Sashe 21
Auren Ƙiyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jamal ji yayi zuciyan sa na wani tafasa sanda ya clearing bill dinsu,kafinnan ankai Nanah ɗakin ta ya koma yashiga,kwance take harda oxygen kallo ɗaya zaka mata kasan taji jiki,cikin sauri ya ƙarasa ganin condition ɗinta tsugu nawa yayi ya riƙe ɗayan hanunta cikin nasa yakai bakinsa yama musu kiss, " Allah yabaki lfy Nanah ,wlh da ana cire ciwo asama mutum da yanzu za'a cire ciwonki asamun Nanah basan irin son danake miki ba,Nanah yau ko bacci bazan iyayi ba ganin cikin wannan yanayi wlh shine bbn tashin hankalin da yasa nafita hayyaci na arayuwa ta, miƙe waya yayi yafice ya tada motar sa kaman zai tashi sama.
"Wlh Nanah tana son tada mun da hankali daga cewa yanzu zata dawo hour nawa da fitanta,uwa uba nakira wayanta yafi sau nawa bata ɗaga,dani take zancen zata zo ta sameni,Ammih ranta sosai ya ɓaci ko sama taƙi hawa tana jiran shigo wan Nanah.
Gunda motanta yake yanufa police da road safety zage da motan,koda ya isa suna ganin motan sa bbu tambaya suka dare buÉ—e motan yayi ya cikin sa'a ga wayarta sai purse dinta dake gefe,hanu yasa ya É—auki wayar ta tsage amma ana ganin komai miss calls yagani kusa 10 saide bbu halin buÉ—e wa amma ya hangi sunan Ammih ajiki,zuciyar sa sosai tabuga dan baisan me zaice ma Ammih ba da wannan tunanin wayan yasake ringing ganin sunan Ammih ne yasa shi juyowa da sauri baiyi picking ba yashiga motan sa zuwa gidan.
Da sallama yashiga Parlour Ammih naba Noor kunu taƙi shama sai rikici take mata,ganin sa yasa Ammih janyo gyalenta tasa sanda tamasa izinin kafin ya ƙaraso yane mi gun a carpet ɗin ya zauna,bbu yadda batayi dashi ya hau kujera ba sam yaƙi,nan ya gaisheta cikin girma mawa suka gaisa rasa me zaice mata yayi da kyar ya tattaro ƙarfin hali yace Mata, Ammih kinsan idan Allah ya kaddara ma bawan sa abu to baya wuce rana kiyi hkri da jin abinda zance, Ammih ji tayi zuciyarta ta buga acikin ranta take faɗin "Shikenan yafasa auren yaji wani abun, Ammih bata dawo hankalin ta ba sai ji tayi yace, "hatsari tayi yanzu hka tana asibiti. Azabure ta miƙe tana dafa ƙirji duk ta gigice tana faɗin, "innalillahi wa'innah ilaihinji'un Nanah nan kuka ta fashe dashi tana faɗin wannan wani irin ƙaddarar rayuwa ce daga wannan sai wancan Allah kabamu ikon cin jarrabawar mu,ƙwallawa Hajara me aiki kira tayi tashigo cikin ladabi nan Ammih take faɗa mata abinda ya faru duk da me aikici amma sanda jikinta yayi sanyi,sai hkri take ba Ammih da duk ta kiɗime miƙa mata Noor dake kuka tayi tace mata ta lura da ita sun tafi asibiti,duk jikin Jamal yayi sanyi hkri ya shiga ba Ammih haka yajata zuwa asibiti,ganin halin da Nanah ke ciki sosai ya tada mata da hankali rarrashin Ammih ya dinga yi har sanda yaga ta dawo hayyacinta kafin yace zaije gida ya dawo.
Zaune take hankalin ta kwace ice-cream ne a hannunta tana kallon wani Nigerian film,tym to tym take shan ice-cream din harya fara melting,bbu zato bbu tsamma ni taji an karɓa ice-cream din dake hanunta anyi jifa dashi cikin tsiwa ta ɗago idonta tana kallon yadda ransa yake a ɓace tayi ƙasa da kai, "meya haɗa ki da Nanah?!!! Tsawan daya mata sanda ta razana shiru tayi bata ce komaiba,sake daka mata tsawa yayi yana tambayan ta still shiru tayi masa sanda taga yafara cire belt kafin ta miƙe cikin ƙarfin hali da tsiwa tana faɗin, "ce maka akayi nayi mata wani abun?tsaya niko kalarta ma nasa nine lalle inada aiki tun kafin ta shigo ashe sun gama dakai,lalle nida wani abu waishi bita zai² .
Kafin ta ankara tuni ya wanke ta damari masu zafi guda biyu,har sanda ta zauna ga fitsari data sake jin azaban marin dayayi mata,kuka ta fashe dashi tana faɗin, "lalle ni ka mara akan wannan karuwar mazina ciya wacce da aurenta take zina har zaka iya ɗaukan hanu akanta ka mareni,lalle biri yayi kama da mutum kace kaima kashi ga sahun kwarta yen nata kome kayi dai² kafin ta ƙarasa yakuma kai mata wasu Marin zafafa biyu,ga ba ɗaya daina gani tayi sai duhu bbu abinda take gani saiji tayi yana faɗin, "kije gida na sake ki saki ɗaya nagaji da baƙa ƙen halinki wlh sbd damuwa irin taki zan zan ƙara aure ko zan dace,kuma karuwa dakike faɗa natiga ki sanin wannan hka nagani kuma nake son kayana sbd hka nabaki 1hour ki haɗa jayanki kiyi gaba.
Baiko saurare ta ba yayi fice wansa cikin ɓacin rai.
Æangaren Nabila kam kuka sosai tayi me tsuma zuciya,wai har ita za'a kora akan wata banza karuwa tare da Habiba suka haÉ—a kayan su dan dama agunta take haka ta tattara kan Æ´aÆ´an ta suka fice daga gidan.
Yana fita gidan mahaifiyar sa ya wuce,bai ɓoye mata tunda kiran da Nanah ta masa har hukuncin da yayenke ma Nabilah,sosai hankalin hajja mamah ya tashi jin abunda ya faru cewa tayi yakai asibitin bbu musu suka kama hanya,Ammih da Anty Nusaiba suka tarar nan Hajja mamah tayita ba Ammih baki,kafin kace kwabo asibiti yacika duk ƙannan mahaifin Nanah sun cika asibitin, sai magrib kafin suka watse sai tym ɗin Salkhan yazo ganin halin da Nanah ke ciki sosai yatada masa da hankali kasa zaune da tsaye yayi, Jamal ne yashigo da kayan tea da abinci dasu bargo tare da te makon wasu sojoji dake biye dashi,sake gaida Ammih yasake bata baki nan suka gaisa da Salkhan da sai ƙanshi yakeyi,ya ɗan jima kafin ya cire bunch din one thousand ya ajiye Ammih,yana faɗin ko za'a nemi wani abu Ammih badan taso ba ta ƙin karɓa tayi tace yayi hidima dayawa amma daya tashi sai ya jiye gefenta ya fice.
Koda yakoma gida bbu kowa baiyi mmki ba dan yasan zata rina wanka yayi,ya sake figan motan sa zuwa gidan su Nabilah,ransa a mugun ɓace yashiga gdn suka gaisa da iyayenta koda ta hangi motansa ya shigo kallon Habiba tayi tana faɗin, "aina gaya miki bazaiyi iya ba kuma wlh bazan koma ba saiya sha wahala ni zai wulaƙan ta akan wata karuwa.
Cikin mutunta juna Jamal bai ɓoye musu komai ba duk abunda yasani ya mayar musu,kuma yaƙara da faɗin wlh abunda yasa bai faɗa mata ba gudun irin hkane kuma sai gashi abunda yake gudun ya faru,sosai ran mahaifin ya ɓaci kira yashi ƙwalla mata a gigice tafito tare da Junior ƙaramin ɗan su daya ƙi bacci wai shi yana jiran babansa,gu tanema gefe ta zauna ta sunkuyar dakai dan tasan babanta yana da zafi, "abunda kikayi yanzu kina ganin kin kyauta knan kiyima kanki adalci,mahaifiyar ki ita kaɗai ce aguna dazaki ce ke kinada yancin da zaki kalla namiji lafiyayye kaman Muhammadu kice bazai ƙara aure ba,Allah ya hallataasa ke kice bazaiyi ba tom yanzu dawa kike yaƙi dashi ko da Allah daya halalta masa,cikin zafin ran bataso mahaifinta ya goyi bayan Jamal ba tace, "Abbah fa karuwa ce wacce zai aura wlh duk bin ciken danayi hka nake ji ance abinda yaraba ta da mijinta na fari kuma ɗan uwanta ne tsabar karuwan cine.
"Ubanki nace Nabila auren karuwan haramun ne kuma dakike faɗin hkan kina da shaida akan hkan kin taɓa kama ta da idonki kin gani,da yawan mutane fa harshen su shi zaikai su wuta baki san ranar gobe kiyama zaki tashi sheda bane,na kwaɓe ki dajin Kalman karuwar nan kowa datasa ƙaddarar kika sani akansa ta shiryu baki san akan hakan sai yayi sanadiyar shigan sa aljannah ba,ki kiyaye wlh nasake jin abu makaman cin hka wlh ranki sai yayi mummu nan ɓaci,Zainab kodai kekika ɗaure mata gindi ne take iskancin nan? "Haba Alhaji wlh ko kaɗan kana kallon yadda kulun cikin nasiha nake da Nabila ni duk jikina ne wlh yayi sanyi narama rasa me zance ne.
"Dan Allah dan Annabi Muhammad S. A.W Alh Jamal kayi hkri mun san kanayi ka kuma kaci gaba dayi nan suka basa hkri,har yace ya maida ta koda kuwa kalmar karuwa datake kiran Nanah dashi ba ƙaramin zafi yayi masa ya daiyi hkrine kawai sbd albarkacin iyayenta.
Cikin faÉ—a mahaifinta yace ta É—ako gyale su tafi amma ga mamakin su sai cewa yayi dare yayi gobe ta dawo ta É—auki Junior suka tafi,koda takoma É—aki tayi kuka kaman ranta zai fita kafin tayi bacci.
Washe gari da sassfe ya shirya zuwa asibiti nan Hajja mamah takira sa tace yazo ya tafi musu da abinci,hakan ko akayi lafiyyan chips da doya da miyan ƙwai tayi musu da tea dayaji kayan ƙamshi, yakama hanyan asibiti ana yabar junior ma.
Koda ya isa asibitin ancire ma Nanah oxygen din,Ammih tace masa ta farka da asuba har sun ɗanyi hira takoma,yaji daɗin hkan sosai nan Ammih tayi serving dinsa duk da yace mata ya ƙoshi amma koda ta zuba tabasa tsab yacinye kaɗan ya rage,bai bar asibitin ba sai wajen azzahar su Anty Nusaiba da dasu Anty Fatima duk sun soma cika shiyasa yayi musu sallama ya tafi,gun Dr yanufa suka gaisa nan yake tambayar sa ya jikin nata yace insha Allah bbu komai zata samu lfy,da haka ya wuce office ɗinsa.
Yau kwanan Nanah huɗu Alhamdulillah jiki da sauƙi harta na ɗan zama kuma takanyi hira da mutane,Dr ne ma yake cewa bayan san tadinga yawan mgna,Nanah wannan kwanciyan nata a asibiti taga gata gun dangin maifinta, dangin mahaifiyarta da gun su Hajja mamah,ɓan garen Jamal kam ransa aɓace yake kullun yazo da mutane yana so ya keɓe da ita sam bbu hali.
Æangaren Nabila koda ta dawo kayan ta duk tayi parking daga É—akin sa takoma nata É—akin bbu wani abu dayake shiga tsakanin su,yasan shi mabuÆ™a cine sosai saide sanin halin matarsa yasa dole yakoma kansa hkri tare da shan magani dan azzauna lfy shikuma ba ma'aboci bin mata bane sam cikin ikon Allah bayayi.
Yau Nanah tacika sati ɗaya cis a asibiti Alhamdulillah jikin ta da sauƙi kam har an kuce bandage din kanta ansa ƙarami,yau kam tunda ga gida yayi alƙawarin zaine mi alfarman abasu guri yana so yayi mgna da ita.
"Wlh Nanah tana son tada mun da hankali daga cewa yanzu zata dawo hour nawa da fitanta,uwa uba nakira wayanta yafi sau nawa bata ɗaga,dani take zancen zata zo ta sameni,Ammih ranta sosai ya ɓaci ko sama taƙi hawa tana jiran shigo wan Nanah.
Gunda motanta yake yanufa police da road safety zage da motan,koda ya isa suna ganin motan sa bbu tambaya suka dare buÉ—e motan yayi ya cikin sa'a ga wayarta sai purse dinta dake gefe,hanu yasa ya É—auki wayar ta tsage amma ana ganin komai miss calls yagani kusa 10 saide bbu halin buÉ—e wa amma ya hangi sunan Ammih ajiki,zuciyar sa sosai tabuga dan baisan me zaice ma Ammih ba da wannan tunanin wayan yasake ringing ganin sunan Ammih ne yasa shi juyowa da sauri baiyi picking ba yashiga motan sa zuwa gidan.
Da sallama yashiga Parlour Ammih naba Noor kunu taƙi shama sai rikici take mata,ganin sa yasa Ammih janyo gyalenta tasa sanda tamasa izinin kafin ya ƙaraso yane mi gun a carpet ɗin ya zauna,bbu yadda batayi dashi ya hau kujera ba sam yaƙi,nan ya gaisheta cikin girma mawa suka gaisa rasa me zaice mata yayi da kyar ya tattaro ƙarfin hali yace Mata, Ammih kinsan idan Allah ya kaddara ma bawan sa abu to baya wuce rana kiyi hkri da jin abinda zance, Ammih ji tayi zuciyarta ta buga acikin ranta take faɗin "Shikenan yafasa auren yaji wani abun, Ammih bata dawo hankalin ta ba sai ji tayi yace, "hatsari tayi yanzu hka tana asibiti. Azabure ta miƙe tana dafa ƙirji duk ta gigice tana faɗin, "innalillahi wa'innah ilaihinji'un Nanah nan kuka ta fashe dashi tana faɗin wannan wani irin ƙaddarar rayuwa ce daga wannan sai wancan Allah kabamu ikon cin jarrabawar mu,ƙwallawa Hajara me aiki kira tayi tashigo cikin ladabi nan Ammih take faɗa mata abinda ya faru duk da me aikici amma sanda jikinta yayi sanyi,sai hkri take ba Ammih da duk ta kiɗime miƙa mata Noor dake kuka tayi tace mata ta lura da ita sun tafi asibiti,duk jikin Jamal yayi sanyi hkri ya shiga ba Ammih haka yajata zuwa asibiti,ganin halin da Nanah ke ciki sosai ya tada mata da hankali rarrashin Ammih ya dinga yi har sanda yaga ta dawo hayyacinta kafin yace zaije gida ya dawo.
Zaune take hankalin ta kwace ice-cream ne a hannunta tana kallon wani Nigerian film,tym to tym take shan ice-cream din harya fara melting,bbu zato bbu tsamma ni taji an karɓa ice-cream din dake hanunta anyi jifa dashi cikin tsiwa ta ɗago idonta tana kallon yadda ransa yake a ɓace tayi ƙasa da kai, "meya haɗa ki da Nanah?!!! Tsawan daya mata sanda ta razana shiru tayi bata ce komaiba,sake daka mata tsawa yayi yana tambayan ta still shiru tayi masa sanda taga yafara cire belt kafin ta miƙe cikin ƙarfin hali da tsiwa tana faɗin, "ce maka akayi nayi mata wani abun?tsaya niko kalarta ma nasa nine lalle inada aiki tun kafin ta shigo ashe sun gama dakai,lalle nida wani abu waishi bita zai² .
Kafin ta ankara tuni ya wanke ta damari masu zafi guda biyu,har sanda ta zauna ga fitsari data sake jin azaban marin dayayi mata,kuka ta fashe dashi tana faɗin, "lalle ni ka mara akan wannan karuwar mazina ciya wacce da aurenta take zina har zaka iya ɗaukan hanu akanta ka mareni,lalle biri yayi kama da mutum kace kaima kashi ga sahun kwarta yen nata kome kayi dai² kafin ta ƙarasa yakuma kai mata wasu Marin zafafa biyu,ga ba ɗaya daina gani tayi sai duhu bbu abinda take gani saiji tayi yana faɗin, "kije gida na sake ki saki ɗaya nagaji da baƙa ƙen halinki wlh sbd damuwa irin taki zan zan ƙara aure ko zan dace,kuma karuwa dakike faɗa natiga ki sanin wannan hka nagani kuma nake son kayana sbd hka nabaki 1hour ki haɗa jayanki kiyi gaba.
Baiko saurare ta ba yayi fice wansa cikin ɓacin rai.
Æangaren Nabila kam kuka sosai tayi me tsuma zuciya,wai har ita za'a kora akan wata banza karuwa tare da Habiba suka haÉ—a kayan su dan dama agunta take haka ta tattara kan Æ´aÆ´an ta suka fice daga gidan.
Yana fita gidan mahaifiyar sa ya wuce,bai ɓoye mata tunda kiran da Nanah ta masa har hukuncin da yayenke ma Nabilah,sosai hankalin hajja mamah ya tashi jin abunda ya faru cewa tayi yakai asibitin bbu musu suka kama hanya,Ammih da Anty Nusaiba suka tarar nan Hajja mamah tayita ba Ammih baki,kafin kace kwabo asibiti yacika duk ƙannan mahaifin Nanah sun cika asibitin, sai magrib kafin suka watse sai tym ɗin Salkhan yazo ganin halin da Nanah ke ciki sosai yatada masa da hankali kasa zaune da tsaye yayi, Jamal ne yashigo da kayan tea da abinci dasu bargo tare da te makon wasu sojoji dake biye dashi,sake gaida Ammih yasake bata baki nan suka gaisa da Salkhan da sai ƙanshi yakeyi,ya ɗan jima kafin ya cire bunch din one thousand ya ajiye Ammih,yana faɗin ko za'a nemi wani abu Ammih badan taso ba ta ƙin karɓa tayi tace yayi hidima dayawa amma daya tashi sai ya jiye gefenta ya fice.
Koda yakoma gida bbu kowa baiyi mmki ba dan yasan zata rina wanka yayi,ya sake figan motan sa zuwa gidan su Nabilah,ransa a mugun ɓace yashiga gdn suka gaisa da iyayenta koda ta hangi motansa ya shigo kallon Habiba tayi tana faɗin, "aina gaya miki bazaiyi iya ba kuma wlh bazan koma ba saiya sha wahala ni zai wulaƙan ta akan wata karuwa.
Cikin mutunta juna Jamal bai ɓoye musu komai ba duk abunda yasani ya mayar musu,kuma yaƙara da faɗin wlh abunda yasa bai faɗa mata ba gudun irin hkane kuma sai gashi abunda yake gudun ya faru,sosai ran mahaifin ya ɓaci kira yashi ƙwalla mata a gigice tafito tare da Junior ƙaramin ɗan su daya ƙi bacci wai shi yana jiran babansa,gu tanema gefe ta zauna ta sunkuyar dakai dan tasan babanta yana da zafi, "abunda kikayi yanzu kina ganin kin kyauta knan kiyima kanki adalci,mahaifiyar ki ita kaɗai ce aguna dazaki ce ke kinada yancin da zaki kalla namiji lafiyayye kaman Muhammadu kice bazai ƙara aure ba,Allah ya hallataasa ke kice bazaiyi ba tom yanzu dawa kike yaƙi dashi ko da Allah daya halalta masa,cikin zafin ran bataso mahaifinta ya goyi bayan Jamal ba tace, "Abbah fa karuwa ce wacce zai aura wlh duk bin ciken danayi hka nake ji ance abinda yaraba ta da mijinta na fari kuma ɗan uwanta ne tsabar karuwan cine.
"Ubanki nace Nabila auren karuwan haramun ne kuma dakike faɗin hkan kina da shaida akan hkan kin taɓa kama ta da idonki kin gani,da yawan mutane fa harshen su shi zaikai su wuta baki san ranar gobe kiyama zaki tashi sheda bane,na kwaɓe ki dajin Kalman karuwar nan kowa datasa ƙaddarar kika sani akansa ta shiryu baki san akan hakan sai yayi sanadiyar shigan sa aljannah ba,ki kiyaye wlh nasake jin abu makaman cin hka wlh ranki sai yayi mummu nan ɓaci,Zainab kodai kekika ɗaure mata gindi ne take iskancin nan? "Haba Alhaji wlh ko kaɗan kana kallon yadda kulun cikin nasiha nake da Nabila ni duk jikina ne wlh yayi sanyi narama rasa me zance ne.
"Dan Allah dan Annabi Muhammad S. A.W Alh Jamal kayi hkri mun san kanayi ka kuma kaci gaba dayi nan suka basa hkri,har yace ya maida ta koda kuwa kalmar karuwa datake kiran Nanah dashi ba ƙaramin zafi yayi masa ya daiyi hkrine kawai sbd albarkacin iyayenta.
Cikin faÉ—a mahaifinta yace ta É—ako gyale su tafi amma ga mamakin su sai cewa yayi dare yayi gobe ta dawo ta É—auki Junior suka tafi,koda takoma É—aki tayi kuka kaman ranta zai fita kafin tayi bacci.
Washe gari da sassfe ya shirya zuwa asibiti nan Hajja mamah takira sa tace yazo ya tafi musu da abinci,hakan ko akayi lafiyyan chips da doya da miyan ƙwai tayi musu da tea dayaji kayan ƙamshi, yakama hanyan asibiti ana yabar junior ma.
Koda ya isa asibitin ancire ma Nanah oxygen din,Ammih tace masa ta farka da asuba har sun ɗanyi hira takoma,yaji daɗin hkan sosai nan Ammih tayi serving dinsa duk da yace mata ya ƙoshi amma koda ta zuba tabasa tsab yacinye kaɗan ya rage,bai bar asibitin ba sai wajen azzahar su Anty Nusaiba da dasu Anty Fatima duk sun soma cika shiyasa yayi musu sallama ya tafi,gun Dr yanufa suka gaisa nan yake tambayar sa ya jikin nata yace insha Allah bbu komai zata samu lfy,da haka ya wuce office ɗinsa.
Yau kwanan Nanah huɗu Alhamdulillah jiki da sauƙi harta na ɗan zama kuma takanyi hira da mutane,Dr ne ma yake cewa bayan san tadinga yawan mgna,Nanah wannan kwanciyan nata a asibiti taga gata gun dangin maifinta, dangin mahaifiyarta da gun su Hajja mamah,ɓan garen Jamal kam ransa aɓace yake kullun yazo da mutane yana so ya keɓe da ita sam bbu hali.
Æangaren Nabila koda ta dawo kayan ta duk tayi parking daga É—akin sa takoma nata É—akin bbu wani abu dayake shiga tsakanin su,yasan shi mabuÆ™a cine sosai saide sanin halin matarsa yasa dole yakoma kansa hkri tare da shan magani dan azzauna lfy shikuma ba ma'aboci bin mata bane sam cikin ikon Allah bayayi.
Yau Nanah tacika sati ɗaya cis a asibiti Alhamdulillah jikin ta da sauƙi kam har an kuce bandage din kanta ansa ƙarami,yau kam tunda ga gida yayi alƙawarin zaine mi alfarman abasu guri yana so yayi mgna da ita.