← Book details Dani Da Mijina Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 15 OF 16

Sashe 15

Dani Da Mijina Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Ana saura kwana uku tarewa saiga affan ya shigo gidan da kayan akwati set biyu ne dayan poupule ne sai dayan pink kala hamsin ne takalmi kala goma ne sai sauran tarkace kowa yana fadin kayan sunyi kyau
WASHE gari mutanen xamfara sukaxo sun yaba sosai da sukaga kayan afra saima dasukaje gidan afra da yake kinkinau ne sunga aljannar duniya sai dai kuma Muce Allah yabada xaman lafiya
Ana gobe bikin tarewa afra taje kaiwa affan abinci dakinshi affan yana ganin afra ya tuntsure da dariya afra cikin shagwaba ta tsaya qofar dakin tà turo qaramin bakinta tace
Me nayi maka kakemun dariya?
Affan yace kawai kin burgeni ne kinga yanda kika qara kyau kuma ga Dan cikin ki nan ya Dan fito cikin yayi maki kyau sosai
Afra ta harareshi tace. Babu wani ciki yayi mani kyau kawai kace kana dariya kajamun abun kunya munyi aure ban tare ba nasamu ciki ko
Affan ya qarayin dariya yace
Aa madam ki rufamun asiri ba haka nake nufi ba ya rufe bakinshi saboda wata dariya yakeson qarayi
Afra cikin fushi ta ďan duki faffadar qirjinshi tace Dan bakasan yanda yan xamfara da sukaxo suke mamakina ba wai ashe ciki gareni ta qarasa maganar kamar xatayi kuka
Affan yace to ai ba haramun bane ladama kike samu kuma nayi maki alqarin idan kin haihu xaki cigaba da karatunki a KASU kuma idan xa ayi jarabawa xakije kirubuta
Afra taji dadi sosai ta rungumeshi tana godiya
Ranar tarewa afra tasa wani swis les baqi yanada xanen fulawa ja dinkin ya matuqar ansar jikinta idan kaganta kamar kasaceta ka gudu. Gida kam ya cika da mutane sai kace yaune aka daura auren
Affan yasa wata dakakkiyar shadda ubansu affan ba baya ba wajen kyau da qwarjini Dan haka shima ya hadu sosai
Affan daya shigo gidan yaga afra sai yaga takoma mashi sabuwa yaji ya qara sonta har ya qosa dare yayi a kai mashi matarshi .

Da daddare misalin qarfe Tara na dare afra tana dakinta itada yan uwanta na xamfara umma tace akirata duk da afra affan ya koyar da ita komai na rayuwar aure Amma saida gabanta ya fadi saboda rabuwa da umma Amma bayanda xatayi ta tashi taje kiran da umma take mata jikinta babu qwari ta samu umma xaune kan kujera afra ta xauna gefenta tace umma gani
Umma ta dafa kan afra tace Allah ya maki albarka inason nafada maki wata magana
Afra ta sunkuyar da kanta qasa Dan har tafara hawaye
Umma taci gaba da cewa . Inaso kisani afra aure ibadane kiyiwa mijinki ladabi da biyayya ki girmama mijinki kuma kiyi haquri a cikin xaman aurenku.....ai tuni afra ta fashe da matsanancin kuka itama umma takasa cigaba da nasihar saboda kukan da yakeson xuwan mata sai shi abba ne yace akira affan.
Nasiha mai ratsa jiki abba yayima afra da affan ba afra ba har affan din jikinshi yayi sanyi Amma hakan bai hanashi murna ba.
Lokacin da abba yacewa affan ya dauki matarshi su tafi afra ta riqe umma tana kuka sosai da qyar aka banbare afra Jikin umma.
Afra tana kuka tashiga mota aliyu ne yake Jan motar afra da affan sune bayan motar basu tsaya ko ina ba sai qofar gidan affan
Har cikin gidan aliyu ya shiga da motar affan ya riqo hannun afra suka shiga cikin babban falon gidan

*kuyi haquri da wannan ba yawa saboda bana gida ban xauna sosai ba muna hidima ne*

*ummu meenal ce🖊*
[9/16, 6:18 PM] Aysha Galadima: *❤❤❤DANI DA MIJINA❤❤❤*

❤❤❤

*Short Story*

*STORY AND WRITING BY MRS SADEEQ*(Ummu meenal)

*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*
G.W.F

*Home of gorgeous,intelligent and expert writer's we the best among the rest*

Https://www.facebook.com/
Groupsgorgeouswritersforum/
1726580770789237/

*WANNAN SHAFIN NAKUNE 'YAN KLASS OF TWENTY THIRTEEN GROUP💞, KUYI YANDA KUKAGA DAMA DASHI*

*DEDICATED TO*
*Aysha Galadima*

*page 96-100*

*END*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

Sallah sukayi raka a biyu sukayi addu Dan samun xaman lafiya da yaqi da shaidan a xaman aurensu
Afra kanta yana kallon qasa saboda har yanxu kukan takeyi affan ya jawota jikinshi ya rungume yana lallashi saboda yasan halin afra idan ta fara kuka tana dadewa tanayi da haka har ya samu tayi shiru
Yau affan jin kanshi yakeyi kamar sabon ango sai nan nan yakeyi da afra ita kuma afra sai qara narkewa takeyi tana zuba shagwaba da haka harya fara rabata da kayan jikinta itama afra ta anshi saqonshi da kanta ta manna bakinta cikin nashi abunda bata taba yimashi ba lokacin da suna gida affan ya qara rudewa ya sakar mata komai na ragamar rayuwanshi dan shi ta kasheshi da dadi yasa hannayenshi akan dukiyar fulaninta yana murxasu son ranshi gashi kuma Sun qara girma da haka sukayi gado( ni dai babu ruwana da ganin qwaf saina fita naja masu qofar)

Washe gari afra ta tashi qarfe bakwai tayi komai na aikin gida ta hada masu breakfast ta aje a dinning ta jona booner gidan ya dau qamshi ga sanyin Ac afra taje ta samu affan tashin shi kenan daga barci yana kan gado bai ma sauka ba tana tafiya tana rangwaďa shi kuma ya bita da kallo harta Iso gabanshi kan jikinshi ta xauna tace
Muje kayi wanka ko yaya
Affan ya harareta yace nifa yanxu yakamata kicanxa mun suna
Afra ta harareshi da wasa tace to mexance
Yace kixabi sunan da yadace dani kuma mai dadi yana maganar yana kashe mata ido
Afra ta qara shigewa jikinshi tace idan nace hubby na yayi ?
Affan ya rungumeta yana cewa yes yayi na gode my heart.
Da taimakon afra affan yayi wanka ita ta goge mashi ruwan jikinshi ta towel
A dinning afra tayi serving dinsu affan yanaci yana santi sannan ta xuba mashi haddaden kunun gyada yanasha yana samata albarka

*bayan wata biyar*
Cikin afra ya shiga wata Tara affan sai nan nan yakeyi da ita cikin ba qaramin girma yayi ba ita ko umma cewa tayi yakama a dawo da afra gida Amma affan ya hana yace Ayita addu a Allah ya raba lafiya. A lokacin afra har taxana jam
Ranar Monday cikin dare afra ta tashi da ciyon Mara sosai hankalin affan ya tashi sosai yayi saurin kiran umma dan ya fada mata umma tana ganin kiran waya cikin dare gabanta ya fadi ta dauka affan yace umma afra ce ba lafiya yanxu xamu tafi asibiti umma tace kayi sauri kutafi nima ganinan xuwa
Da qyar afra take tafiya saboda ciyon da maranta yake mata har ta shiga mota affan ya shiga shima yaja mota da gudu sai asibiti
Basu bata lokaci ba aka shiga da ita Labour room
Affan kam ya rude sosai Dan lokacin da umma ta Iso taga damuwa sosai sai itace take bashi haqur akan insha Allah xata sauka lafiya affan yace wlh umma tausayi take bani ta wahala sosai
Umma tace kai dai kayi mata addu a insha Allah xata sauka lafiya affan yace Allah yasa
Qarfe biyar na asuba afra ta haifi santalelen yaronta mai kama da affan komai nasu iri daya fari kawai babyn yafi affan
Lokacin da nurse take fadawa affan cewa afra ta haihu lafiya saida yayi Sujjada saboda farin ciki Dan har nurse din saida yabata kyauta
Murna kam ai baxata fadu ba gun affan da umma. Dan lokacin da ya shiga dakin Hutu ya dauki jaririn ya rungume yanajin sonshi har cikin ranshi sannan yayi mashi huduba da sunan mahaifinshi umar

Bayan an sallamesu gidan umma suka wuce kowa yanata murna kuma duk Wanda yaga babyn sai yace yana kama da affan
Bayan kwana uku da haihuwa affan ya shigo da akwati seat yawanci kayan baby ne Dana mamanshi kowa yanasa albarcin bakinshi
Ranar suna sa da raguna biyu affan ya yanka mutanen xamfara kam sunyi murna sosai kuma anyi shagali sosai
Washe garin suna afra tana kwance da babynta wanda suke kira *ARYAN* Sai kuka yakeyi affan ya shigo dakin ya samu afra tana kwance tasa atamfa super ruwan ganye green sai aryan dayake gefenta yana kuka affan yayi saurin daukanshi yace haba my heart bakijinshi yana kuka?
Afra tace wlh yaron nan ya cika tsotsa yanxu yagama Shan nono kuma wai yanxu nema yakeyi
Affan yace my heart kitaimaka kibashi yasha so yake yafiki girma
Afra cikin shagwaba tace ni dai gsky sai anjima xan bashi
Affan yaxo daf da afra yasa hannunshi cikin rigarta ya dauko Aryan ya ciro nonon ya sawa Aryan nonon a baki sannan yace banason kibarmun yarona da yunwa Dan haka ki kiyaye
Shi kuma Aryan yasamu abunda yakeso sai tsotsa yake sosai da yake yaron akwai wayo kuma yanada girman jiki Dan lokacin da sukayi arba in saika rantse Dan wata uku ne
Chapter 15 · 0% Book details