Sashe 19
Doctor Sageer Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" haba maman unborn uwargida sarautar mata mata gurin doctor ai kema kinsan ina mutukar sonki...
Yasmin ce ta sakko daga sama hannunta rike da flask tana ina kwana?
" ramlat tayi mata banza, yasmin ta matso kusa da doctor tace saboda ita nagama abincin nan fa kasan mai tsohon ciki baa so abarta da yunwa, harara ramlat kawai take aika mata, ki dauri maman unborn ki tashi muje kiyi breakfast please..
" Dr sageer ne yashiga duniyar tunani tabbas Allah yabashi mace kamila mumina mai sonsa cikin murmushi yace oya muje gaba daya muci..
" Suna cikin karyawa yace jiya yan fashi sunji gida amma babu abunda sukayi sai su alhaji haruna da suka daka..
" Yasmin da hankalin ta gaba daya ya tashi cikin kinkina tace Baffa na fa tasa kuka...
" Babu abunda sukayi masu fa yanzu ma can zanje..
" DanAllah zan bika, aa yasmin kiyi zamanki..
" kuka ni gaba daya ya kauce mata cikin gigicewa ta hau sama garin tsoro sai kuwa ta gangaro da gudu dr yaje kafin yakaraso ta wado kuka takara sakawa ai kuwa jini duk jikinta ihu tasaka...
" Ramlat kuwa dariya tasaka har sai da dr yadaka mata tsawa..
" cikin yanayi yakalli yasmin yace yanxu kin kyauta kinyi min asara komai ke kuka..
" itama kuka takara sakawa bai ajiyeta ko ina ba sai toilet after sunfito yasa mata ledar ruwa yayi mata allura sannan ya zauna kusa da'ita sai da tayi bacci sannan yasakko ya fita...
" ramlat ce tace ai daman an asirci ka anyi maka asirin gado ka gyarata to sai kagyara kafar binin ma...
" tsaki yayi sannan yayi ficewar sa ramlat tace kai naji dadi cikin nan ya bare shigu har sunyi ciki kai wannan yarinya da jaraba take....
Lokacin da dr sageer yashiga gidan bai tarar da kowa ba sai da yashiga part din su haruna nan yatarar suna kwance a shime inna sai dariya takeyi...
Bayan sun gaisa sai cewa tayi sageeru kaga karshen mugaye ko to DanAllah dan annabi kada kabada kwandalar ka a kaisu asubuti...
Dr sageer ne yace duk wanda zai ce zai kwace arzukin da Allah yayiwa wani to yana cikin nada ba karama ba kuma shi zaita wahala,tun muna yara kuke cutar baffa kun cinye masa gado kun wulakanta sa Amma daidai da sakan bai taba ramawa ba ku duba kuga bakuda koma yanzu shi kuma sai gaba yakeyi to idan kun hankalta to idan kuma ba kuyi ba DUNIYA CE...
kuka suka saka sannan yabar bangaren su nan yatarar sun shirya bayan ya gaishe su yace baffa ina zakaje haka??
" zamu koma sabon gida ne akusa dakai..
" Kaddai gidan kusa damu wanda aka gama gini??
" Eh... " Amma baffa bakagaya min ba?
" Sageeru kenan shi sirri wani abuni da idan ka iya shi to zaka zauna lafiya kuma zakayi abunda zakayi cikin kwanciya hankali amma mutanen yanzu ai da baki suke lallata mata lamurukan ka...
Hakane baffa ashe kuma abunda yafaru kenan Allah ya kiyaye gaba..
Ameen bari naje inyi musu yajiki sai ki fito muyi musu sallama..
" Mama ce tace tohm sageeru ina matar taka ince dai ba matsala ko??
" wallahi inason yasmin mama amma yawan kukanta daga nace bazan barta tafita ba sai ta dinga kokarin fushi dani kokuma tadinga kokarin kuka mai tsanani, amma duk wani jindadi ina samu daga matata, yanzu haka ma tayi bari garin sauri ban barta tazo taganki ba..
" subhnallahi hukunta ta zakayi kuma zanyi mata magana ai kai yayanta ne zan kiraka anjima sai kabata...
" karkuma tace na hadata dake..
" Dariya mama tasaka tace au tsoronta kakeji.?
" dariya yasaka yace ai ita ce farin cikina banson bacin ranta...
" sai da mama ta shirya itama ta shiga rayi musu yajiki sannan tace mu Allah ya yimana tashi ga bangaren mu nan sai ku hada duka...
" mamee da gabanta yawadi tace kamar yaya??
" Allah ya hore mana munyi sabon gida...
" Mamee ce tace munshiga uku wato dai Allah ya daukaka ku..
" mama batace komai ba ta fito suka tafi...
" mamee tace Allah ya isa tsakani na dakai Alhaji haruna kai kajawo min kaine mugun miji kuma ka dorani akan mugunta wallhi van yafi maka ba...
" Inna ta kalli isa tace to babban azzalumi nima anjima gaba zanyi garin mu ke kuma mamee bakiga komai ba, khalil kuma dashi zan tafi nagyara yarona ka cuceni ka lallata masa rayuwa Allah yaisa tsakanina da kai...
Lokaci daya nakuda tazowa ramlat sai kara takeyi tana ihu yasmin ce ta cere abun hannunta ta liko nan ta ganta sai ihu takeyi ba'a dadi ba ta shirya taja mukullin motar ta dakyar tasamu suka isa mota tsaka ramlat sannan taja mota cikin kankanin lokaci suka isa asubuti nan Likitoci sukayi ciki da ita nan yasmin taketa kokarin samun dr sageer awaya amma shiru bata shiga...
Linda ce ta shigo tace yasmin ko??
Eh nice ya akayi..
Yanzu akayi mana waya dr sageer ba lafiya anyi gida dashi batasan lokacin da ta shiga mota ba taja sai da ta'isa gida taganshi kwance babu alamar buguwa Amma baya hankalinsa dan ko ganeta baiyi ba kuka tasaka tanata addua tana kallonsa mijina wayyo kamar daga sama taga mama da baffa akanta..
" na shiga uku wannan ba asiri bani ba kuwa?
" baffa ne yace asirin lafiya?
" Antaba yiwa mahaifin mu...
" yasmin dake faman kuka tace baffa akaishi asubuti aa yasmin wannan abun bazamu fitar dashi ba sai mungwada na musulunci mungani...
Ina ramlat?? " tana asubuti tatafi haihuwa..
" Nan mama takira mum tagayamusu ramlat na asubuti ta kuma gayamusu suyi gida daita idan ta haihu.....
" Baffa yagayawa hajiya Da ita da Aisha ba shire suka shirya ..
" Mama ce tace wai ke bakida hankali yasmin wannan uban kukan maganin me zaiyi miki??
" Toshi bakinta tayi tahau sama babu shiri tayi alwala sallah take tanayi wa Allah kirari yabawa abokin rayuwarta lafiya...
Kamar daga sama taji ance ke ke ke...
" Atsoraci tace Allah yafiku azzalumai...
Kika kara yiwa mijinki Addu a samun sauki sau kema mun hallakaki...
" cikin kidimewa tafara karatun Alkur'ani aguje ta sakko kasa mama mama sune sune zasu kashe shi wallahi sune...
Baffa ne ya riki hannun ta ta zaunar da ita kusa dashi yana tofa mata addua kuka kawai takeyi...
" Nan aka sanar ramlat ta haihu yarinya mace amma sanadiyar wasu magunguna da ramlat ke faman sha yarinyar babu lafiya ita walau tayi rai walau ta rayuwa...
" cikin ihu yasmin takara jin muryar dazu saura ke muntaba yarinyar kishiyar ki kuma mijinki bazai arzuki ba ba zai same matsayi ba hahaha....
" ihu takara sakawa tace sune sune sune...
" mama ce ta su wanene...
"Zatayi magana aikuwa sai ta sume...
" mama ce tasaka kuka wallahi duk wanda ya illatar dasu Allah bazai barsu ba...
Ki kwantar da hankalin ki cewar baffa bari nafara samo ganyen magarya...
Ramlat dake faman kuka ance yarinya ba lafiya miji ba lafiya mumy ce tace kidaina kuka komai zaizo karshe kinji...
" Dazu fa muka rabu dashi ...
Ai daman hukuncin Allah babu yadda bayayi...
Su hajiya da Aisha sai bayan magariba suka tawo tare da wani babban malamin kur'ani malamin ruqya...
Suna shiga yasmin ta zabure tafara ihu tana kafita nace ko kazo abanza bazamu fita ba...
Mama ce ta riketa bayan yasa anyi mata alwala sannan yazauna mintuna talatin yana karatun Alkur'ani yasmin tanata ihu shima a firgice ta mike dr sageer ya watsa musu wani ruwa sai maganganu zamu fita zamu fita ka daina zamu fita...
" malamin yace me kukazo yi a jikinsu?
" wallahi zamu fita turo mu akayi akace mu hanashi tafiya da magana saboda za'a bashi babban mukami a America jibi...
" Ita kuma matarsa mu muka saka tayi bari muna samun shiga jikinta idan bata sallah kuma muna shiga jikinta idan tana sauraron kida...
" wanene ya turo ku??
" munyi alkawari bazamu fada ba... " yanzu zan konaku yafara karanta surorin azaba sai suka fara haruna ne da isa da nazifi da Abokinsa auwal sune zamu cire ajiyar mu a kafarsa daman yasmin tafi karfin mu tana azkar sai bata cikin ibada muke samun shiga amma Zamu barsu mun ma dauke ajiyar da mukayi wa jaririyar..
" Malamin sai yacigaba da karatu sai sukace muncire a ajiyar mu kuma zamu fita wallhi mutanen kirki ne kuma su dage da addua dan mutanen da suka turo mu basuda imani su dinga azkar da zama da alwala da zama da dankwali ko sunzo bazasuyi nasara ba kuma su dinga sauraron suratul bakara acikin gidan su Aljanu bazasu zo ba.....
" Wannan bayanin dakuka gama kashe ku zanyi saboda agaba zaku iya shiga jikin wasu ai kuwa yaja wasu surori minti talatin sai yasmin tace dr...
" Dr sageer kuwa baice komai ba sai salati da yayi...
Hajiyar sageer ce take kuka tana tabbas zamani yazo da yan uwanka zasu cutar da kai, sageeru inshaaAllahu sai Allah yayi maka albarka kuma zai tsareka sharrin magauta....
" Hajiya yaushe kikazo yayi wannan fara'ar tasa mai bayyana wushiryar sa....
Malamin ne yace yakamata kuji tsoron Allah ku daina wasa da ita ko dan samun tsira ballanta na yanzu makiya sunyi yawa ka dinga karatun Alkur'ani akankai da yawan salati ke kuma ki guji wasa da sallah kidinga sauraron Alkur'ani da kuma yawan zama da alwala kuma kirage jin waka kidinga zama da dankwali kinji...
" yasmin ce tace inshaaAllahu...
Baffa ne yace ku dage da az'kar na safe da yamma..
Nan akayi asubuti gurin ramlat ....
Yasmin ce tace ina zakaje mijina?
" gurin baby na mana...
" To katsaya kaci abinci kayi sallah sai muje tare...
" Tohm yace yayi wanka ta dakko masa shadda tasaka masa turare sannan tace oya kaci abinci sai kayi sallah mu tafi binta yake da kallo kawai Allah yabashi mace tagari sai 9 sannan suka tafi asubuti dr sageer ne ya dauki yarinyar sannan yayi mata kiran sallah yayi mata huduba yace ai da ke take kama...
" yasmin ce tace aikam dai Allah yaraya mana ita..
Yasmin ce ta sakko daga sama hannunta rike da flask tana ina kwana?
" ramlat tayi mata banza, yasmin ta matso kusa da doctor tace saboda ita nagama abincin nan fa kasan mai tsohon ciki baa so abarta da yunwa, harara ramlat kawai take aika mata, ki dauri maman unborn ki tashi muje kiyi breakfast please..
" Dr sageer ne yashiga duniyar tunani tabbas Allah yabashi mace kamila mumina mai sonsa cikin murmushi yace oya muje gaba daya muci..
" Suna cikin karyawa yace jiya yan fashi sunji gida amma babu abunda sukayi sai su alhaji haruna da suka daka..
" Yasmin da hankalin ta gaba daya ya tashi cikin kinkina tace Baffa na fa tasa kuka...
" Babu abunda sukayi masu fa yanzu ma can zanje..
" DanAllah zan bika, aa yasmin kiyi zamanki..
" kuka ni gaba daya ya kauce mata cikin gigicewa ta hau sama garin tsoro sai kuwa ta gangaro da gudu dr yaje kafin yakaraso ta wado kuka takara sakawa ai kuwa jini duk jikinta ihu tasaka...
" Ramlat kuwa dariya tasaka har sai da dr yadaka mata tsawa..
" cikin yanayi yakalli yasmin yace yanxu kin kyauta kinyi min asara komai ke kuka..
" itama kuka takara sakawa bai ajiyeta ko ina ba sai toilet after sunfito yasa mata ledar ruwa yayi mata allura sannan ya zauna kusa da'ita sai da tayi bacci sannan yasakko ya fita...
" ramlat ce tace ai daman an asirci ka anyi maka asirin gado ka gyarata to sai kagyara kafar binin ma...
" tsaki yayi sannan yayi ficewar sa ramlat tace kai naji dadi cikin nan ya bare shigu har sunyi ciki kai wannan yarinya da jaraba take....
Lokacin da dr sageer yashiga gidan bai tarar da kowa ba sai da yashiga part din su haruna nan yatarar suna kwance a shime inna sai dariya takeyi...
Bayan sun gaisa sai cewa tayi sageeru kaga karshen mugaye ko to DanAllah dan annabi kada kabada kwandalar ka a kaisu asubuti...
Dr sageer ne yace duk wanda zai ce zai kwace arzukin da Allah yayiwa wani to yana cikin nada ba karama ba kuma shi zaita wahala,tun muna yara kuke cutar baffa kun cinye masa gado kun wulakanta sa Amma daidai da sakan bai taba ramawa ba ku duba kuga bakuda koma yanzu shi kuma sai gaba yakeyi to idan kun hankalta to idan kuma ba kuyi ba DUNIYA CE...
kuka suka saka sannan yabar bangaren su nan yatarar sun shirya bayan ya gaishe su yace baffa ina zakaje haka??
" zamu koma sabon gida ne akusa dakai..
" Kaddai gidan kusa damu wanda aka gama gini??
" Eh... " Amma baffa bakagaya min ba?
" Sageeru kenan shi sirri wani abuni da idan ka iya shi to zaka zauna lafiya kuma zakayi abunda zakayi cikin kwanciya hankali amma mutanen yanzu ai da baki suke lallata mata lamurukan ka...
Hakane baffa ashe kuma abunda yafaru kenan Allah ya kiyaye gaba..
Ameen bari naje inyi musu yajiki sai ki fito muyi musu sallama..
" Mama ce tace tohm sageeru ina matar taka ince dai ba matsala ko??
" wallahi inason yasmin mama amma yawan kukanta daga nace bazan barta tafita ba sai ta dinga kokarin fushi dani kokuma tadinga kokarin kuka mai tsanani, amma duk wani jindadi ina samu daga matata, yanzu haka ma tayi bari garin sauri ban barta tazo taganki ba..
" subhnallahi hukunta ta zakayi kuma zanyi mata magana ai kai yayanta ne zan kiraka anjima sai kabata...
" karkuma tace na hadata dake..
" Dariya mama tasaka tace au tsoronta kakeji.?
" dariya yasaka yace ai ita ce farin cikina banson bacin ranta...
" sai da mama ta shirya itama ta shiga rayi musu yajiki sannan tace mu Allah ya yimana tashi ga bangaren mu nan sai ku hada duka...
" mamee da gabanta yawadi tace kamar yaya??
" Allah ya hore mana munyi sabon gida...
" Mamee ce tace munshiga uku wato dai Allah ya daukaka ku..
" mama batace komai ba ta fito suka tafi...
" mamee tace Allah ya isa tsakani na dakai Alhaji haruna kai kajawo min kaine mugun miji kuma ka dorani akan mugunta wallhi van yafi maka ba...
" Inna ta kalli isa tace to babban azzalumi nima anjima gaba zanyi garin mu ke kuma mamee bakiga komai ba, khalil kuma dashi zan tafi nagyara yarona ka cuceni ka lallata masa rayuwa Allah yaisa tsakanina da kai...
Lokaci daya nakuda tazowa ramlat sai kara takeyi tana ihu yasmin ce ta cere abun hannunta ta liko nan ta ganta sai ihu takeyi ba'a dadi ba ta shirya taja mukullin motar ta dakyar tasamu suka isa mota tsaka ramlat sannan taja mota cikin kankanin lokaci suka isa asubuti nan Likitoci sukayi ciki da ita nan yasmin taketa kokarin samun dr sageer awaya amma shiru bata shiga...
Linda ce ta shigo tace yasmin ko??
Eh nice ya akayi..
Yanzu akayi mana waya dr sageer ba lafiya anyi gida dashi batasan lokacin da ta shiga mota ba taja sai da ta'isa gida taganshi kwance babu alamar buguwa Amma baya hankalinsa dan ko ganeta baiyi ba kuka tasaka tanata addua tana kallonsa mijina wayyo kamar daga sama taga mama da baffa akanta..
" na shiga uku wannan ba asiri bani ba kuwa?
" baffa ne yace asirin lafiya?
" Antaba yiwa mahaifin mu...
" yasmin dake faman kuka tace baffa akaishi asubuti aa yasmin wannan abun bazamu fitar dashi ba sai mungwada na musulunci mungani...
Ina ramlat?? " tana asubuti tatafi haihuwa..
" Nan mama takira mum tagayamusu ramlat na asubuti ta kuma gayamusu suyi gida daita idan ta haihu.....
" Baffa yagayawa hajiya Da ita da Aisha ba shire suka shirya ..
" Mama ce tace wai ke bakida hankali yasmin wannan uban kukan maganin me zaiyi miki??
" Toshi bakinta tayi tahau sama babu shiri tayi alwala sallah take tanayi wa Allah kirari yabawa abokin rayuwarta lafiya...
Kamar daga sama taji ance ke ke ke...
" Atsoraci tace Allah yafiku azzalumai...
Kika kara yiwa mijinki Addu a samun sauki sau kema mun hallakaki...
" cikin kidimewa tafara karatun Alkur'ani aguje ta sakko kasa mama mama sune sune zasu kashe shi wallahi sune...
Baffa ne ya riki hannun ta ta zaunar da ita kusa dashi yana tofa mata addua kuka kawai takeyi...
" Nan aka sanar ramlat ta haihu yarinya mace amma sanadiyar wasu magunguna da ramlat ke faman sha yarinyar babu lafiya ita walau tayi rai walau ta rayuwa...
" cikin ihu yasmin takara jin muryar dazu saura ke muntaba yarinyar kishiyar ki kuma mijinki bazai arzuki ba ba zai same matsayi ba hahaha....
" ihu takara sakawa tace sune sune sune...
" mama ce ta su wanene...
"Zatayi magana aikuwa sai ta sume...
" mama ce tasaka kuka wallahi duk wanda ya illatar dasu Allah bazai barsu ba...
Ki kwantar da hankalin ki cewar baffa bari nafara samo ganyen magarya...
Ramlat dake faman kuka ance yarinya ba lafiya miji ba lafiya mumy ce tace kidaina kuka komai zaizo karshe kinji...
" Dazu fa muka rabu dashi ...
Ai daman hukuncin Allah babu yadda bayayi...
Su hajiya da Aisha sai bayan magariba suka tawo tare da wani babban malamin kur'ani malamin ruqya...
Suna shiga yasmin ta zabure tafara ihu tana kafita nace ko kazo abanza bazamu fita ba...
Mama ce ta riketa bayan yasa anyi mata alwala sannan yazauna mintuna talatin yana karatun Alkur'ani yasmin tanata ihu shima a firgice ta mike dr sageer ya watsa musu wani ruwa sai maganganu zamu fita zamu fita ka daina zamu fita...
" malamin yace me kukazo yi a jikinsu?
" wallahi zamu fita turo mu akayi akace mu hanashi tafiya da magana saboda za'a bashi babban mukami a America jibi...
" Ita kuma matarsa mu muka saka tayi bari muna samun shiga jikinta idan bata sallah kuma muna shiga jikinta idan tana sauraron kida...
" wanene ya turo ku??
" munyi alkawari bazamu fada ba... " yanzu zan konaku yafara karanta surorin azaba sai suka fara haruna ne da isa da nazifi da Abokinsa auwal sune zamu cire ajiyar mu a kafarsa daman yasmin tafi karfin mu tana azkar sai bata cikin ibada muke samun shiga amma Zamu barsu mun ma dauke ajiyar da mukayi wa jaririyar..
" Malamin sai yacigaba da karatu sai sukace muncire a ajiyar mu kuma zamu fita wallhi mutanen kirki ne kuma su dage da addua dan mutanen da suka turo mu basuda imani su dinga azkar da zama da alwala da zama da dankwali ko sunzo bazasuyi nasara ba kuma su dinga sauraron suratul bakara acikin gidan su Aljanu bazasu zo ba.....
" Wannan bayanin dakuka gama kashe ku zanyi saboda agaba zaku iya shiga jikin wasu ai kuwa yaja wasu surori minti talatin sai yasmin tace dr...
" Dr sageer kuwa baice komai ba sai salati da yayi...
Hajiyar sageer ce take kuka tana tabbas zamani yazo da yan uwanka zasu cutar da kai, sageeru inshaaAllahu sai Allah yayi maka albarka kuma zai tsareka sharrin magauta....
" Hajiya yaushe kikazo yayi wannan fara'ar tasa mai bayyana wushiryar sa....
Malamin ne yace yakamata kuji tsoron Allah ku daina wasa da ita ko dan samun tsira ballanta na yanzu makiya sunyi yawa ka dinga karatun Alkur'ani akankai da yawan salati ke kuma ki guji wasa da sallah kidinga sauraron Alkur'ani da kuma yawan zama da alwala kuma kirage jin waka kidinga zama da dankwali kinji...
" yasmin ce tace inshaaAllahu...
Baffa ne yace ku dage da az'kar na safe da yamma..
Nan akayi asubuti gurin ramlat ....
Yasmin ce tace ina zakaje mijina?
" gurin baby na mana...
" To katsaya kaci abinci kayi sallah sai muje tare...
" Tohm yace yayi wanka ta dakko masa shadda tasaka masa turare sannan tace oya kaci abinci sai kayi sallah mu tafi binta yake da kallo kawai Allah yabashi mace tagari sai 9 sannan suka tafi asubuti dr sageer ne ya dauki yarinyar sannan yayi mata kiran sallah yayi mata huduba yace ai da ke take kama...
" yasmin ce tace aikam dai Allah yaraya mana ita..