ba dole ne ya hakura, cikin yanayi yaja numfashin sa sannan yace ya Allah ka dubi ne, motar sa yakarasa ya bude bai isa ko'ina ba sai asubuti nan ya duba wasu marasa lafiya sannan ya huce office yana zama yana kokarin cike wasi files sai wayars tafara ringing dauk'a yayi yace hello ramlat ina lafiya??
" eh lafiya! Please ka tawo mana da abinci a resturant cuz bazan dawo da wuri ba!...
" wai ke ramlat zamanki nakeyi kokuma zamana kikeyi?? Tunda kikazo gida 3times kika dafa abinci kullum ina hanyar gidan ABinci yanzu abunda kikeyi adalci ne??
" Kaga dr gwara kadaina bata bakin ka cuz ba fahimtar maganganun ka zanyi ba danhaka sai kadaina yimun ihu aka idan kaga dama sai kasiyo wa kanka ni zanci anan...
" Dr sageer ne yace yayi kyau ramlat zaki gani k'urunki..
" wane tsaki taja mtseww na dade banganiba...
Juyawa yakeyi akan kujerar sa cike da tunanin mafita can nurse kwankwasa kofar..
" sir akwai marasa lafiyar da zakagani fa sunata jiranka..
" okay zasu iya shigowa wata matashiyar ce ta shigo tace ina yini dr?
" Lafiya file name?
" fatima idres.." meke damunki??
" wallahi dr inada matsala bakina sai ya dinga wari kuma gabana shima wani wari dr mijina bakaga yadda yake wulakanta ne ba doctor please ka taimaka min..
" okay zanyi miki abunda zan iya amma nafarko kinayin brush??
" eh doctor wane sa'in inayi amma ba sosaiba..
" to kice ke kazantar ki kikeyi kinsan kuwa babu abunda namiji ya tsana irin kazanta kidinga kokarin wanke bakinki ko sau biyu ne kuma kisiya mouth frshner kina kuskurewa kuma kada kici abinci kikwanta batare da kin kuskure bakinki ba inatunanin inkika bi hanyar nan bakin zai daina wari inshaa Allahu...
" Tohm likita zansiya brush ina fita inshaaAllahu sai dai kuma warin da gabana yakeyi likita...
" kafin nan amsamin tambayoyin nan idan kina shaving din gashin gabanki??
" Wallahi likita banayi tunda nayi kafin haihuwata naga kuraji sunfito min sai kawai nadaina...
" Ai ko amusulci babu kyau barin gashi yahuce 40days kuma babban abunda ke kawo warin gaba harda rashin aske duk wata kazanta ta dank'are agurin kuma dazarar kinsa pant zakiga yayi datti dan..kuma zancen kuraje dakikeyi halittane wane idan ya aske bayayi wani kuma yanayi dan haka yanzu sai ki aske sai kishafa mai agurin kuma kina askewa akai akai...
" tohm likita inshaa Allahu...
" idan kikayi fitsari bayan kinyi tsarki kidinga barin ruwan yana kafewa saboda wannan danshin da ragowar ruwan da zai jika miki pant dinki shima yana saka wari sosai kuma zaiyi miki illah..yana da kyau kidinga canja wando sau biyu kuma kidaina zama akasa kokuma guri mai danshi kidinga wanke gabanki da ruwa sosai kina canja sabon wando akai akai..kuma kidinga wanka janaba da wuri dan rashin wank'an da wuri kan iya saka warin gaba shima kodan ka kasance cikin tsarki da rahamar Allah kayi wankan da wuri..kuma ki daina yawo babu takalmi kina saka safa inda hali kuma kidinga yawan shan kayan marmari wayo fruit zasu taimaka miki inshaa Allahu in dai kika lura da wannan to zaki daina wari...
" To likita hammata fa?
" ita kuma menene matsalarki??
" wallahi babu wuya nayi wanka ko 1daya banayi sai wari har banaso nashiga cikin mutane kuma koyaya nasaka kaya wari mai idan nasaka turaren warinsa daban warin hammatar daban warin sure daban...
"eh gaskiya abunda ke kawo warin hammata shine rashin askewa dazarar gashi yafito mutum sai ya aske zaiga baya irin warin nan amma idan gashi yayi yawa kowanne irin sure zaki saka bazai dauka ba, Amma idan kinayin wanka kisa soso kidirje hammatar sai ki aske kikara wankewa inkika fito ki shafa turaren hammatar ki ko baki shafa ba indai bakya barin gashi yayi yawa to zakiga bakya warin nan dan haka sai kikula da aske da kuma shafa turaren hammata da dirje hammatar idan anje wanka kuma ku masu miji kudinga daurewa kuna wanka sau biyu...