Sashe 4
Dani Da Mijina Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Umma ta tashi taje dakin afra ta sameta tana sana an kuka umma tace haba afra wai har yanxu baxaki daina kukan nan ba saikin jawa kanki ciyo
Afra ta dago manyan idanunta da suka koma ja saboda kuka tace umma banason auren nan Dan Allah kice ya sakeni...
Umma ta rufe mata baki da hannunta tace kul na hanaki daga yau karki qara cewa affan ya sakeki kinsan babu kyau mace tace mijinta ya saketa
Afra ta rushe da sabon kuka tarasa ina xatasa kanta
Kishirya anjima xakuje kuyi siyayyan xuwa makaranta
Umma dawa xamuje ?
Da mijinki
Umma basai munje tareba kuma banason ya siya mun komai ke nakeson kisaya mun
Umma tayi murmushi cikin ranta tace bakyason abun hannun affan Amma kinason nawa lallai wannan qiyayyar tayi nisa
A fili kuwa cewa tayi a a afra affan shine wajibi ya siya maki baniba ita dai afra shiru tayi
Sai bayan lah asar sannan affan ya fito yacewa umma shidai ya shirya umma tace to kaje kagani ita ko ta shirya
Da kamar baxaijeba kuma saiya tuna mahaifiyarshi ce
Dakinta ya shiga ya sameta xaune da alama bata dade da gama sallah ba daga qofar dakin ya tsaya yace
Kifito mutafi
Ko kallonshi batayiba tace to
Nifa banida lokaci kina wani to idan xaki tashi kitashi kinma ci albarkacin umma
Haka ta tashi da hijabin da tayi sallah har sunkai bakin qafa afra ta koma tacewa umma umma mun tafi
Umma taji dadi a tunaninta Sun fara shiryawa ne tace to adawo lafiya
Dan Allah afra karkiyi rashin kunya kinsan dai da Wanda kuke tare
Batayi magana ba ta juya ta koma qofar gida ta iskoshi yana jiranta
Tafiya sukeyi babu mai magana cikinsu har suka samu napep suka shiga babu mai magana musamman affan da yayi kamar bada ita yake tafiya ba
A super market afra qin xaban komai tayi itama wai fushin takeyi (nidai nace afra ki sassauta fushinki kixabi kayan abinci mai rai da lafiya Dan bourding skul xakije)
Shi kuma affan gefe daya ya tsaya yana kallonta Dan shima yasawa ranshi cewa indai afra bata xabi abunda takesoba to shima baxai daukar mata komaiba ba wai Dan bashida kudin ba aa idan tana taqama ba ason ranta aka aura mata shi ba to shima ba ason ranshi ya aure ba Dan haka baxai xauna yana bata lokacin shi akantaba
Haka tagama yawonta cikin super market babu abunda ta dauka daga qarshe ma wajenshi ta dawo tace tagama yace ina kayan tace ita batason komai
Baiyi mata gardama ba yace to mukoma gida haka suka koma gida babu siyayyar komai
Suna shiga gidan umma ta gansu babu komai tace to ina kayan ?
Affan yayi saurin cewa
Umma munyi siyayya to bayan mungama sai muka hadu da wani kuma a makarantar yake shine nabashi kayan nace yakai mata makaranta kinga an rage kaya kenan umma tace to kasanshi ne affan yace sosai ma kuwa umma
Umma tace aiko ya kyauta yanxu saitaji da skull back da uniform
Affan yace hakane umma
Yaune afra xataje makaranta kuma affan shine Wanda xai kaita daga kaduna xuwa jibiya akwai tafiya Dan haka affan ya anshi motar baba xai kaita
Tunda safe afra take kukan rabuwa da umma ita kuma umma sai lallashi takeyi tana yimata nasiha
Kiyi haquri afra bafa wani dadewa xakiyi a makarantar nan ba iyaka wata uku ne
Umma yanxu har xanyi wata uku ban gankiba umma baxan iyaba
Umma tace kinsan xan rinqa xuwan maki visitin
Da qyar umma ta kwantar mata da hankali ta daina kuka
Haka suka kama hanyar jibiya tana cike da kewar umman ta
(Su afra haka xa aje makarantar babu provition?)
*ummu Meenal ce*
[9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤*
❤❤❤
*NA*
*MRS SADEEQ (ummu meenal)*
*DEDICATED TO
*AYSHA GALADIMA*
*Short story*
*page 31-35*
*NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GA PRINCIPAL DIN MAKARANTAR G G S S JIBIYA ALLAH YAKAI HASKE A KABARINKI ALLAH YA JIQANKI DA RAHAMA DUK MASOYAN DANI DA MIJINA YACE AMIN YA ALLAH*
Haka suka isa qofar makarantar babu mai magana cikinsu saida aka kai dai dai qofar makarantar sannan afra tafara hawaye affan yayi kamar bai gantaba saida tagama kukanta sannan yace ta sauka afra ta tace
Baxan ganeba bansan kan makarantar ba tana kuka yace ina ruwana bake bakyajin magana ba har kinsa an daura mun aure dake ko to wlh sai kinyi Dana sanin aure na sauka narakaki badan halinki ba
Babu musu ta fito cikin motar ta bishi duk inda yaje haka suka kai har office din prinsfar hafsat mai mutunci basu bata lokaci ba prinsfer tabata class j s s 2 sannan takira wata daliba tace ta nuna mata hostel din j s s 2
Dalibar ta kalli afra tace muje na nuna maki dama antashi yanxu hostel xamuje afra tace to
Ina kayan naki na taimaka maki afra ta kalli affan sai taji hawaye Sun fara wanke mata fuska
Affan kauda kanshi yayi kamar bai ganta ba sannan tace banida kaya muje kawai
Affan ya tausaya mata sosai daga Sun tafi babu kaya har sunyi nisa ya kirata ya dauko dubu biyar ya bata yace ko xata nemi wani abun
Haka ta ansa harda godiya sannan ta juya tabi hanyar hostel
A dauramar baya ta sauka kuma post kwana dama duk kwana mutum hudu hudu ne sai tayi sa a lokacin da taxo hadixa aliyu jibiya tabar kwanar saita xauna a madadinta
Sai dai afra batasa komai a lokar data isko ba saboda babu kayan
Ko xaunawa batayiba sai taga yan hostel sun fara fita one by one kuma kowa da robarshi da alama dinning xa aje a anso
Afra kam ko robar ansar dinning babu kuma ga yunwa tafaraji Dan
Haka saita xauna akan gadon kwanar saboda yan kwanar basunan sunje dinning
Tana cikin tunanin gida sai taji hayaniya kafin ta dago kanta sai gani mutane tayi sunata wuceta dayake post kwana take
Wasu suce mata sannu wasu kuma su qyaleta wasu su shigo da waqa wasu kuma rawa anyi shinkafa da wake a dinning tana nan xaune saiga yan kwana Sun dawo
Sunyi mata sallama ta amsa
Daya daga cikinsu wadda ake kira nana bilki ita tafara yimata magana
Sannu sister
Yauwa sannu
Munyi baquwa ne inji maryam hamisu
Afra tayi murmushi tace eh
Nana bilki tace kai kyakkyawa kuwa
Tace nagode
Nan yan kwana suka bude lokarsu kowa ya dauko manja da yaji da mai star suna sawa a dinning kunsan dai daining ba dadi gareshi ba
A bangaren affan yanata shirye shiyen xuwa service sai dai har yanxu baisan inda xaije service din ba Amma ya shirya komai lokaci kawai yake jira
A bangaren umma tayi kewan afra sosai Dan har tanaji idan ta dawo baxata komaba sai dai kuma ba yanda xatayi dole ta haqura ta Barta ta koma indai tanason karatun afra
*G G S S JIBIYA*
Misalin qarfe biyar da rabi afra tana hostel kwance akan gadon nana bilki
Nana bilki tace afra kitashi muje dinning
Afra tace banida roba
Laaa bakixo da roba ba ?
Kai kawai ta daga mata alamar eh
Nana bilki ta dauko wata robar irin ta almajiran nan tace gashi
Haka afra ta anshi robar sukaje dinning
Wani uban layi suka isko suka tsaya a bayan layin Ana xubawa har aka kawo kansu tuwon tsakin masara ne da miyar kubewa busashiya
A hostel afra ta bude robar tuwon kamar tayi amai sai taga kowa yana Dan qara manja da maggi ita kuma batadashi
Sai a lokacin tayi danasanin daukar kayan provision din da sukaje shopping taqi dauka
Har tafara cin hakanan tunda batada komai kuma ga yunwa tanaji tanaci tana bata fuska kamar xatayi amai
Maryam hamisu tace wai sister haka kike cin abincin ne ?
Afra tace baxan iya cin abincin nan ba babu inda ake saida wani abu Dan Allah yunwa nakeji saboda ta tuna da kudin da yaya affan ya bata
Maryam hamisu tace akwai shop Amma ba a budewa saida rana ko idan antashi break fast kuma ba tuwo ko shinkafa ake saidawa ba
Afra tace me ake saidawa ?
Biscuit sweet madara cabin da sauransu
Afra tace gobe xaku kaini xan siya madara baxan iya cin daining ba
Sukace Allah ya kaimu
Nana bilki ita ta xubawa afra manja da yaji harda maggi a cikin tuwon sannan afra tasamu taci abincin shima kadan taci
Afra ta dago manyan idanunta da suka koma ja saboda kuka tace umma banason auren nan Dan Allah kice ya sakeni...
Umma ta rufe mata baki da hannunta tace kul na hanaki daga yau karki qara cewa affan ya sakeki kinsan babu kyau mace tace mijinta ya saketa
Afra ta rushe da sabon kuka tarasa ina xatasa kanta
Kishirya anjima xakuje kuyi siyayyan xuwa makaranta
Umma dawa xamuje ?
Da mijinki
Umma basai munje tareba kuma banason ya siya mun komai ke nakeson kisaya mun
Umma tayi murmushi cikin ranta tace bakyason abun hannun affan Amma kinason nawa lallai wannan qiyayyar tayi nisa
A fili kuwa cewa tayi a a afra affan shine wajibi ya siya maki baniba ita dai afra shiru tayi
Sai bayan lah asar sannan affan ya fito yacewa umma shidai ya shirya umma tace to kaje kagani ita ko ta shirya
Da kamar baxaijeba kuma saiya tuna mahaifiyarshi ce
Dakinta ya shiga ya sameta xaune da alama bata dade da gama sallah ba daga qofar dakin ya tsaya yace
Kifito mutafi
Ko kallonshi batayiba tace to
Nifa banida lokaci kina wani to idan xaki tashi kitashi kinma ci albarkacin umma
Haka ta tashi da hijabin da tayi sallah har sunkai bakin qafa afra ta koma tacewa umma umma mun tafi
Umma taji dadi a tunaninta Sun fara shiryawa ne tace to adawo lafiya
Dan Allah afra karkiyi rashin kunya kinsan dai da Wanda kuke tare
Batayi magana ba ta juya ta koma qofar gida ta iskoshi yana jiranta
Tafiya sukeyi babu mai magana cikinsu har suka samu napep suka shiga babu mai magana musamman affan da yayi kamar bada ita yake tafiya ba
A super market afra qin xaban komai tayi itama wai fushin takeyi (nidai nace afra ki sassauta fushinki kixabi kayan abinci mai rai da lafiya Dan bourding skul xakije)
Shi kuma affan gefe daya ya tsaya yana kallonta Dan shima yasawa ranshi cewa indai afra bata xabi abunda takesoba to shima baxai daukar mata komaiba ba wai Dan bashida kudin ba aa idan tana taqama ba ason ranta aka aura mata shi ba to shima ba ason ranshi ya aure ba Dan haka baxai xauna yana bata lokacin shi akantaba
Haka tagama yawonta cikin super market babu abunda ta dauka daga qarshe ma wajenshi ta dawo tace tagama yace ina kayan tace ita batason komai
Baiyi mata gardama ba yace to mukoma gida haka suka koma gida babu siyayyar komai
Suna shiga gidan umma ta gansu babu komai tace to ina kayan ?
Affan yayi saurin cewa
Umma munyi siyayya to bayan mungama sai muka hadu da wani kuma a makarantar yake shine nabashi kayan nace yakai mata makaranta kinga an rage kaya kenan umma tace to kasanshi ne affan yace sosai ma kuwa umma
Umma tace aiko ya kyauta yanxu saitaji da skull back da uniform
Affan yace hakane umma
Yaune afra xataje makaranta kuma affan shine Wanda xai kaita daga kaduna xuwa jibiya akwai tafiya Dan haka affan ya anshi motar baba xai kaita
Tunda safe afra take kukan rabuwa da umma ita kuma umma sai lallashi takeyi tana yimata nasiha
Kiyi haquri afra bafa wani dadewa xakiyi a makarantar nan ba iyaka wata uku ne
Umma yanxu har xanyi wata uku ban gankiba umma baxan iyaba
Umma tace kinsan xan rinqa xuwan maki visitin
Da qyar umma ta kwantar mata da hankali ta daina kuka
Haka suka kama hanyar jibiya tana cike da kewar umman ta
(Su afra haka xa aje makarantar babu provition?)
*ummu Meenal ce*
[9/4, 4:29 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤*
❤❤❤
*NA*
*MRS SADEEQ (ummu meenal)*
*DEDICATED TO
*AYSHA GALADIMA*
*Short story*
*page 31-35*
*NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GA PRINCIPAL DIN MAKARANTAR G G S S JIBIYA ALLAH YAKAI HASKE A KABARINKI ALLAH YA JIQANKI DA RAHAMA DUK MASOYAN DANI DA MIJINA YACE AMIN YA ALLAH*
Haka suka isa qofar makarantar babu mai magana cikinsu saida aka kai dai dai qofar makarantar sannan afra tafara hawaye affan yayi kamar bai gantaba saida tagama kukanta sannan yace ta sauka afra ta tace
Baxan ganeba bansan kan makarantar ba tana kuka yace ina ruwana bake bakyajin magana ba har kinsa an daura mun aure dake ko to wlh sai kinyi Dana sanin aure na sauka narakaki badan halinki ba
Babu musu ta fito cikin motar ta bishi duk inda yaje haka suka kai har office din prinsfar hafsat mai mutunci basu bata lokaci ba prinsfer tabata class j s s 2 sannan takira wata daliba tace ta nuna mata hostel din j s s 2
Dalibar ta kalli afra tace muje na nuna maki dama antashi yanxu hostel xamuje afra tace to
Ina kayan naki na taimaka maki afra ta kalli affan sai taji hawaye Sun fara wanke mata fuska
Affan kauda kanshi yayi kamar bai ganta ba sannan tace banida kaya muje kawai
Affan ya tausaya mata sosai daga Sun tafi babu kaya har sunyi nisa ya kirata ya dauko dubu biyar ya bata yace ko xata nemi wani abun
Haka ta ansa harda godiya sannan ta juya tabi hanyar hostel
A dauramar baya ta sauka kuma post kwana dama duk kwana mutum hudu hudu ne sai tayi sa a lokacin da taxo hadixa aliyu jibiya tabar kwanar saita xauna a madadinta
Sai dai afra batasa komai a lokar data isko ba saboda babu kayan
Ko xaunawa batayiba sai taga yan hostel sun fara fita one by one kuma kowa da robarshi da alama dinning xa aje a anso
Afra kam ko robar ansar dinning babu kuma ga yunwa tafaraji Dan
Haka saita xauna akan gadon kwanar saboda yan kwanar basunan sunje dinning
Tana cikin tunanin gida sai taji hayaniya kafin ta dago kanta sai gani mutane tayi sunata wuceta dayake post kwana take
Wasu suce mata sannu wasu kuma su qyaleta wasu su shigo da waqa wasu kuma rawa anyi shinkafa da wake a dinning tana nan xaune saiga yan kwana Sun dawo
Sunyi mata sallama ta amsa
Daya daga cikinsu wadda ake kira nana bilki ita tafara yimata magana
Sannu sister
Yauwa sannu
Munyi baquwa ne inji maryam hamisu
Afra tayi murmushi tace eh
Nana bilki tace kai kyakkyawa kuwa
Tace nagode
Nan yan kwana suka bude lokarsu kowa ya dauko manja da yaji da mai star suna sawa a dinning kunsan dai daining ba dadi gareshi ba
A bangaren affan yanata shirye shiyen xuwa service sai dai har yanxu baisan inda xaije service din ba Amma ya shirya komai lokaci kawai yake jira
A bangaren umma tayi kewan afra sosai Dan har tanaji idan ta dawo baxata komaba sai dai kuma ba yanda xatayi dole ta haqura ta Barta ta koma indai tanason karatun afra
*G G S S JIBIYA*
Misalin qarfe biyar da rabi afra tana hostel kwance akan gadon nana bilki
Nana bilki tace afra kitashi muje dinning
Afra tace banida roba
Laaa bakixo da roba ba ?
Kai kawai ta daga mata alamar eh
Nana bilki ta dauko wata robar irin ta almajiran nan tace gashi
Haka afra ta anshi robar sukaje dinning
Wani uban layi suka isko suka tsaya a bayan layin Ana xubawa har aka kawo kansu tuwon tsakin masara ne da miyar kubewa busashiya
A hostel afra ta bude robar tuwon kamar tayi amai sai taga kowa yana Dan qara manja da maggi ita kuma batadashi
Sai a lokacin tayi danasanin daukar kayan provision din da sukaje shopping taqi dauka
Har tafara cin hakanan tunda batada komai kuma ga yunwa tanaji tanaci tana bata fuska kamar xatayi amai
Maryam hamisu tace wai sister haka kike cin abincin ne ?
Afra tace baxan iya cin abincin nan ba babu inda ake saida wani abu Dan Allah yunwa nakeji saboda ta tuna da kudin da yaya affan ya bata
Maryam hamisu tace akwai shop Amma ba a budewa saida rana ko idan antashi break fast kuma ba tuwo ko shinkafa ake saidawa ba
Afra tace me ake saidawa ?
Biscuit sweet madara cabin da sauransu
Afra tace gobe xaku kaini xan siya madara baxan iya cin daining ba
Sukace Allah ya kaimu
Nana bilki ita ta xubawa afra manja da yaji harda maggi a cikin tuwon sannan afra tasamu taci abincin shima kadan taci