Sashe 5
Ba Kai Nake So Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
___________________________________
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
____________________________________
*DIAMOND 💎 STAR ⭐*
*LADIES🧝♀️🧝♀️🧝♀️*
*(We stand together)*
🤝🤝🤝
___________________________________
*GARGADI*
Wannan littafin ƙagaggen labari ne, ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba ta kowace siga, sannan kuma ban amince a dauramin shi a youtube ba tare da izini na ba.
*BISMILLAHI RAHAMANIN RAHIM 🙏💫*
*P.5*
Cigaba da magana Jameel ya yi yana cewa. “ Bobo wacce ta fito daga office ɗinka yanzu fa.”
“ Wai wa kake faɗa ne?.” Alyan ya yi maganar yana dan boye fargaban shi.
“ Ohh wai ya kake so na faɗa maka ne?.”
“ Sunan ta zaka faɗa min.” A cewar Alyan.
“ Meerah.”
Kallon wawa ya bishi da shi yana jan dogon tsaki tare da cewa. “ Dalla zo ka yakani wani guyi.” Ya ida maganar yana ficewa daga office din.
Kafaɗa Jameel ya ɗaga yana duban Meemah wacce ta saki baki tana kallon su tare da cewa. “ Bari na raka wannan mara R din, wai guyi ana guri yana guyi.” Gyaɗa masa kai tayi tana cewa.” Zan iya tafiya ko?.”
“ Idan kinaso ba, yawwa Anutyn mu yaushe zan fara zuwa hira.” Ya faɗa yana kashe mata ido daya.
“ Babu ruwana a wannan lamarin, kai da Meerah ce.”
Tabe baki yayi yana juyawa ya fita yana waƙa.
# Kar kuga na zake so ne yai min amo#
# Yayi min rukon da bazaiyu na fitta ba#
Duk wanda ya kalla kawai murmushi yake musu, matan kuwa kallon Meerah yake musu har ya isa gurin parking space.
A bangaren Meemah kuwa shuru tayi tana zama ta zuba uban tagumi tana magana ita daya. “ Idan na lura da Sir Jameel son Meerah yake, Yaya Mansoor ma a cikin kwayar idanunsa zaka gane ya kamu da sonta daga shekaran jiya zuwa yau, hmm akwai aiki.” Da haka ta tattare abunda zata ɗauka ta fice daga kamfanin.
“ Mom inason shi zan iya mutu idan ban aure shi ba, ki taimaka ku auramin shi.” Wata ƙyaƙyawar budurwa ta faɗa tana fadawa jikin matar.
“ Ayiriri chass, to kin dade baki mutu ba kuwa.” Tsohuwar da ta fito daga ɗaki ta fada tana gyara zanin jikinta.
Ɗago da kai budurwar ta yi tana cewa. “ Ina ruwanki da rayuwa ta.”
“ Ai kuwa da ruwana har da tsakina, ni da jikana mai bani kudi ya siyamin nama da madarar gora, ai kin ga baza’a masa abunda bazai ji dadi ba.” A faɗar tsohuwar tana mulmula baki alamun tana cin nama.
“ Dama ai bakya so na, kuma nasani kinfi son shi.” Ta sake fashewa da kuka.
Girgiza kai kawai Mom ta yi tana kallon tsohuwar tana cewa. “ Hajiya Mama ina wuni.”
“ Lafiya yar albarka ya hakuri da yaran nan.”
Murmushi Mom kawai tayi tana tashi ta wuce ɗakinta.
Kallon Hajiya Mama Farha ta yi tana cewa. “ Hajiya ki fadamin me kikeso yau zan siyo miki.”
Washe baki Hajiya Mama tayi ta ce. “ Me kuke kiransa wani abu dogo haka dasu nama a ciki ana rufewa da takarda.”
Kashe mata ido daya Farha tayi tana cewa. “ Shawarma ko burger wanne kikeso? Ko duka biyu a siyo miki.”
“ Eh siyomin duka biyun.” Ta fada tana sake washe baki.
“ Angama Hajiya amma fa da sharadi.”
“ Kaji yar banza to me sharadin?.”
“ Za ki saka shi ya aure ni.”
“ Bobo wato Beb din nan ta hadu sosai, kallo daya na mata na kamu da mahaukacin kaunar ta, mace iya mace ga hankali, ga nutsuwa komai ta had’a, Bobo muna haduwa fa ta sakar min murmushi wanda zuciyata ta harba da harsashi mai zafi har ya yi sanadiyar bula zuciyar.”
Ba shiri Alyan ya juyo yana zuba masa sexy eyes nasa, fuska babu ko annuri yake bin Jameel da kallo, kafin ya ce. “ Zaka iya sauƙa ka tafi okay, don’t try to disturb me.” Ya fad’a a dan d’aga murya.
“ Bobo sorry nayi shuru amma anjima zaka rakani hira gurin ta ko?.”
“ God forbid.”
Shuru Jameel ya yi yana kallon shi cike da mamaki, tun da suka tashi tare komai da Jameel yace yana so shi Alyan zai ce yake so dan kar su samu matsala, hakan yasa suka yi karatu daya amma a nan ra’ayi ya babban ta, in da Alyan ya ce shi waƙa zai yi shi kuma Jameel yace engineer zai yi, ganin hankalin su zai rabu ne yasa Dad yace su gina company kuma hankalinsu ya zama rabi da kwata yana chan,,, haka kuwa akayi amma bai hana Alyan zama mawaki ba shi kuma Jameel engineer.
Har suka isa babu wanda ya kuma yin magana a cikinsu.
*ALYAN MUSIC STUDIO*
Shi ne sunan dake manne a katafaran studio, bud’e musu k’ofa bodyguard na shi suka yi, kafin suka fito a tare suna tunkaran ciki.
Zaune suke a parlon suna dan taba hira, Mansoor ne ya shigo fuska a tamke yana kallon su, shuru kowa ya yi suna sauraran me zai ce.
“ A cikin ku waye take da baƙo?.”
Kallon junan su suka yi da mamaki, a dan tsawace ya kuma cewa. “ Magana fa nake yi kun mai dani mahaukaci.”
Da sauri Meemah ta ce. “ Nikam Yaya babu wanda muka yi dashi zai zo, amma bansan ko Yasmeen da Meerah ba.” Ta fada tana kallon su.
“ A’a Yaya ni ma banyi da kowa zai zo ba.” A cewar Yasmeen tana kallon Meerah.
Zuba mata ido yayi yana jiran yaji me zata ce.
“ Sai dai ko muje na duba, wata kila nayi da mutum zai zo na manta.” Ta ida maganar tana tashi tsaye.
“ Kee!!!.” Ya daka mata tsawa wanda yasa ta toshe kunnen ta da sauri tana runtse ido, bama ita kadai ba har su Yasmeen sai da suka dan tsorata.
“ Ni za ki nunawa fallin zamani? Ki fito fili kice kina tara samari mana, useless get lost dalla.”
Da gudu ta fita daga parlon tana wucewa daki ta dauko himar dinta, idanunta fal hawaye ta fita daga gidan.
Yana tsaye a jikin motarsa ya juya mata baya yana danna waya, cike da haushi ta iso gurin shi ko sallama babu ta fara masifa.
“ Waye kai da zakazo ka addabi rayuwata? Tukun nan ma gurin wa kazo ne?.”
Bai jiyo ba ya ce. “ Guyin ki nazo.”
“ Gurina ka sanni ne malam? Irin kune mazan da basa rike girman su ai, suna tafiya girman na tafiya, kana gardi da kai zaka zo gurina kamin me?.”
Runtse ido yayi yana cije baki, cigaba da magana ta yi. “ Malam dan Allah ka tafi ka bar nan gurin.”
“ I said guyin ki nazo!!!.” Ya fada da dan karfi.
Shuru ta yi tana tunanin mai muryan, matsowa dab da shi ta yi tana k’ok’arin lekan shi.
“ Sir kai ne?.”
Juyowa ya yi suna fuskantar juna, fuskan sa ba yabo ba fallasa yake kallon ta.
Hade rai ta yi tana kama kugu. “ Me ya kawo ka?.”
“ We need to talk.”
Hararan shi tayi tana cewa. “ Yawwa tun da kazo barima na fada maka cewa na daina zuwa aiki daga yau.”
“ Damuwayki ce, ni yanzu magana nakeso muyi.”
“ Baza’a yin ba.” Tana gama fada ta juya zata shige cikin gidan.
Fuzgo hannunta ya yi da karfi wanda yasa ta juyo ba shiri tana k’ok’arin fadi ya rungume ta, a dai-dai lokacin ne kuma Mansoor ya fito shi da su Meemaah…
Ayi comments da likes dayawa sai na kara yawan typing 😒✌️
*SIGN BY SAHIBAR JAJIRTATTU✍🏼*
6- *💅BA KAI NAKE SO BA💅*
_The story is all about love, romantic, sacrifice, heartbreak and destiny_
*STORY & WRITTEN*
*BY*
*FATIMA ISA MANU💐*
*( DR TEEMAH)🦋🕊*
*SAHIBAR JAJIRTATTU✍🏼*
________________________________
Masu neman littafin *BA KAI NAKE SO BA* daga farko tare da sauran littafina zaku iya following channel ɗi na dan samu👇https://whatsapp.com/channel/0029Vaf6CpQDuMRYD1FMD92T
Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/IKUcfCN5rPQ9o0CaBtB2qP
___________________________________
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
____________________________________
*DIAMOND 💎 STAR ⭐*
*LADIES🧝♀️🧝♀️🧝♀️*
*(We stand together)*
🤝🤝🤝
___________________________________
*GARGADI*
Wannan littafin ƙagaggen labari ne, ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba ta kowace siga, sannan kuma ban amince a dauramin shi a youtube ba tare da izini na ba.
*BISMILLAHI RAHAMANIN RAHIM 🙏💫*
*P.6*
Fuzgo hannunta ya yi da ƙarfi wanda ya sa ta juyo ba shiri tana k’ok’arin faɗi ya rungume ta, a dai-dai lokacin ne kuma Mansoor ya fito shi da su Meemaah.
Waro ido suka yi, kusan a tare Yasmeen da Meemah suka kira sunan ta. “ Meerah!!!.”
Da sauri ta fuzge jikinta daga ruƙon da ya mata tana juyowa a razane, dai dai nan kuma nepa suka kawo wuta.
“ Bani na rike shi ba, shi…. shi ne fa..”
“ Alyan?!!.” Mansoor ya kira sunan shi da mamaki.
Sai yanzu kusan za’a ce yasan da mutane a gurin, kallon Mansoor din yayi yana cewa. “ Man dama ƙannen ka ne?.”
“ Me ya kawo ka nan?.”
“ Magana za muyi da ita.”
“ Kasan ta ne dama?.”
“ Man ya kana min wani iyin tambaya fa, and by the way idan nazo ƙofan gidan ku ai basai ka tambaye ni ba.”
“ Yeah, but ya nagan ku a had….” Mai da idanunsa yayi kan su yana nuna musu hanyar gida.
“ Ku wuce ku tafi ciki.”
Bata fuska Meerah ta yi tana kau da kai gefe tare da cewa. “ Ni bazan shiga gidan ba, ba zaiyu ana min tsawa ba ana zagina ba.”
“ Ni kike faɗawa haka?.” A cewar Mansoor.
“ Man bamu gama magana ma da ita ba, da ka bayta idan muka kayasa sai ta shiga ciki.” Alyan ya ƙarasa maganar a sanyaye.
“ Da kai zanyi magana? A rashin R ɗinka din zanyi magana da kai, to bani da niyar shiga amma zan shiga saboda banason magana da ku duka.” Ta ƙarashe maganar tana nuna Mansoor da Alyan, kafin ta juya tana bangaje su Yasmeen ta shige ciki.
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
____________________________________
*DIAMOND 💎 STAR ⭐*
*LADIES🧝♀️🧝♀️🧝♀️*
*(We stand together)*
🤝🤝🤝
___________________________________
*GARGADI*
Wannan littafin ƙagaggen labari ne, ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba ta kowace siga, sannan kuma ban amince a dauramin shi a youtube ba tare da izini na ba.
*BISMILLAHI RAHAMANIN RAHIM 🙏💫*
*P.5*
Cigaba da magana Jameel ya yi yana cewa. “ Bobo wacce ta fito daga office ɗinka yanzu fa.”
“ Wai wa kake faɗa ne?.” Alyan ya yi maganar yana dan boye fargaban shi.
“ Ohh wai ya kake so na faɗa maka ne?.”
“ Sunan ta zaka faɗa min.” A cewar Alyan.
“ Meerah.”
Kallon wawa ya bishi da shi yana jan dogon tsaki tare da cewa. “ Dalla zo ka yakani wani guyi.” Ya ida maganar yana ficewa daga office din.
Kafaɗa Jameel ya ɗaga yana duban Meemah wacce ta saki baki tana kallon su tare da cewa. “ Bari na raka wannan mara R din, wai guyi ana guri yana guyi.” Gyaɗa masa kai tayi tana cewa.” Zan iya tafiya ko?.”
“ Idan kinaso ba, yawwa Anutyn mu yaushe zan fara zuwa hira.” Ya faɗa yana kashe mata ido daya.
“ Babu ruwana a wannan lamarin, kai da Meerah ce.”
Tabe baki yayi yana juyawa ya fita yana waƙa.
# Kar kuga na zake so ne yai min amo#
# Yayi min rukon da bazaiyu na fitta ba#
Duk wanda ya kalla kawai murmushi yake musu, matan kuwa kallon Meerah yake musu har ya isa gurin parking space.
A bangaren Meemah kuwa shuru tayi tana zama ta zuba uban tagumi tana magana ita daya. “ Idan na lura da Sir Jameel son Meerah yake, Yaya Mansoor ma a cikin kwayar idanunsa zaka gane ya kamu da sonta daga shekaran jiya zuwa yau, hmm akwai aiki.” Da haka ta tattare abunda zata ɗauka ta fice daga kamfanin.
“ Mom inason shi zan iya mutu idan ban aure shi ba, ki taimaka ku auramin shi.” Wata ƙyaƙyawar budurwa ta faɗa tana fadawa jikin matar.
“ Ayiriri chass, to kin dade baki mutu ba kuwa.” Tsohuwar da ta fito daga ɗaki ta fada tana gyara zanin jikinta.
Ɗago da kai budurwar ta yi tana cewa. “ Ina ruwanki da rayuwa ta.”
“ Ai kuwa da ruwana har da tsakina, ni da jikana mai bani kudi ya siyamin nama da madarar gora, ai kin ga baza’a masa abunda bazai ji dadi ba.” A faɗar tsohuwar tana mulmula baki alamun tana cin nama.
“ Dama ai bakya so na, kuma nasani kinfi son shi.” Ta sake fashewa da kuka.
Girgiza kai kawai Mom ta yi tana kallon tsohuwar tana cewa. “ Hajiya Mama ina wuni.”
“ Lafiya yar albarka ya hakuri da yaran nan.”
Murmushi Mom kawai tayi tana tashi ta wuce ɗakinta.
Kallon Hajiya Mama Farha ta yi tana cewa. “ Hajiya ki fadamin me kikeso yau zan siyo miki.”
Washe baki Hajiya Mama tayi ta ce. “ Me kuke kiransa wani abu dogo haka dasu nama a ciki ana rufewa da takarda.”
Kashe mata ido daya Farha tayi tana cewa. “ Shawarma ko burger wanne kikeso? Ko duka biyu a siyo miki.”
“ Eh siyomin duka biyun.” Ta fada tana sake washe baki.
“ Angama Hajiya amma fa da sharadi.”
“ Kaji yar banza to me sharadin?.”
“ Za ki saka shi ya aure ni.”
“ Bobo wato Beb din nan ta hadu sosai, kallo daya na mata na kamu da mahaukacin kaunar ta, mace iya mace ga hankali, ga nutsuwa komai ta had’a, Bobo muna haduwa fa ta sakar min murmushi wanda zuciyata ta harba da harsashi mai zafi har ya yi sanadiyar bula zuciyar.”
Ba shiri Alyan ya juyo yana zuba masa sexy eyes nasa, fuska babu ko annuri yake bin Jameel da kallo, kafin ya ce. “ Zaka iya sauƙa ka tafi okay, don’t try to disturb me.” Ya fad’a a dan d’aga murya.
“ Bobo sorry nayi shuru amma anjima zaka rakani hira gurin ta ko?.”
“ God forbid.”
Shuru Jameel ya yi yana kallon shi cike da mamaki, tun da suka tashi tare komai da Jameel yace yana so shi Alyan zai ce yake so dan kar su samu matsala, hakan yasa suka yi karatu daya amma a nan ra’ayi ya babban ta, in da Alyan ya ce shi waƙa zai yi shi kuma Jameel yace engineer zai yi, ganin hankalin su zai rabu ne yasa Dad yace su gina company kuma hankalinsu ya zama rabi da kwata yana chan,,, haka kuwa akayi amma bai hana Alyan zama mawaki ba shi kuma Jameel engineer.
Har suka isa babu wanda ya kuma yin magana a cikinsu.
*ALYAN MUSIC STUDIO*
Shi ne sunan dake manne a katafaran studio, bud’e musu k’ofa bodyguard na shi suka yi, kafin suka fito a tare suna tunkaran ciki.
Zaune suke a parlon suna dan taba hira, Mansoor ne ya shigo fuska a tamke yana kallon su, shuru kowa ya yi suna sauraran me zai ce.
“ A cikin ku waye take da baƙo?.”
Kallon junan su suka yi da mamaki, a dan tsawace ya kuma cewa. “ Magana fa nake yi kun mai dani mahaukaci.”
Da sauri Meemah ta ce. “ Nikam Yaya babu wanda muka yi dashi zai zo, amma bansan ko Yasmeen da Meerah ba.” Ta fada tana kallon su.
“ A’a Yaya ni ma banyi da kowa zai zo ba.” A cewar Yasmeen tana kallon Meerah.
Zuba mata ido yayi yana jiran yaji me zata ce.
“ Sai dai ko muje na duba, wata kila nayi da mutum zai zo na manta.” Ta ida maganar tana tashi tsaye.
“ Kee!!!.” Ya daka mata tsawa wanda yasa ta toshe kunnen ta da sauri tana runtse ido, bama ita kadai ba har su Yasmeen sai da suka dan tsorata.
“ Ni za ki nunawa fallin zamani? Ki fito fili kice kina tara samari mana, useless get lost dalla.”
Da gudu ta fita daga parlon tana wucewa daki ta dauko himar dinta, idanunta fal hawaye ta fita daga gidan.
Yana tsaye a jikin motarsa ya juya mata baya yana danna waya, cike da haushi ta iso gurin shi ko sallama babu ta fara masifa.
“ Waye kai da zakazo ka addabi rayuwata? Tukun nan ma gurin wa kazo ne?.”
Bai jiyo ba ya ce. “ Guyin ki nazo.”
“ Gurina ka sanni ne malam? Irin kune mazan da basa rike girman su ai, suna tafiya girman na tafiya, kana gardi da kai zaka zo gurina kamin me?.”
Runtse ido yayi yana cije baki, cigaba da magana ta yi. “ Malam dan Allah ka tafi ka bar nan gurin.”
“ I said guyin ki nazo!!!.” Ya fada da dan karfi.
Shuru ta yi tana tunanin mai muryan, matsowa dab da shi ta yi tana k’ok’arin lekan shi.
“ Sir kai ne?.”
Juyowa ya yi suna fuskantar juna, fuskan sa ba yabo ba fallasa yake kallon ta.
Hade rai ta yi tana kama kugu. “ Me ya kawo ka?.”
“ We need to talk.”
Hararan shi tayi tana cewa. “ Yawwa tun da kazo barima na fada maka cewa na daina zuwa aiki daga yau.”
“ Damuwayki ce, ni yanzu magana nakeso muyi.”
“ Baza’a yin ba.” Tana gama fada ta juya zata shige cikin gidan.
Fuzgo hannunta ya yi da karfi wanda yasa ta juyo ba shiri tana k’ok’arin fadi ya rungume ta, a dai-dai lokacin ne kuma Mansoor ya fito shi da su Meemaah…
Ayi comments da likes dayawa sai na kara yawan typing 😒✌️
*SIGN BY SAHIBAR JAJIRTATTU✍🏼*
6- *💅BA KAI NAKE SO BA💅*
_The story is all about love, romantic, sacrifice, heartbreak and destiny_
*STORY & WRITTEN*
*BY*
*FATIMA ISA MANU💐*
*( DR TEEMAH)🦋🕊*
*SAHIBAR JAJIRTATTU✍🏼*
________________________________
Masu neman littafin *BA KAI NAKE SO BA* daga farko tare da sauran littafina zaku iya following channel ɗi na dan samu👇https://whatsapp.com/channel/0029Vaf6CpQDuMRYD1FMD92T
Open this link to join my WhatsApp Group: https://chat.whatsapp.com/IKUcfCN5rPQ9o0CaBtB2qP
___________________________________
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
____________________________________
*DIAMOND 💎 STAR ⭐*
*LADIES🧝♀️🧝♀️🧝♀️*
*(We stand together)*
🤝🤝🤝
___________________________________
*GARGADI*
Wannan littafin ƙagaggen labari ne, ban yarda wani ko wata ya sauya min shi ba ta kowace siga, sannan kuma ban amince a dauramin shi a youtube ba tare da izini na ba.
*BISMILLAHI RAHAMANIN RAHIM 🙏💫*
*P.6*
Fuzgo hannunta ya yi da ƙarfi wanda ya sa ta juyo ba shiri tana k’ok’arin faɗi ya rungume ta, a dai-dai lokacin ne kuma Mansoor ya fito shi da su Meemaah.
Waro ido suka yi, kusan a tare Yasmeen da Meemah suka kira sunan ta. “ Meerah!!!.”
Da sauri ta fuzge jikinta daga ruƙon da ya mata tana juyowa a razane, dai dai nan kuma nepa suka kawo wuta.
“ Bani na rike shi ba, shi…. shi ne fa..”
“ Alyan?!!.” Mansoor ya kira sunan shi da mamaki.
Sai yanzu kusan za’a ce yasan da mutane a gurin, kallon Mansoor din yayi yana cewa. “ Man dama ƙannen ka ne?.”
“ Me ya kawo ka nan?.”
“ Magana za muyi da ita.”
“ Kasan ta ne dama?.”
“ Man ya kana min wani iyin tambaya fa, and by the way idan nazo ƙofan gidan ku ai basai ka tambaye ni ba.”
“ Yeah, but ya nagan ku a had….” Mai da idanunsa yayi kan su yana nuna musu hanyar gida.
“ Ku wuce ku tafi ciki.”
Bata fuska Meerah ta yi tana kau da kai gefe tare da cewa. “ Ni bazan shiga gidan ba, ba zaiyu ana min tsawa ba ana zagina ba.”
“ Ni kike faɗawa haka?.” A cewar Mansoor.
“ Man bamu gama magana ma da ita ba, da ka bayta idan muka kayasa sai ta shiga ciki.” Alyan ya ƙarasa maganar a sanyaye.
“ Da kai zanyi magana? A rashin R ɗinka din zanyi magana da kai, to bani da niyar shiga amma zan shiga saboda banason magana da ku duka.” Ta ƙarashe maganar tana nuna Mansoor da Alyan, kafin ta juya tana bangaje su Yasmeen ta shige ciki.