Sashe 13
Doctor Sageer Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Nafasa tafiya?? Cikin mamaki tazaro idanuwanta haba doctor karkayimun wannan hukuncin...
" shiru yayi yana kallonta hajiya tace yasmin yi sauri mana...
" tafiya ta dinga yi tana kallonsa tana jiyowa har yatafi ahanya yatsa yana cin abinci sannan ya zauna tabbas yana son yasmin soyayyar da bazata fadu ba amma shi yayi rashin sa'a bata sonsa...
Lokacin da suka isa mijin ya Aisha yazo ya dauke su suna karasawa gida yasmin ta rungume aisha kai haka aka gyara gidanki??
" zama sukayi suka ci abinci hajiya gidanta ta huce tana isa tatarar dasu dukkanin su agida kudin da dr yabata ta kasa musu sannan tace ku daure ku samu sana'a DanAllah kuduba kuga fa yaranku duk sungirma amma kullum sai dai abaku...
" Murmushi sukayi duk'an su...
Yau aka kawo lefen yasmin akwati 10 gashi biki har yarage saura sati daya a bikin yasmin doctor bakaramin fushi yayi daita ba har takai baya daukar wayarta tana zaune akan kujera tace ya Aisha nifa gaskiya tafiya zanyi dr yaki daukar wayata...
" Haba yasmin please kibari sai gobe ke akwai abunda nakeso kisani namiji kamar jariri ne sai kina tararrayar sa kuma idan kuka samu matsala babu ke bagayawa wasu mutane hakuri zaki kishiyarki tsakanin ku sallama kuma ki cire kunya ki farantawa mijinki kinasa fitinannun kaya kikuma dinga sarrafa masa girkuna kinji...
" Ita dai hankalin ta ba akwance yake ba kawai binta takeyi da to...
" Mama ce takira waya tace aisha wai menene hakane mazamaza yasmin tatawo banson shirme...
" Toh mama nan suka shirya gaba dayan su sukabi jirgin rana suna isa yasmin wanka tayi kawai tayi sallah sannan takira doctor da wayar mama Kuka tasaka masa lokaci daya jikinsa ya mutu cikin zafin nama yace wacece??
" Kuka tasaka bazan iya jure fushin ka ba, bazan iya boye soyayyar ka ba ina sonka dr sageer, nasan nayi laifi please kayi hakuri, ...
" Kashe wayar yayi sannan yayi ajiyar zuciya wata sabuwar soyayyar tace take harbawa a kirjinsa...
Tun daga ranar baizo ba mama tabata kayan da zata kai dinki washe gari aka shirya ayimata jire kannin mama dasu baffa duk sun cika nan yasmin ta dan mikawa kawayenta kati wayanda bata samu zuwa ba tayi musu text a
Wayarta yusra ce tayi sallama suna zaune apalour rungume juna sukayi sannan anty barira kanwar mama da sakina sukace irin wannan kiba yasmin ko zaki 'yan mun...
Nifa namanta daku ace kuna dangin mu amma ko kuzo inda muke sai yanzu dayake biki ne zaku kwaso kafa...
" mama ce tace banson fitsara ne goggo babar su mama tace haba jikalle kiyi musu afuwa mana kema babar taki ai bazuwa takeyi ba...
" Dariya suka saka sannan akatafi jira kayan dak'in ta mashaa Allah part din yasmin yayi bala'in kyau dan baffa yayi mata orders din kaya masu bala'in kyau kowa sai yabon kayan yakeyi da gidan...
Tun safe su yasmin suke gidan kunshi basu gama ba sai yamma sannan suka nufi saloon ta karbo dinkinta kuma wayar yusra takarba takira dr bugu daya ya dauka sannan ya katse cikin rashin jindadi aka gyara mata jikinta...
Abida dake faman fadin ai wallahi indai baku cire mugunta ba to nasara ma yanzu kuka fara gani ku dubi mutane da suka cika gidan sai kace bikin yarinyar shugaban kasa..
Mamee ce cikin kuka tace wato sai an daura auren nan wayoo ....
Abida ce tace ai daman idan kun kita wasu zasu sota...
Barister ramlat gida taje ta yini mumy sai tausar ta takeyi gashi har andaura aure yau jumma'a akan sadaki dubu dari da hamsin, hankalin ta bai tashi ba sai dataga part din yaamin yafi nata kaya nan dady yace anjima zaa zuba mata sabbi karta damu Amma kina ganin barstr kin san bata cikin hankalin ta sai kuka....
Bayan ansakko daga sallar jumma'a yasmin tasaka wani hadaddan les dinta tasaka head pink sannan tasa sarka pink jakarta da takalmin ta kuma farari kasancewa yusra ta iya kwalliya nan ta rangada mata mashaa Allah maganar kyau ma ba'ayi mamace tace auta kece??
Dariya tasa ta rungumeta akayi yimusu hoto daga nan ango da abokanan sa sukazo kallonta kawai dr yakeyi ji yakeyi kamar ya rungumeta sai da suka gama hotonan su sannan sukaje cikin gidan su mamee dakyar akayi hotunan saboda habaici idon yasmin gaba daya yakawo hawaye bayan sunfito yatsaya asoro tazo shiga gidan yace yasmin anjima da da daddare zaayi dinner tsaki taja sannan tasa kuka bazanje ba bazanje ba bai san lokacin da yafara kissing dinta ba gashi ta kasa tureshi sai bayan mintuna ya saketa idonta sai hawaye yake fitar sau nawa ina baka hakuri baka damu dani ba...
" kissing din bakin ta yakarayi kin tabbatar ina sonki ina kaunarki matata na yarda dake ko'ina nashige ke zan nuna, ke tawace, na soki zuciya ta daya, rungumeta yayi sann kara da cewa bana nadama nasan sona ne yakamaki...
" Hawayen ta ta cigaba da zubar sannan tace wazai tabamin kai na barshi akanka zanyi komai, rayuwa da kai zanyi ta so zama farinciki dan yakore damuwa ta, ina kaunarka mijina, Ni dai taka ce danAllah kada ki yadani, kai kadai nabawa yarda cikin zuciya...
" To ki daina kuka kinji? Zanyi alfahari dake in kika zamo acikin gidana..anjima ki shirya za'ayi dinner..
" To ta tacemasa tare dayimasa wani rikitaccen kallo sannan ta shiga cikin gidan...
" yana isa mota khalifa yace yau dai burin ka yacika yakamata kaje gurin ramlat bakaji muryarta ba ...
" Dole natafi gurinta na lallashi matata...
ASSALAMU ALAIKUM
~INa gaisuwa da jinjina gareku d'inbin masoyana, adduo'in dakuke min nagode sosai....Nayi tafiya Nakuma dawo lafiya!
*Tell me your opinion about this page!*
~*...Again apologized for the spelling and grammar mistake....bansamun cikkakin lokaci na kara bin labarin...ballantana nagyara...*
_Rayuwa tafi take da matsala da jarabawa kalakala...hakurin ka shine kawai nasararka... Ba za ka sauka tashar nasara ba sai ka hau motar hakuri da kokari da sadaukarwa..... Yana da kayu ka yafe idan aka yi ma laifi. Abin da ya fi haka kyau shi ne ka manta da laifin da aka yi ma ka......Rayuwa komai me wucewa ce..._
*Please do vote comments and like..your comment give me more courage to continue writing my story...and it helps me to write better...#TEAM...DS....DSLOVER'S*
Alqur'ãni mai girma shi ne tushe na farko cikin abubuwanda suka shãfi shari'ar Musulunci, kuma zuwa gare shi musulmai ke kõmawa yãyin da wani abun ya rikitar da su cikin lamarin duniya da lãhira.
Mumini na qwarai yana yin duba zuwa ga Alqur'ãni a matsayin abin d'auke kewa ta yarda yake karantã shi kullum, sã'ilin nan yake tin-tin-tini cikin izinar da ke cikinsa da misãlai da ya qunsa, kuma ya nemi fahimtar Alqur'ãnin da hukunce-hukunce da ya qunsa.
Sai kula da aikata duk abin da Alqur'ani yayi umurni da shi, da nesantar abin da ya hana, don shi ne kad'ai litattafin da ya dãce ga rayuwar d'an Ãdam kuma yana nan a kiyãye kamar yadda Allah SWT ya fad'a cewa:
(( Lalle Mu ne, Muka saukar da Ambato (Alqur'ãni), kuma lalle Mu, haqiqa, Mãsu kiyãyewa ne gare shi )).
Bisa ga haka mumini na qwarai shi ne wanda ba ya nesantar karatun Alqur'ãni a kõda yaushe, sannan kuma yake qõqarin bibiyar ma'anar abin da yake karantãwa da neman sanin wasu darussa wad'anda suka shãfi Alqur'ãni.
Shi Alqur'ãni igiyar Allah SWT ne wanda yake miqaqqe, duk wanda ke son Allah SWT da gaske, to, zai so littafin Allah ya kuma girmamã shi da ma'abõtansa.
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:[email protected]
Gmail:[email protected]
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 60-65
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Anty najiba ce kanwar mumy tace haba barister menene abun damu ak'an kishiya common sai kace jahila kinfi yarinyar nan komai da komai fa akasari ba ke ba'ajin ta bace ba ki manta da'ita tashi muje kiyi wanka ki shirya kema kinji my barister...
" Har cikin ranta ramlat ta d'anji dadin kalaman ta goge hawayen fuskar ta tayi sannan ta shiga wanka...
Dr sageer ne yakaraso cikin gidan su ramlat mumy yafara tarar wa sannan suka gaisa cikin farin ciki tace Allah yasanya Alheri doctor ya hada maka kansu...
" Har cikin ransa yarasa irin mumy tabbas wata suruka ce da babu ruwanta gata dai 'yar boko Amma tafi masu ilimin dayawa aiki dashi cikin murmushi yace Ameen mumy....
" Ramlat din tana cikin daki kaga ko abinci tun safe ta kasaci narasa irinta wallahi sai kana hakuri da'ita dr kana kuma yimata wa'azi...
" Murmushi yayi yace inshaa Allahu mumy sannan yashiga dak'in da take nan yaganta zaune ko kaya bata saka ba tayi tagumi rufe kofar yayi yazauna kusa da'ita cikin bacin rai yajanye hannun sannan yace haba matata haba sirrin zuciyata, ke tawa ce iyalina sannan ya rungumeta wane kuka tasaka mai cike da tausayi dagota yayi ya goge hawayen sannan ya kalleta haba ramlat so kikeyi ki illata kanki da baby din cikin ki???
" Shiru tayi batai magana ba sai da yagama goge hawayen fuskar ta sannan tace ai duk kai kajawomin da kakoyamin soyayyar ka kasaka min dafi acikin raina, yanzu itama haka zaka tararrayi ta kenan??
" Haba my wife haba ramlat ba dan bana sonki yasa nayi miki kishiya ba badan in muzanta miki ba wallahi ina mutukar son mata biyu wannan kaddarace daga Allah kici abincin sai kisha maganin ki kinji?
" Wane murmushi tayi da yakaraso da hawayen fuskarta tace ni sai dai k'abani bazan iya ci ba...
" Uwargida rangida duk yadda kikace haka za'ayi ai karbi to kici...
" Kallon sa kawai takeyi tabbas sageer dole mace ta sosa cikin maza dare kadan ne irinsu yadda yake tararrayar matarsa sai da tagama ci sannan yabata ruwa..
" kwanciya tayi kan kafadarsa sannan tace yau zakuyi dinner ko?
" Eh yau za'ayi ga kayanki can apalour zakije ko??
" cikin murmushi mai cike da boye damuwa tace kanaso naje?
" Ai abunda kikeso shi nakeso in hakan zai haifar miki da damuwa ai bai kamata kije ba...
" kumatun sa tashafa tace farin cikin ka shine nawa inasonka da yawa mijina...
" Bakinta ya sumbata yace nima haka matata uwar 'yayana ina bala'in sonki...
" shiru yayi yana kallonta hajiya tace yasmin yi sauri mana...
" tafiya ta dinga yi tana kallonsa tana jiyowa har yatafi ahanya yatsa yana cin abinci sannan ya zauna tabbas yana son yasmin soyayyar da bazata fadu ba amma shi yayi rashin sa'a bata sonsa...
Lokacin da suka isa mijin ya Aisha yazo ya dauke su suna karasawa gida yasmin ta rungume aisha kai haka aka gyara gidanki??
" zama sukayi suka ci abinci hajiya gidanta ta huce tana isa tatarar dasu dukkanin su agida kudin da dr yabata ta kasa musu sannan tace ku daure ku samu sana'a DanAllah kuduba kuga fa yaranku duk sungirma amma kullum sai dai abaku...
" Murmushi sukayi duk'an su...
Yau aka kawo lefen yasmin akwati 10 gashi biki har yarage saura sati daya a bikin yasmin doctor bakaramin fushi yayi daita ba har takai baya daukar wayarta tana zaune akan kujera tace ya Aisha nifa gaskiya tafiya zanyi dr yaki daukar wayata...
" Haba yasmin please kibari sai gobe ke akwai abunda nakeso kisani namiji kamar jariri ne sai kina tararrayar sa kuma idan kuka samu matsala babu ke bagayawa wasu mutane hakuri zaki kishiyarki tsakanin ku sallama kuma ki cire kunya ki farantawa mijinki kinasa fitinannun kaya kikuma dinga sarrafa masa girkuna kinji...
" Ita dai hankalin ta ba akwance yake ba kawai binta takeyi da to...
" Mama ce takira waya tace aisha wai menene hakane mazamaza yasmin tatawo banson shirme...
" Toh mama nan suka shirya gaba dayan su sukabi jirgin rana suna isa yasmin wanka tayi kawai tayi sallah sannan takira doctor da wayar mama Kuka tasaka masa lokaci daya jikinsa ya mutu cikin zafin nama yace wacece??
" Kuka tasaka bazan iya jure fushin ka ba, bazan iya boye soyayyar ka ba ina sonka dr sageer, nasan nayi laifi please kayi hakuri, ...
" Kashe wayar yayi sannan yayi ajiyar zuciya wata sabuwar soyayyar tace take harbawa a kirjinsa...
Tun daga ranar baizo ba mama tabata kayan da zata kai dinki washe gari aka shirya ayimata jire kannin mama dasu baffa duk sun cika nan yasmin ta dan mikawa kawayenta kati wayanda bata samu zuwa ba tayi musu text a
Wayarta yusra ce tayi sallama suna zaune apalour rungume juna sukayi sannan anty barira kanwar mama da sakina sukace irin wannan kiba yasmin ko zaki 'yan mun...
Nifa namanta daku ace kuna dangin mu amma ko kuzo inda muke sai yanzu dayake biki ne zaku kwaso kafa...
" mama ce tace banson fitsara ne goggo babar su mama tace haba jikalle kiyi musu afuwa mana kema babar taki ai bazuwa takeyi ba...
" Dariya suka saka sannan akatafi jira kayan dak'in ta mashaa Allah part din yasmin yayi bala'in kyau dan baffa yayi mata orders din kaya masu bala'in kyau kowa sai yabon kayan yakeyi da gidan...
Tun safe su yasmin suke gidan kunshi basu gama ba sai yamma sannan suka nufi saloon ta karbo dinkinta kuma wayar yusra takarba takira dr bugu daya ya dauka sannan ya katse cikin rashin jindadi aka gyara mata jikinta...
Abida dake faman fadin ai wallahi indai baku cire mugunta ba to nasara ma yanzu kuka fara gani ku dubi mutane da suka cika gidan sai kace bikin yarinyar shugaban kasa..
Mamee ce cikin kuka tace wato sai an daura auren nan wayoo ....
Abida ce tace ai daman idan kun kita wasu zasu sota...
Barister ramlat gida taje ta yini mumy sai tausar ta takeyi gashi har andaura aure yau jumma'a akan sadaki dubu dari da hamsin, hankalin ta bai tashi ba sai dataga part din yaamin yafi nata kaya nan dady yace anjima zaa zuba mata sabbi karta damu Amma kina ganin barstr kin san bata cikin hankalin ta sai kuka....
Bayan ansakko daga sallar jumma'a yasmin tasaka wani hadaddan les dinta tasaka head pink sannan tasa sarka pink jakarta da takalmin ta kuma farari kasancewa yusra ta iya kwalliya nan ta rangada mata mashaa Allah maganar kyau ma ba'ayi mamace tace auta kece??
Dariya tasa ta rungumeta akayi yimusu hoto daga nan ango da abokanan sa sukazo kallonta kawai dr yakeyi ji yakeyi kamar ya rungumeta sai da suka gama hotonan su sannan sukaje cikin gidan su mamee dakyar akayi hotunan saboda habaici idon yasmin gaba daya yakawo hawaye bayan sunfito yatsaya asoro tazo shiga gidan yace yasmin anjima da da daddare zaayi dinner tsaki taja sannan tasa kuka bazanje ba bazanje ba bai san lokacin da yafara kissing dinta ba gashi ta kasa tureshi sai bayan mintuna ya saketa idonta sai hawaye yake fitar sau nawa ina baka hakuri baka damu dani ba...
" kissing din bakin ta yakarayi kin tabbatar ina sonki ina kaunarki matata na yarda dake ko'ina nashige ke zan nuna, ke tawace, na soki zuciya ta daya, rungumeta yayi sann kara da cewa bana nadama nasan sona ne yakamaki...
" Hawayen ta ta cigaba da zubar sannan tace wazai tabamin kai na barshi akanka zanyi komai, rayuwa da kai zanyi ta so zama farinciki dan yakore damuwa ta, ina kaunarka mijina, Ni dai taka ce danAllah kada ki yadani, kai kadai nabawa yarda cikin zuciya...
" To ki daina kuka kinji? Zanyi alfahari dake in kika zamo acikin gidana..anjima ki shirya za'ayi dinner..
" To ta tacemasa tare dayimasa wani rikitaccen kallo sannan ta shiga cikin gidan...
" yana isa mota khalifa yace yau dai burin ka yacika yakamata kaje gurin ramlat bakaji muryarta ba ...
" Dole natafi gurinta na lallashi matata...
ASSALAMU ALAIKUM
~INa gaisuwa da jinjina gareku d'inbin masoyana, adduo'in dakuke min nagode sosai....Nayi tafiya Nakuma dawo lafiya!
*Tell me your opinion about this page!*
~*...Again apologized for the spelling and grammar mistake....bansamun cikkakin lokaci na kara bin labarin...ballantana nagyara...*
_Rayuwa tafi take da matsala da jarabawa kalakala...hakurin ka shine kawai nasararka... Ba za ka sauka tashar nasara ba sai ka hau motar hakuri da kokari da sadaukarwa..... Yana da kayu ka yafe idan aka yi ma laifi. Abin da ya fi haka kyau shi ne ka manta da laifin da aka yi ma ka......Rayuwa komai me wucewa ce..._
*Please do vote comments and like..your comment give me more courage to continue writing my story...and it helps me to write better...#TEAM...DS....DSLOVER'S*
Alqur'ãni mai girma shi ne tushe na farko cikin abubuwanda suka shãfi shari'ar Musulunci, kuma zuwa gare shi musulmai ke kõmawa yãyin da wani abun ya rikitar da su cikin lamarin duniya da lãhira.
Mumini na qwarai yana yin duba zuwa ga Alqur'ãni a matsayin abin d'auke kewa ta yarda yake karantã shi kullum, sã'ilin nan yake tin-tin-tini cikin izinar da ke cikinsa da misãlai da ya qunsa, kuma ya nemi fahimtar Alqur'ãnin da hukunce-hukunce da ya qunsa.
Sai kula da aikata duk abin da Alqur'ani yayi umurni da shi, da nesantar abin da ya hana, don shi ne kad'ai litattafin da ya dãce ga rayuwar d'an Ãdam kuma yana nan a kiyãye kamar yadda Allah SWT ya fad'a cewa:
(( Lalle Mu ne, Muka saukar da Ambato (Alqur'ãni), kuma lalle Mu, haqiqa, Mãsu kiyãyewa ne gare shi )).
Bisa ga haka mumini na qwarai shi ne wanda ba ya nesantar karatun Alqur'ãni a kõda yaushe, sannan kuma yake qõqarin bibiyar ma'anar abin da yake karantãwa da neman sanin wasu darussa wad'anda suka shãfi Alqur'ãni.
Shi Alqur'ãni igiyar Allah SWT ne wanda yake miqaqqe, duk wanda ke son Allah SWT da gaske, to, zai so littafin Allah ya kuma girmamã shi da ma'abõtansa.
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:[email protected]
Gmail:[email protected]
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 60-65
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Anty najiba ce kanwar mumy tace haba barister menene abun damu ak'an kishiya common sai kace jahila kinfi yarinyar nan komai da komai fa akasari ba ke ba'ajin ta bace ba ki manta da'ita tashi muje kiyi wanka ki shirya kema kinji my barister...
" Har cikin ranta ramlat ta d'anji dadin kalaman ta goge hawayen fuskar ta tayi sannan ta shiga wanka...
Dr sageer ne yakaraso cikin gidan su ramlat mumy yafara tarar wa sannan suka gaisa cikin farin ciki tace Allah yasanya Alheri doctor ya hada maka kansu...
" Har cikin ransa yarasa irin mumy tabbas wata suruka ce da babu ruwanta gata dai 'yar boko Amma tafi masu ilimin dayawa aiki dashi cikin murmushi yace Ameen mumy....
" Ramlat din tana cikin daki kaga ko abinci tun safe ta kasaci narasa irinta wallahi sai kana hakuri da'ita dr kana kuma yimata wa'azi...
" Murmushi yayi yace inshaa Allahu mumy sannan yashiga dak'in da take nan yaganta zaune ko kaya bata saka ba tayi tagumi rufe kofar yayi yazauna kusa da'ita cikin bacin rai yajanye hannun sannan yace haba matata haba sirrin zuciyata, ke tawa ce iyalina sannan ya rungumeta wane kuka tasaka mai cike da tausayi dagota yayi ya goge hawayen sannan ya kalleta haba ramlat so kikeyi ki illata kanki da baby din cikin ki???
" Shiru tayi batai magana ba sai da yagama goge hawayen fuskar ta sannan tace ai duk kai kajawomin da kakoyamin soyayyar ka kasaka min dafi acikin raina, yanzu itama haka zaka tararrayi ta kenan??
" Haba my wife haba ramlat ba dan bana sonki yasa nayi miki kishiya ba badan in muzanta miki ba wallahi ina mutukar son mata biyu wannan kaddarace daga Allah kici abincin sai kisha maganin ki kinji?
" Wane murmushi tayi da yakaraso da hawayen fuskarta tace ni sai dai k'abani bazan iya ci ba...
" Uwargida rangida duk yadda kikace haka za'ayi ai karbi to kici...
" Kallon sa kawai takeyi tabbas sageer dole mace ta sosa cikin maza dare kadan ne irinsu yadda yake tararrayar matarsa sai da tagama ci sannan yabata ruwa..
" kwanciya tayi kan kafadarsa sannan tace yau zakuyi dinner ko?
" Eh yau za'ayi ga kayanki can apalour zakije ko??
" cikin murmushi mai cike da boye damuwa tace kanaso naje?
" Ai abunda kikeso shi nakeso in hakan zai haifar miki da damuwa ai bai kamata kije ba...
" kumatun sa tashafa tace farin cikin ka shine nawa inasonka da yawa mijina...
" Bakinta ya sumbata yace nima haka matata uwar 'yayana ina bala'in sonki...