Sashe 6
Dani Da Mijina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Affan saida ya koma dakinshi sannan yaji wani sabon tausayin afra ya mamaye mashi xuciya yaji kamar yaje dakin ya daukota yabata abinci taci bai gama tunanin ba saiga wayar umma tashigo yayi saurin dauka tareda sallama umma tace
Ya afra tana lafiya?
Lafiya Lau umma daxu mun hadu da ita tace nagaisheki
Umma tace ina amsawa Dan Allah affan ka kulamun da afra kuma gobe kabata waya inason magana da ita
To kawai yace mata sannan ya katse wayar
Washe gari ranar jumma a afra ta tashi da matsanancin ciyon Mara sai kuka takeyi babu shiri yan kwanar su sukayi saurin kaita clinic har sukaje clinic tana kuka saboda ciyon Maran ya dameta ko eria skull bata samu xuwa ba
Shi kuma affan bayan antashi break fast baiga afra ba sai duk ya damu yaje class dinsu nanma bai ganta ba saida ya tambayi yan class dinsu sai sukace ai batada lafiya bataxoba tana clinic
Gabanshi ya fadi cikin ranshi yace Allah dai yasa ba yunwa takama afra ba
Cikin sauri affan yaje clinic din ya sameta kwance harta Danji sauqi ya qarasa gadon da take kwance afra ta kalleshi ta kawar da fuskarta
Affan yace meyake damunki
Muryanta can qasa qasa tace Mara ta takemun ciyo sosai
Ji yayi gabanshi yayi wani mugun faduwa cikin ranshi yace yarinyar nan badai period xata faraba ?😳
A xahiri kuwa cewa yayi Allah ya kawo sauqi
Tace amin
Affan yace nafada maki umma tabani saqo bakixo kin karba ba bansaniba ko harda abunda ya fito daga hannun umma shima bakiso
Cikin sauri tace aa wlh yaya affan kasan nafi kowa son umma na
Murmushi yayi sannan yace to shikenan gobe kixo ki ansa tunda gobe bakuda skull
Afra tace laaaa yaya kamanta ba a barinmu muje staff quaters?
Affan yace to ba fada masu xakiyiba karki sake kice xakije staf quaters karki fadawa kowa saikinga babu mai kallonki saikixo
To ai bansan wane block kake ba
Block 5 kuma karki bari kowa yaganki kixo ki anshi saqonki saiki koma
Afra tace to
*yawan comments yawan typing*
*taku ummu Meenal*
[9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤*
❤❤❤
*STORY AND WRITING BY*
*MRS SADEEQ (ummu Meenal)*
*DEDICATED TO*
*AYSHA GALADIMA*
*short story*
*41-45*
*WANNAN SHAFIN KAM NAKINE AYSHA GALADIMA YANDA KIKE QOQARIN KIGA DANI DA MIJINA YAKAI GA MUTANE INA GODIYA SOSAI ALLAH YA TABBATAR DAKE CIKIN FARIN CIKI*
*❤KINFI KOWA SON DANI DA MIJINA❤*
*rerleeyart*
Afra saida taga duhun mangarib ya gabato sannan taje eria skull batareda kowa yaganta ba sannan ta tsaya tana qarewa hanyar tsaf qwates din kallo saida ta tabbata babu wanda xai ganta sannan tabi hanyar kasancewar mangarib ta gabato kuma gurin da afra tabi duk ciyayi ne shiyasa babu wanda yaganta cikin sa a saigata dakin yaya affan
Kai tsaye tashiga dakin saboda tanajin tsoron aganta tayi saurin shiga dakin ta iskoshi ya fito daga toilet da alama alwala yayi
Cikin sauri tace
Ina wuni yaya
Bai ansa mata ba saima binta yayi da kallo yace sai yanxu kikaga damar xuwa
Aa yaya kasan a boye naxo kuma idan naxo da rana dole xa a ganni kuma daxu muna tareda saudatu mustapha sp idan taga naxo xata gane
Yace hakane
To kitashi kije kiyi alwala kixo muyi sallah
Bata musa mashi ba taje toilet ta duqa da niyyar fitsari mexata gani jini ta gabanta yana fitowa😳
Ihun da afra tayine yasa affan saurin xuwa toilet din Dan yaga meke faruwa ?
Lafiya kike kuka ?
Wlh yaya naxo fitsari bansan ya akayiba sainaga jini😭
Saurin kallon gaban afra yayi sai yaga duk ya baci da Jini kuma ga kan toilet din shima jini koba a fadaba yasan al ada ne
Affan ya matso daf da afra yace kiyi shiru xo muje falo idan nagama sallah xansan abunyi
Saida yagama sallah sannan yaxo gabanta yace ta bude yagani afra ta kalleshi cikin sauri tace
Aa yaya kabarshi mayb qusa ce ta cakeni shiyasa jini ya fito
Dariya yayi mai sauti sannan hade rai kamar baitaba dariya ba yace nace kibude nagani ko baxaki budeba dagama xan taimaka maki ingani ko wani abune yaji maki ciyo
Aa yaya nidai kakira umma sannan
Affan yace to tashi muje kiyi wanka sannan nakira maki ita
Tanajin yace haka ta tashi cikin sauri ta shiga toilet Dan tayi wanka sai taga affan ya biyota tayi saurin fitowa tace tafasa wankan indai xai bita yace kiyi wankan ki ni nafita
Bayan ta shiga bayi tana cikin wanke fuska bata saniba affan ya shigo toilet din saida yagama qarewa halittarta kallo wani irin sha awarta yaji yanayi ya kalli hips dinta xuwa qirjinta masu daukar hankali nan take yaji kamar ya rungumeta
Ita kuma batasan yana kallontaba Dan batasan ya shigo toilet din ba
Tana ganin mutum tsaye gabanta ta xaci aljani ne wani mugun tsoro yakamata tayi luuu xata fadi ta baya affan yayi saurin rungumo ta ya mannata a qirjinshi yanajin duminta ita kuma batasan shi bane saboda a tsorace take saida yaga tana shirin sumewa sannan yace
Ke afra kibude idanunki kigani nine
Cikin tsoro ta bude idanuwanta ta dorasu akan nashi kuma shima ita yake kallo
Sannan tafara qoqarin qwace kanta tana kuka hardasu Allah ya insa (ni ummu Meenal nace kwadayin dambun nama yakaiki meyasa baxai kai maki a class ba😜)
Duk yanda afra take qoqarin qwace kanta Amma takasa shi kuma affan sai Maida numfashi yakeyi yanajin kamar sukasance da juna a wannan lokacin
Yaya affan Dan Allah kayi haquri kasakeni xan koma hostel
Affan yaji kamar ta soka mashi mashi datace xata koma hostel yaso ace a gado daya xasu kwana
Da qyar tasamu ya saketa gashi kuma babu kaya a jikinta haka tafito toilet din tace tafasa wankan
A gabanshi tasa kayanta tace xataje hostel affan yace kixo xan kira maki umma jin yace umma ta dawo shi kuma yayi dialling number umma cikin sa a ta dauka
Afra tanajin muryan umma tafashe da kuka umma tace lafiya afra daga waya sae kuka
Afra cikin kuka tace umma babu komai
Umma tace kina ina
Ina dakin yaya affan
Gaban umma ya fadi tace meya kawoki dakinshi bashi wayar umma tafada cikin fada
Affan jiki yana rawa ya anshi wayar Dan har yanxu bai dawo normal ba
Umma cikin fada tace affan ya akayi afra taxo dakinka
Affan yace umma saqon da kika banine xan bata
Saqon uwaka tun yaushe kake makarantar sai yau xakace wai saqo xaka bata shi saqon baxakabata a eria skuul ba saitaje har dakinka? Wlh affan ranka xai masifar baci idan yarinyar nan kayi mata wani abu cikin makaranta kuma kabata wayar xanyi magana da ita cikin sanyin jiki yabawa afra wayar
Afra ke waçce irin yarinya ce daxakibishi dakinshi bayan kinsan a dokar makaranta ba a bari dalibai suna xuwa stag quaters
Umma cewa yayi inxo xai bani saqo
Umma tace ai gashinan yabaki saqon kuma afra inason kikoma hostel yanxu yanxu kuma idan kika bari aka ganki kinje staf quaters ko aka samu labari to duk sonki da karatu sai an koreki
Afra ta qara fashewa da kuka umma ta cigaba da cewa inason kisani ke ba San matar aure bace Dan ba a daukar matar aure kisani makarantar yan mata kikaje ba makarantar matan aure ba idan kika bari aka ganki xa a bata maki suna kuma a koreki kuma wlh ana koroki xan kaiki dakin affan a ranar
Afra tace umma Dan Allah kiyi haquri baxan sake xuwa ba
Umma tace babu komai bashi wayar
Afra tabashi wayar tana kuka
Umma tace affan xaka sani dani dakai ne kuma kasani tunda kuka taka dokar makaranta baxa a kai afra gidanka ba saita gama jami a😳 sannan ta kashe wayar
Affan a fili kam cewa yayi wlh umma baxai yiyuba idan kikace sai tagama jami a ai wlh a dakinki xan anshi haqqi na
Afra tashi tayi tanasa hijabi affan ya tare gabanta ya bata dambun naman sannan yabata kudi yace dubu biyar yace gobe taje ta siya olways
Har eria skuul ya kaita saboda dare ne kuma babu wutar nepa sannan ta qarasa hostel da kanta
A daren affan baiyi barcin kirki ba sai tunanin surarJikin afra yakeyi duk sai yaji wata matsananciyar sha awarta ta ratsashi ko ina sai wurin asuba barci ya daukeshi kuma cikin barcin saida yayi mafarkin AFRA
Abu kamar wasa son afra da sha awarta Sun dameshi Dan da asuba daqyar yayi wanka yayi sallah asuba saboda maranshi datake mashi mugun ciyo ko breakfast yakasayi Dan ciyon yana qara tsanani yanayin irin ciyon Amma wannan yafi na kullum har saida yakasa haqura yakira abokinshi aliyu Dan yafadamashi halin da yake ciki
Bugu biyu aliyu ya dauka yace mutumena ya ake ciki
Affan yace banida lafiya aliyu marana ciyo takeyi kuma kasan dama kai kake bani maganin bantaba ajeshi guri na kuma ko sunanshi ban sani ba dan Allah kataimaka kayimun text din sunan maganin
Aliyu yace meyake faruwa affan
Affan yabawa aliyu labarin duk abunda ya faru
Aliyu yayi dariya yace dama nasan wannan ranar xataxo kuma magani lokacin danake bakashi saboda bakada mata ne Amma yanxu baxan baka ba Cox yanxu kanada mata
Affan yace haba aliyu ai kasan tana hostel kataimaka mun
Aliyu yace ai bani nace ka kai matarka bourding skull ba inda kabari ankai maka ita ai da yau tayima rana Amma tunda ka kaita bourding baxan yimaka text din maganin ba sai anjima
Aliyu ya katse wayar shi kuma affan ya Kifa kanshi kan pillow yana Maida numfashi .......
*yawan comments yawan typing*
*ummu meenal ce*
[9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤*
❤❤❤
*STORY AND WRITING BY*
*MRS SADEEQ* *(ummu Meenal)*
*DEDICATED TO*
*AYSHA GALADIMA*
*short story*
@
*46-50*
Ya afra tana lafiya?
Lafiya Lau umma daxu mun hadu da ita tace nagaisheki
Umma tace ina amsawa Dan Allah affan ka kulamun da afra kuma gobe kabata waya inason magana da ita
To kawai yace mata sannan ya katse wayar
Washe gari ranar jumma a afra ta tashi da matsanancin ciyon Mara sai kuka takeyi babu shiri yan kwanar su sukayi saurin kaita clinic har sukaje clinic tana kuka saboda ciyon Maran ya dameta ko eria skull bata samu xuwa ba
Shi kuma affan bayan antashi break fast baiga afra ba sai duk ya damu yaje class dinsu nanma bai ganta ba saida ya tambayi yan class dinsu sai sukace ai batada lafiya bataxoba tana clinic
Gabanshi ya fadi cikin ranshi yace Allah dai yasa ba yunwa takama afra ba
Cikin sauri affan yaje clinic din ya sameta kwance harta Danji sauqi ya qarasa gadon da take kwance afra ta kalleshi ta kawar da fuskarta
Affan yace meyake damunki
Muryanta can qasa qasa tace Mara ta takemun ciyo sosai
Ji yayi gabanshi yayi wani mugun faduwa cikin ranshi yace yarinyar nan badai period xata faraba ?😳
A xahiri kuwa cewa yayi Allah ya kawo sauqi
Tace amin
Affan yace nafada maki umma tabani saqo bakixo kin karba ba bansaniba ko harda abunda ya fito daga hannun umma shima bakiso
Cikin sauri tace aa wlh yaya affan kasan nafi kowa son umma na
Murmushi yayi sannan yace to shikenan gobe kixo ki ansa tunda gobe bakuda skull
Afra tace laaaa yaya kamanta ba a barinmu muje staff quaters?
Affan yace to ba fada masu xakiyiba karki sake kice xakije staf quaters karki fadawa kowa saikinga babu mai kallonki saikixo
To ai bansan wane block kake ba
Block 5 kuma karki bari kowa yaganki kixo ki anshi saqonki saiki koma
Afra tace to
*yawan comments yawan typing*
*taku ummu Meenal*
[9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤*
❤❤❤
*STORY AND WRITING BY*
*MRS SADEEQ (ummu Meenal)*
*DEDICATED TO*
*AYSHA GALADIMA*
*short story*
*41-45*
*WANNAN SHAFIN KAM NAKINE AYSHA GALADIMA YANDA KIKE QOQARIN KIGA DANI DA MIJINA YAKAI GA MUTANE INA GODIYA SOSAI ALLAH YA TABBATAR DAKE CIKIN FARIN CIKI*
*❤KINFI KOWA SON DANI DA MIJINA❤*
*rerleeyart*
Afra saida taga duhun mangarib ya gabato sannan taje eria skull batareda kowa yaganta ba sannan ta tsaya tana qarewa hanyar tsaf qwates din kallo saida ta tabbata babu wanda xai ganta sannan tabi hanyar kasancewar mangarib ta gabato kuma gurin da afra tabi duk ciyayi ne shiyasa babu wanda yaganta cikin sa a saigata dakin yaya affan
Kai tsaye tashiga dakin saboda tanajin tsoron aganta tayi saurin shiga dakin ta iskoshi ya fito daga toilet da alama alwala yayi
Cikin sauri tace
Ina wuni yaya
Bai ansa mata ba saima binta yayi da kallo yace sai yanxu kikaga damar xuwa
Aa yaya kasan a boye naxo kuma idan naxo da rana dole xa a ganni kuma daxu muna tareda saudatu mustapha sp idan taga naxo xata gane
Yace hakane
To kitashi kije kiyi alwala kixo muyi sallah
Bata musa mashi ba taje toilet ta duqa da niyyar fitsari mexata gani jini ta gabanta yana fitowa😳
Ihun da afra tayine yasa affan saurin xuwa toilet din Dan yaga meke faruwa ?
Lafiya kike kuka ?
Wlh yaya naxo fitsari bansan ya akayiba sainaga jini😭
Saurin kallon gaban afra yayi sai yaga duk ya baci da Jini kuma ga kan toilet din shima jini koba a fadaba yasan al ada ne
Affan ya matso daf da afra yace kiyi shiru xo muje falo idan nagama sallah xansan abunyi
Saida yagama sallah sannan yaxo gabanta yace ta bude yagani afra ta kalleshi cikin sauri tace
Aa yaya kabarshi mayb qusa ce ta cakeni shiyasa jini ya fito
Dariya yayi mai sauti sannan hade rai kamar baitaba dariya ba yace nace kibude nagani ko baxaki budeba dagama xan taimaka maki ingani ko wani abune yaji maki ciyo
Aa yaya nidai kakira umma sannan
Affan yace to tashi muje kiyi wanka sannan nakira maki ita
Tanajin yace haka ta tashi cikin sauri ta shiga toilet Dan tayi wanka sai taga affan ya biyota tayi saurin fitowa tace tafasa wankan indai xai bita yace kiyi wankan ki ni nafita
Bayan ta shiga bayi tana cikin wanke fuska bata saniba affan ya shigo toilet din saida yagama qarewa halittarta kallo wani irin sha awarta yaji yanayi ya kalli hips dinta xuwa qirjinta masu daukar hankali nan take yaji kamar ya rungumeta
Ita kuma batasan yana kallontaba Dan batasan ya shigo toilet din ba
Tana ganin mutum tsaye gabanta ta xaci aljani ne wani mugun tsoro yakamata tayi luuu xata fadi ta baya affan yayi saurin rungumo ta ya mannata a qirjinshi yanajin duminta ita kuma batasan shi bane saboda a tsorace take saida yaga tana shirin sumewa sannan yace
Ke afra kibude idanunki kigani nine
Cikin tsoro ta bude idanuwanta ta dorasu akan nashi kuma shima ita yake kallo
Sannan tafara qoqarin qwace kanta tana kuka hardasu Allah ya insa (ni ummu Meenal nace kwadayin dambun nama yakaiki meyasa baxai kai maki a class ba😜)
Duk yanda afra take qoqarin qwace kanta Amma takasa shi kuma affan sai Maida numfashi yakeyi yanajin kamar sukasance da juna a wannan lokacin
Yaya affan Dan Allah kayi haquri kasakeni xan koma hostel
Affan yaji kamar ta soka mashi mashi datace xata koma hostel yaso ace a gado daya xasu kwana
Da qyar tasamu ya saketa gashi kuma babu kaya a jikinta haka tafito toilet din tace tafasa wankan
A gabanshi tasa kayanta tace xataje hostel affan yace kixo xan kira maki umma jin yace umma ta dawo shi kuma yayi dialling number umma cikin sa a ta dauka
Afra tanajin muryan umma tafashe da kuka umma tace lafiya afra daga waya sae kuka
Afra cikin kuka tace umma babu komai
Umma tace kina ina
Ina dakin yaya affan
Gaban umma ya fadi tace meya kawoki dakinshi bashi wayar umma tafada cikin fada
Affan jiki yana rawa ya anshi wayar Dan har yanxu bai dawo normal ba
Umma cikin fada tace affan ya akayi afra taxo dakinka
Affan yace umma saqon da kika banine xan bata
Saqon uwaka tun yaushe kake makarantar sai yau xakace wai saqo xaka bata shi saqon baxakabata a eria skuul ba saitaje har dakinka? Wlh affan ranka xai masifar baci idan yarinyar nan kayi mata wani abu cikin makaranta kuma kabata wayar xanyi magana da ita cikin sanyin jiki yabawa afra wayar
Afra ke waçce irin yarinya ce daxakibishi dakinshi bayan kinsan a dokar makaranta ba a bari dalibai suna xuwa stag quaters
Umma cewa yayi inxo xai bani saqo
Umma tace ai gashinan yabaki saqon kuma afra inason kikoma hostel yanxu yanxu kuma idan kika bari aka ganki kinje staf quaters ko aka samu labari to duk sonki da karatu sai an koreki
Afra ta qara fashewa da kuka umma ta cigaba da cewa inason kisani ke ba San matar aure bace Dan ba a daukar matar aure kisani makarantar yan mata kikaje ba makarantar matan aure ba idan kika bari aka ganki xa a bata maki suna kuma a koreki kuma wlh ana koroki xan kaiki dakin affan a ranar
Afra tace umma Dan Allah kiyi haquri baxan sake xuwa ba
Umma tace babu komai bashi wayar
Afra tabashi wayar tana kuka
Umma tace affan xaka sani dani dakai ne kuma kasani tunda kuka taka dokar makaranta baxa a kai afra gidanka ba saita gama jami a😳 sannan ta kashe wayar
Affan a fili kam cewa yayi wlh umma baxai yiyuba idan kikace sai tagama jami a ai wlh a dakinki xan anshi haqqi na
Afra tashi tayi tanasa hijabi affan ya tare gabanta ya bata dambun naman sannan yabata kudi yace dubu biyar yace gobe taje ta siya olways
Har eria skuul ya kaita saboda dare ne kuma babu wutar nepa sannan ta qarasa hostel da kanta
A daren affan baiyi barcin kirki ba sai tunanin surarJikin afra yakeyi duk sai yaji wata matsananciyar sha awarta ta ratsashi ko ina sai wurin asuba barci ya daukeshi kuma cikin barcin saida yayi mafarkin AFRA
Abu kamar wasa son afra da sha awarta Sun dameshi Dan da asuba daqyar yayi wanka yayi sallah asuba saboda maranshi datake mashi mugun ciyo ko breakfast yakasayi Dan ciyon yana qara tsanani yanayin irin ciyon Amma wannan yafi na kullum har saida yakasa haqura yakira abokinshi aliyu Dan yafadamashi halin da yake ciki
Bugu biyu aliyu ya dauka yace mutumena ya ake ciki
Affan yace banida lafiya aliyu marana ciyo takeyi kuma kasan dama kai kake bani maganin bantaba ajeshi guri na kuma ko sunanshi ban sani ba dan Allah kataimaka kayimun text din sunan maganin
Aliyu yace meyake faruwa affan
Affan yabawa aliyu labarin duk abunda ya faru
Aliyu yayi dariya yace dama nasan wannan ranar xataxo kuma magani lokacin danake bakashi saboda bakada mata ne Amma yanxu baxan baka ba Cox yanxu kanada mata
Affan yace haba aliyu ai kasan tana hostel kataimaka mun
Aliyu yace ai bani nace ka kai matarka bourding skull ba inda kabari ankai maka ita ai da yau tayima rana Amma tunda ka kaita bourding baxan yimaka text din maganin ba sai anjima
Aliyu ya katse wayar shi kuma affan ya Kifa kanshi kan pillow yana Maida numfashi .......
*yawan comments yawan typing*
*ummu meenal ce*
[9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤*
❤❤❤
*STORY AND WRITING BY*
*MRS SADEEQ* *(ummu Meenal)*
*DEDICATED TO*
*AYSHA GALADIMA*
*short story*
@
*46-50*