Sashe 12
Doctor Sageer Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Tana fita maryam ta gudu takoma bangaren su kuka tasakawa mamee wallahi mamee soyayya sukeyi kuma kinsan ina bala'in son yaya mamee zaku iya rasani wallahi...
" ki kyale marasa mutunci zanyi maganin su aure kuma basu isa ba...
Yasmin na zaune tana chatting dr sageer yace tashi muje ki rakani mota...
" Batare da musu ba ta rakashi sai da taga khalil yana kallonta sannan tace sai anjima yayana take care of your self please...
" ki kunna wayarki da daddare...
Khalil ne yace an asirce shi kenan asashi yaso 'yar iska irinki...
" kai iya bakin ka babban mara mutunci kuuu da kuke kiran wasu 'yan iska uban wa yakaiku iskanci...
" Ni kike gayawa haka hahaha ki zuba ido kiga wallahi sai na bata miki rayuwa...
" jahili kawai jahilci ke damunka banza kakoma skul please....
" Alhaji haruna ne yace ubanki ne zai koma ba khalil ba...
" Dariya tasaka tace Alhaji ai sai ku koma tare tayi shigewarta cikin gidana tana dariya...Nayi alwashin duk wanda yayimin sai nai masa tunda basuda kirki....
Assalamu alaikum
BARAKALLAHU FIYKUM BAZAN KUMA DAINA GODIYA AGAREKU BA BISA SAKONNIN KU ALLAH YABIYA BUKATU NA ALHERI.._
*_How was the page???_*
_*I can't stop apologized for the spelling and grammar mistake's*_
_Please do vote comments and like.. And I call my silent readers please do vote and comment my story really need your comment and vote#TEAM .....DS....DS LOVER'S__
Kuma ya zo a hadisin da aka kar'bo daga Abi Sa'eed da Abi Huraira (RA) cewa Manzon Allah (SAW) yace:
*Bãbu wata musiba/jarraba da zãta sãmi musulmi na daga gajiya/wahala da rashin lãfiya ko dãmuwa ko baqin ciki, ko cuta ko bacin rai...*
*...Har - qayar da zai tãka- fãce sai Allah ya rufe/kankare masa da ita - musibar/jarrabawar - wasu daga cikin kusa-kuransa )Bukhari & Muslim.*
Wato yin haquri abu ne mai girma, don haka Malamai suka ce haquri ya kasu kaso uku:
*1- Hakuri wajen biyayya ga Allah, ko da rai ba ta son hakan.*
2- Hakuri wajen gujewa sã'bon Allah, ko da rai na matuqar buqãtar hakan.
*3- Hakuri kan duk wasu abubuwa da ke kai-kawo, domin Allah ya rigã da ya tsãra yadda rayuwa zã ta kasance tun kafin halittar Annabi Ãdam da shekaru d'ari biyar (500)*
*Sa'an nan yana daga cikin addu'ar Manzon Allah SAW ya yin da farin ciki ya sãmu:( Dukkan gõdiya ta qara tabbata ga wannan da ni'imarsa ce ta ke cika dukkan kyãwawan abubuwa )*.
*A halin baqin ciki kuma: (( Dukkan gõdiya ta qara tabbata ga Allah a bisa ko wane hãli )*
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:[email protected]
Gmail:[email protected]
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 55-60
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Lokacin da dr sageer ya koma gida brstr ramlat yatarar sai kuka takeyi cike da rashin mamaki yazo ya huce ta gabanta..
" brstr dataga bai kulata ba sai cewa tayi ai daman namiji hankaka ne gabansa fari bayansa baki, har ka kai kudin aure amma baka sanar dani ba me nayi maka da zaka yimin kishiya menene bana yi maka??
" Baki da hankali ramlat kije kiyo karatun tanuzu tukunna, kuma bari in gayamiki babu ke babu yasmin wallahi naji ance kinyi mata abu sai na sassaba miki nagaya miki...
" Wallahi sai nayi mata ta aure mijina tagani tsabagen rashin mutunci naka wacce irin bukatar kace bana biya maka?
" Tsaki dr sageer yayu yace ina abinci na??
" ban dafaba? " baki dafa ba? Allah yaso naci awaje da haka zaki barni da yunwa ke bari kiji duk duniya babu abunda namiji yake bukata sama da kulawar mace amma ke ko ohoo babu abunda ya dameki sannan yashiga daki.....
" kuka tasaka sannan takira rabia awaya sannan tace wallahi rabia auren yaki yafasa narasa yadda zanyi zuciyata sai bugawa takeyi please i need some advice please...
" dariyar mugunta rabia tayi sannan tace kije kikara yimasa masifa zama zakiyi kina kallonsa idan kika bude masa huta zakiga yafasa.... " cikin kuka tace toh sannan ta kashe wayar dak'in tabisa cikin masifa tace wallahi tallahi kai dai ba d'an halak baniba kuma baka haifu ba, ko haihu banyi ba zaka karamin kishiya sannan tasa kuka...
" k'allon ta kawai yakeyi sannan yace tabbas inason ki rike hannun ta yayi kafin yayi magana ta fizge sannan tace wallahi zakaga tashin hankali indai kayi auren nan don wallahi sai na takura mata...
" Murmushi yayi yace ai ba jahila zan auro ba nutsetsiyar yarinya wacce tai ilimi kuma tana aiki dashi wacce zata kula dani da ita...
" Kuka tasaka wanda har sai da ya tausaya mata amma ina brstr ramlat jitakeyi kamar zuciyarta zata buga saboda kishi...
Yasmin tana kwance bacci yana kokarin kwashe ta sai kuwa jitayi an kirata dauka tayi tare da sallama...
" wallahi bakida kirki yasmin wato ankawo kudin auren ki ko kisanar dani to nagode sosai...
" DanAllah kiyi hakuri yusra wallahi nakira wayar mamanku bansamu ba kuma inata kokarin kiran daya layin naki amma wayar ki akashe kiyimin afuwa please aminiyata...
" dariya tasa tace Matar doctor bada kanki asare amarya gidan sageeru Allah yasa kina shiga ki haifi twins...
" Dariya tasaka sannan suka cigaba da hira bayan wasu mintuna sukayi salama...
Yasmin yasmin kiranki kifa naketayi...
" mama ina waya banji ba wallahi bari nafito tana sanyi da kayan bacci sannan tafito takarbi wayar...
" ke yasmin ki biyo hajiya kutawo kizo muyi miki irin gyaran jikin mu kuma akwai abubuwan da zamu tattauna dake...
" Au yaya aisha ygida? Gaskiya ni garin nan naku bana sonsa ayimin anan...
" Nifa dadi na dake shirme please kibiyota kinji 'yar kanwata wallahi ina missing dinki gasu umar nan sai kuka suke kinki zuwa...
" Karki damu 'yar uwa zan biyota inshaa Allahu...
Tana kashe wayar sannan ta nufi dakin da hajiya take bayan tayi mata sannu sannan tace hajiya gobe zaki tafi ko?
" eh wallahi bansan halin da yayanki suke ciki ba gashi anyi rasuwa sai gab da bikin ku zandawo...
" DanAllah hajiya zanbiki zanje gidan yaya Aisha kinji...
" Hajiya ce tayi murmushi tace ko kefa?? Sai ki shirya jirgin 12 zamu bi nagaya babanki anjima...
" yauwa hajiya tamu nagode sosai...
Mamee ke faman sintiri a palour can tace wai Alhaji babu wani boka akasa ne?? Da za'asa ya hana auren nan...
" Alhaji haruna ne yace ina wani boka ina kudin ai boka sai da kudi ki duba yadda kullum yarinyar nan take cigaba gashi sageeru sai kantuna yake budewa...
" Na shiga uku na lallace to yanzu ga dankune na kasiyar DanAllah ahana auren nan...
" To yace sannan ya karba yana fita waje alhaji mukhtar yace ku dai anyi asararru kabiya ni kudina dubu sittin dita wallahi sai kabiya ni...
" Wallahi banda ko sisi...
" Dallah yimun shiru ku ba abun atausaya bani malam bani kudina kokuma yanzu nasa atara maka gajiya...
" Ga dank'une dubu hamsin ne kudinsa zan ciko maka dubu ashirin...
" kai baka isaba malam bani cikon kudin bai ankaraba yaji ankifa masa mari gaba daya mutane sun tsaya kallonsa baffa ne ya karaso gurin da mota yana zuwa yace haba bawan Allah me yayi zafi haka .....
" Alhaji mukhtar ne yace kudina yakarbar min sama da shekara daya amma yaki biya na wannan mutumin ba abin tausayi bani wallahi...
" To sakeshi nawa ne kudin naka?
" Dubu ashirin ne sauran...
" Kayi hakuri danAllah ga kudinka...
Wallahi kayi sa'a anbiya maka da kaga yadda ake gunduwa gunduwa da mutum banza mai bakar zuciya...
" Cikin borin kunya yashiga gida baffa ne shima ya biyo bayansa Alhaji haruna ne yace kai baffa banson munafurci kudin da ba'asan asalin su ba kada kakara kwatar mana riga ko ance maka mu fak'irai ne? Banza mai kudin yankan kai banza mai yarinya karuwa...
" Abunka da mutumin kirki baffa murmushi yayi sannan ya huce cikin gidansa...
Yasmin da ke faman shiryawa tasa wata blue atampha riga da siket gaba daya shape dinta yafito kayan ta ta'iba sannan tafito palour nan ta tarar da baffa sannu da dawowa baffa...
" Yauwa sannu auta sai ki kasance cikin shiri sai karfe 5 jirgen zai tashi...
Tohm baba kwana biyu ni zanyi fa kasan basan benin din nan nake ba...
" Tohm shikenan dan soyamin danKali da kwai...
Tashi tayi tashiga kitchen tana cikin soyawa taji sallamar dr murmushi tayi sannan tajiyo...
" kallonta kawai yakeyi saboda kyan datayi masa ga halittun ta duk sun fito ina zakije kika cancada wannan adon??
" benin zamu tafi nida hajiya...
" aikowa sai dai nima atafi dani...
" dariya tayi tace kafiya tsokana aikin naka fa??
" yasmin kenan kinki ki fahimce ni kenan??
Hajiya ce tace au hirama kika tsaya yi bazaki maza ki gama ba???
" durkusawa yayi har kasa yagaida hajiya...
" lafiya lou yajikin mai dakin naka??
" Alhamdulilahi hajiya DanAllah nima zanje benin din sau mu tawo tare da yasmin...
" haba sageeru aikin naka fa nibanason sha shanci kayi zamanka kaga zai iya yuwa akawo mara lafiya...
" Toh hajiya itama tayi zamanta yasmin din menene amfanin zuwan nata...
" Kasan Allah sageeru babu inda zakaje kazauna kaje ka duba kanin babanka ance zaayi masa aiki babu kudi...
" haba hajiya kin manta abunda sukayi min?? Irin tsanar da suka nunamin?? Shine fa...
" haba sageer kaifa ba yaro bani ai zamani yazo idan mutum yayi maka sharri sai kayi masa alheri kamanta dabaya ka fuskanci gaba Allah yayi maka albarka...
" Ameen yaa hayyu yaa qayyum sannan tafita yasmin tace yanaji kayi shiru yaya??
" Please ki hakura da zuwa banson kiyi nisa dani please...
" Dariya tasaka sai kace wata matarka?? Lallai kai dinnan zuwana babu fashe sannan ta fita gurin misalin karfe hudu suka shirya dr sageer ne ya kaisu har airport amma ko kulata baiyi ba sai hajiya da yabawa uban kudi tana ta shimasa albarka harsunyi gaba tayi sauri tadawo tace yaya lafiya kaki kulani...
" tsaki yayi tare da fadin tunda ban isa dake ba sai kije kiyi abunda kikeso in har kinaso na sai ki fasa tafiya...
" ki kyale marasa mutunci zanyi maganin su aure kuma basu isa ba...
Yasmin na zaune tana chatting dr sageer yace tashi muje ki rakani mota...
" Batare da musu ba ta rakashi sai da taga khalil yana kallonta sannan tace sai anjima yayana take care of your self please...
" ki kunna wayarki da daddare...
Khalil ne yace an asirce shi kenan asashi yaso 'yar iska irinki...
" kai iya bakin ka babban mara mutunci kuuu da kuke kiran wasu 'yan iska uban wa yakaiku iskanci...
" Ni kike gayawa haka hahaha ki zuba ido kiga wallahi sai na bata miki rayuwa...
" jahili kawai jahilci ke damunka banza kakoma skul please....
" Alhaji haruna ne yace ubanki ne zai koma ba khalil ba...
" Dariya tasaka tace Alhaji ai sai ku koma tare tayi shigewarta cikin gidana tana dariya...Nayi alwashin duk wanda yayimin sai nai masa tunda basuda kirki....
Assalamu alaikum
BARAKALLAHU FIYKUM BAZAN KUMA DAINA GODIYA AGAREKU BA BISA SAKONNIN KU ALLAH YABIYA BUKATU NA ALHERI.._
*_How was the page???_*
_*I can't stop apologized for the spelling and grammar mistake's*_
_Please do vote comments and like.. And I call my silent readers please do vote and comment my story really need your comment and vote#TEAM .....DS....DS LOVER'S__
Kuma ya zo a hadisin da aka kar'bo daga Abi Sa'eed da Abi Huraira (RA) cewa Manzon Allah (SAW) yace:
*Bãbu wata musiba/jarraba da zãta sãmi musulmi na daga gajiya/wahala da rashin lãfiya ko dãmuwa ko baqin ciki, ko cuta ko bacin rai...*
*...Har - qayar da zai tãka- fãce sai Allah ya rufe/kankare masa da ita - musibar/jarrabawar - wasu daga cikin kusa-kuransa )Bukhari & Muslim.*
Wato yin haquri abu ne mai girma, don haka Malamai suka ce haquri ya kasu kaso uku:
*1- Hakuri wajen biyayya ga Allah, ko da rai ba ta son hakan.*
2- Hakuri wajen gujewa sã'bon Allah, ko da rai na matuqar buqãtar hakan.
*3- Hakuri kan duk wasu abubuwa da ke kai-kawo, domin Allah ya rigã da ya tsãra yadda rayuwa zã ta kasance tun kafin halittar Annabi Ãdam da shekaru d'ari biyar (500)*
*Sa'an nan yana daga cikin addu'ar Manzon Allah SAW ya yin da farin ciki ya sãmu:( Dukkan gõdiya ta qara tabbata ga wannan da ni'imarsa ce ta ke cika dukkan kyãwawan abubuwa )*.
*A halin baqin ciki kuma: (( Dukkan gõdiya ta qara tabbata ga Allah a bisa ko wane hãli )*
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:[email protected]
Gmail:[email protected]
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 55-60
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Lokacin da dr sageer ya koma gida brstr ramlat yatarar sai kuka takeyi cike da rashin mamaki yazo ya huce ta gabanta..
" brstr dataga bai kulata ba sai cewa tayi ai daman namiji hankaka ne gabansa fari bayansa baki, har ka kai kudin aure amma baka sanar dani ba me nayi maka da zaka yimin kishiya menene bana yi maka??
" Baki da hankali ramlat kije kiyo karatun tanuzu tukunna, kuma bari in gayamiki babu ke babu yasmin wallahi naji ance kinyi mata abu sai na sassaba miki nagaya miki...
" Wallahi sai nayi mata ta aure mijina tagani tsabagen rashin mutunci naka wacce irin bukatar kace bana biya maka?
" Tsaki dr sageer yayu yace ina abinci na??
" ban dafaba? " baki dafa ba? Allah yaso naci awaje da haka zaki barni da yunwa ke bari kiji duk duniya babu abunda namiji yake bukata sama da kulawar mace amma ke ko ohoo babu abunda ya dameki sannan yashiga daki.....
" kuka tasaka sannan takira rabia awaya sannan tace wallahi rabia auren yaki yafasa narasa yadda zanyi zuciyata sai bugawa takeyi please i need some advice please...
" dariyar mugunta rabia tayi sannan tace kije kikara yimasa masifa zama zakiyi kina kallonsa idan kika bude masa huta zakiga yafasa.... " cikin kuka tace toh sannan ta kashe wayar dak'in tabisa cikin masifa tace wallahi tallahi kai dai ba d'an halak baniba kuma baka haifu ba, ko haihu banyi ba zaka karamin kishiya sannan tasa kuka...
" k'allon ta kawai yakeyi sannan yace tabbas inason ki rike hannun ta yayi kafin yayi magana ta fizge sannan tace wallahi zakaga tashin hankali indai kayi auren nan don wallahi sai na takura mata...
" Murmushi yayi yace ai ba jahila zan auro ba nutsetsiyar yarinya wacce tai ilimi kuma tana aiki dashi wacce zata kula dani da ita...
" Kuka tasaka wanda har sai da ya tausaya mata amma ina brstr ramlat jitakeyi kamar zuciyarta zata buga saboda kishi...
Yasmin tana kwance bacci yana kokarin kwashe ta sai kuwa jitayi an kirata dauka tayi tare da sallama...
" wallahi bakida kirki yasmin wato ankawo kudin auren ki ko kisanar dani to nagode sosai...
" DanAllah kiyi hakuri yusra wallahi nakira wayar mamanku bansamu ba kuma inata kokarin kiran daya layin naki amma wayar ki akashe kiyimin afuwa please aminiyata...
" dariya tasa tace Matar doctor bada kanki asare amarya gidan sageeru Allah yasa kina shiga ki haifi twins...
" Dariya tasaka sannan suka cigaba da hira bayan wasu mintuna sukayi salama...
Yasmin yasmin kiranki kifa naketayi...
" mama ina waya banji ba wallahi bari nafito tana sanyi da kayan bacci sannan tafito takarbi wayar...
" ke yasmin ki biyo hajiya kutawo kizo muyi miki irin gyaran jikin mu kuma akwai abubuwan da zamu tattauna dake...
" Au yaya aisha ygida? Gaskiya ni garin nan naku bana sonsa ayimin anan...
" Nifa dadi na dake shirme please kibiyota kinji 'yar kanwata wallahi ina missing dinki gasu umar nan sai kuka suke kinki zuwa...
" Karki damu 'yar uwa zan biyota inshaa Allahu...
Tana kashe wayar sannan ta nufi dakin da hajiya take bayan tayi mata sannu sannan tace hajiya gobe zaki tafi ko?
" eh wallahi bansan halin da yayanki suke ciki ba gashi anyi rasuwa sai gab da bikin ku zandawo...
" DanAllah hajiya zanbiki zanje gidan yaya Aisha kinji...
" Hajiya ce tayi murmushi tace ko kefa?? Sai ki shirya jirgin 12 zamu bi nagaya babanki anjima...
" yauwa hajiya tamu nagode sosai...
Mamee ke faman sintiri a palour can tace wai Alhaji babu wani boka akasa ne?? Da za'asa ya hana auren nan...
" Alhaji haruna ne yace ina wani boka ina kudin ai boka sai da kudi ki duba yadda kullum yarinyar nan take cigaba gashi sageeru sai kantuna yake budewa...
" Na shiga uku na lallace to yanzu ga dankune na kasiyar DanAllah ahana auren nan...
" To yace sannan ya karba yana fita waje alhaji mukhtar yace ku dai anyi asararru kabiya ni kudina dubu sittin dita wallahi sai kabiya ni...
" Wallahi banda ko sisi...
" Dallah yimun shiru ku ba abun atausaya bani malam bani kudina kokuma yanzu nasa atara maka gajiya...
" Ga dank'une dubu hamsin ne kudinsa zan ciko maka dubu ashirin...
" kai baka isaba malam bani cikon kudin bai ankaraba yaji ankifa masa mari gaba daya mutane sun tsaya kallonsa baffa ne ya karaso gurin da mota yana zuwa yace haba bawan Allah me yayi zafi haka .....
" Alhaji mukhtar ne yace kudina yakarbar min sama da shekara daya amma yaki biya na wannan mutumin ba abin tausayi bani wallahi...
" To sakeshi nawa ne kudin naka?
" Dubu ashirin ne sauran...
" Kayi hakuri danAllah ga kudinka...
Wallahi kayi sa'a anbiya maka da kaga yadda ake gunduwa gunduwa da mutum banza mai bakar zuciya...
" Cikin borin kunya yashiga gida baffa ne shima ya biyo bayansa Alhaji haruna ne yace kai baffa banson munafurci kudin da ba'asan asalin su ba kada kakara kwatar mana riga ko ance maka mu fak'irai ne? Banza mai kudin yankan kai banza mai yarinya karuwa...
" Abunka da mutumin kirki baffa murmushi yayi sannan ya huce cikin gidansa...
Yasmin da ke faman shiryawa tasa wata blue atampha riga da siket gaba daya shape dinta yafito kayan ta ta'iba sannan tafito palour nan ta tarar da baffa sannu da dawowa baffa...
" Yauwa sannu auta sai ki kasance cikin shiri sai karfe 5 jirgen zai tashi...
Tohm baba kwana biyu ni zanyi fa kasan basan benin din nan nake ba...
" Tohm shikenan dan soyamin danKali da kwai...
Tashi tayi tashiga kitchen tana cikin soyawa taji sallamar dr murmushi tayi sannan tajiyo...
" kallonta kawai yakeyi saboda kyan datayi masa ga halittun ta duk sun fito ina zakije kika cancada wannan adon??
" benin zamu tafi nida hajiya...
" aikowa sai dai nima atafi dani...
" dariya tayi tace kafiya tsokana aikin naka fa??
" yasmin kenan kinki ki fahimce ni kenan??
Hajiya ce tace au hirama kika tsaya yi bazaki maza ki gama ba???
" durkusawa yayi har kasa yagaida hajiya...
" lafiya lou yajikin mai dakin naka??
" Alhamdulilahi hajiya DanAllah nima zanje benin din sau mu tawo tare da yasmin...
" haba sageeru aikin naka fa nibanason sha shanci kayi zamanka kaga zai iya yuwa akawo mara lafiya...
" Toh hajiya itama tayi zamanta yasmin din menene amfanin zuwan nata...
" Kasan Allah sageeru babu inda zakaje kazauna kaje ka duba kanin babanka ance zaayi masa aiki babu kudi...
" haba hajiya kin manta abunda sukayi min?? Irin tsanar da suka nunamin?? Shine fa...
" haba sageer kaifa ba yaro bani ai zamani yazo idan mutum yayi maka sharri sai kayi masa alheri kamanta dabaya ka fuskanci gaba Allah yayi maka albarka...
" Ameen yaa hayyu yaa qayyum sannan tafita yasmin tace yanaji kayi shiru yaya??
" Please ki hakura da zuwa banson kiyi nisa dani please...
" Dariya tasaka sai kace wata matarka?? Lallai kai dinnan zuwana babu fashe sannan ta fita gurin misalin karfe hudu suka shirya dr sageer ne ya kaisu har airport amma ko kulata baiyi ba sai hajiya da yabawa uban kudi tana ta shimasa albarka harsunyi gaba tayi sauri tadawo tace yaya lafiya kaki kulani...
" tsaki yayi tare da fadin tunda ban isa dake ba sai kije kiyi abunda kikeso in har kinaso na sai ki fasa tafiya...