Sashe 17
Auren Ƙiyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau kwana uku Kenan hankalinta kwance bata da wata damuwa, ɓangaren Jamal kam suna waya bbu laifi,Maina kuma tunda ga ranar bai sake ko nemanta ba hankali ta kwance, yau takama Friday kuma yau za'a yaye Noor tunda ta tashi tausayin yarta takeyi,daga ta kalleta saitaji hawaye har Ammih sanda ta kula da hkan tin safe bata shaba gashi har kusan la'asar sai cika dasukayi, Noor kam daga tayi rikici sai Ammih tabata Kunu ko tea ko tuwo, duk da hkan bata fasa rikici ba kusan 5,pm suna zaune Parlour Salkhan yashigo da leda huɗu niƙi ñiƙi a hannun sa,Nanah ce ta ƙarbe sa tana gaida sa bbu yabo bbu fallasa ya ansata,gun Ammih suka ƙarasa da kayan suka ajiye ya gaida ta,Noor ke kuka tana miƙewa Nanah hannu saide Salkhan yasa hannu ya karɓe ta suka fita.
Suna shiga mota ganin titi tayi shiru yawo yayi da ita sosai harda su kayan sawa ya sayo mata su turare,su takalma sosai yayi mata siyayya kafin su dawo tayi bacci.
Ga magrib Ammih ya tarar zata haura masa ya miƙa mata Noor yafice sallah, Sai wajen 8 kafin ya shigo suna zaune a dining table da kayan da bai samu ya shigo dasu ba ɗazu.
"Salkhan lfyn ka kuwa?, Ɗazu ka siyo su uban kayan tea su custard da sauran su yanzu ma kasake zuwa kayi wani siyayyan wannan yazama ɓarna me yarinyar nan tarasa? "Kuma ni da kunun garga jiya zan yayeta su friso din da ka sayo saide kaida uwarta kushanye.
Murmushi kawai yayi ya wuce da kayan sama É—akin Nanah ya ajiye kayan ya dawo dining yayi serving kansa,saide kaman daga sama yaji Nanah na faÉ—in. " Mun gode Yaya Salkhan,da kallon mmki yabita saide baice komai ba yaciga ba da cin abinsa sa, Ammih na lura da Nanah da baifi spoon uku ci abinci ba sai jujjuya wa kawai takeyi.
"Waime yake damun ki ne kisa abinci a gaba kinata ja gwalgwala wa kinsa cinyewa, yamu tsa face tayi tana faɗin "Ammih wlh zazzaɓi nakeji banajin daɗine.
"Ai wannan dolene dama daurewa zakiyi kici kisha mgnani,. "Sorry Nanah kozamu je asibiti ne É—ago ido tayi suka kalli juna da sauri ta sauke nata tana faÉ—in "aa zan sha magani yanzu thank you". "Ok tom akwai mgnaninne konaje na sayo?
"Akwai yanzu zan sha"tana faÉ—in hka ta mike zuwa sama duk kuma sai yaji bbu daÉ—i shima hka yakai nasa abincin kitchen bai gama ciba,tebe baki Ammih tayi taci nata abincin kafin ta haura sama.
"Wanka tayi tasha magani ta kashe wayanta ta kwanta dan yau Noor gun Ammih zata kwana,saide kaman wasa har wajen ƙarfe 2:am na dare batayi ba kuma tanajin kukan Noor daga ɗakin Ammih,sai wajen 3:am Ammih tashigo ɗakin Nanah yi tayi kaman tana bacci sanda Ammih ta tashe ta,ta miƙe tana sosai idonta kallon ta kawai Ammih tayi tana murmushi,. "Kiji ja'irar yarinyar nan ashe ta iya kiran sunanki wai Nanah tana nuna mun ƙofa,. "Shine nace bari nakawo ta taci uwar da zata ci,hanu Nanah tasa ta karɓa Noor atare sukayi ajiyan zuciya kwanciya tayi jikin Nanah kuma saitayi shiru,fara rikici tayi tana ɗaga rigar Nanah tana kuka sosai,Ammih nazaune gefe tana kallonsu Nanah duk ta rikice tama rasa meza tayi,kawai saita fara hawaye miƙewa tayi ta ɗauki zani tasata a baya tafara kewaye ɗakin,sun ɗan jima ahaka kafin bacci sai tym din dukan su suka samu suka kwanta.
Washe gari da asuba Salkhan yashigo duba su duk suna bacci,haka ya koma saida yagama shirin fita office ya shigo Ammih ce kaÉ—ai a Parlour ya gaishe ta yana mata yasu ka kwana, "Kasan halin mutuniyar dukan mu bbu wanda yayi bacci saida uku na dare ya wuce suna sama.
Haurawa yayi yafara knocking har zai juya yaji tace. "Come in" a hankali yatura ƙofar yashiga atampace doguwar riga a jikinta tayi kyau sosai saide kallo ɗaya zaka mata kasan batajin daɗi,. "Ina kwana Yayah Salkhan? "Lfy klau Alhamdulillah ya jikinki ya kuka kwana?
"Rau rau tayi da ido kaman zatayi kuka tace "nikam zazzaɓi na damuna Noor dinma naji jikinta da zafi sosai, "subhanallahi takawa yayi har inda Noor ke kwance tana bacci yasa hanunsa a wuyanta yaji zafin jikinta sun gumarta yayi yana faɗin, "Saka hijab dinki nakaiku asibiti.
"Bbu musu ta sako hijab din dan gsky tanajin zazzaɓi sosai koda suka cewa Ammih zasu asibiti cewa tayi sai sun dawo.
Suna zuwa asibiti Dr yabasu mgnani dukan su biyu,tunda suka shigo mota Noor ke kuka Nanah tayi rarrashin harta gaji ji tayi idonta sun cicciko,guri yanema yayi parking yana faɗin kawota ko zatayi shiru miƙa masa Noor tayi ya karɓe ta yafita a motan,yashiga supermarket din dake gun parked din sweet ya saya mata,tun kafin su fito ya buɗe ya bata taɗan yi shiru saide ga mamakin sa bbu Nanah bbu dalilinta fara kalle kalle yayi can ya hangota Maina ya riƙe hanunta tana ƙoƙarin kwace wa ganinsa datayi ne yasata ihu tana faɗin "Yayah Salkhan kate nakeni da sauri ya ƙaraso gun ya ajiye Noor yakaima Maina naushi sosai suka soma dakuwa,Nanah datara sa abinyi kawai saita fashe da kuka mai cin zuciya bata san tym ɗin data shiga tsakiya takaima Maina Mari har guda biyu ba tana faɗin, "Wai so kake kashe nine duk cikin kuncin daka sani baka ganine kanka kawai kasani, why!!why!! Mainah na roƙe ka pls stay away from my life i hate you, Salkhan kam Noor dake kuka agefe yasa hanu ya ɗauka yaja hannun Nanah suka soma barin gun,saide kaman daga sama sukaji yana faɗin,. "Wlh Nanah saikin aureni koda auren ƙiyayya ne sai mun kasance mata da miji ni dake wannan zumar dana ɗan ɗana sai nakawo ta gidan nacigaba da lasarta aduk sanda naso!!!
Salkhan ji yayi zuciyarsa na masa wani ƙuna da sauri yasa Nanah a mota dan ma Allah ya temake su gun bbu mutane yayi bayan gari,tunda suka shiga motan Nanah kuka take hka Noor cikin ɓacin rai Salkhan yace, "Sai kiyi hkri amma za'a ɗauki mataki dole ayi wani abu akai yanzu kaje ɗaukan mataki ne ma har wayanda basu san meyafaru ba sai sun sani kuma kece mace mune abun zaifi affecting but dole nasan me zanyi akan yaron nan.
*Daga alÆ™halamin* âœðŸ½ðŸ“
*Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*08069224458*
[8/28, 1:16 PM] Nana Khadiiii: 🕯ï¸ðŸ•¯ï¸ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER'S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*Marubuciyar👇ðŸ½*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing....* âœðŸ½
*Auren kiyayya*
🅿ï¸3ï¸âƒ£6ï¸âƒ£ðŸ”3ï¸âƒ£7ï¸âƒ£
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
............Ganin Nanah bata da niyan yin shiru ga Noor ma na tayata rasa yanda zaiyi yayi,kawai sai yasake tsaya wa kallonta yakeyi yanda ta rungume Noor take kuka tsakanin ta da Allah,duk sai yaji ya tausaya mata har ransa.
"Nanah cikin sanyin murya ya kirata,da kyar ta É—ago idonsa da sukayi jawur ta kalle sa,cikin sanyin murya yace,
"Kiyi hkri kaddarar kice hka Allah ya rubutu maki baki da yadda zakiyu,aduk sanda zuciyarki ta tuno miki dashi kiringa karanta "Lah'illah ha'illa antal subhanaka inni kuntun minnal zallimin" insha Allah shida kansa zai fita harki kuma kaman yadda nayi alƙawarin zan ɗauki mataki zansan me zanyi karki damu kinji.
Tunda yafara mgna kallonsa kawai take yi,dan tym É—in Noor tayi shiru kaman daga sama yaji tana faÉ—in,
"Yayah Salkhan karabu dashi insha Allah bazai bashi sa'a ba so yake a ɗaga zancen Duniya tasani tunda nasan na aikata ba dai² ba,kuma yanzu Allah yasa nagane na tuba Allah bazai bashi nasara ba,karka damu Allah nanan ta ƙare mgnan tana rungume Noor tana sake sabon rere kuka.
"Nanah taya kike zancen arabarsa bayan yana miki baraza na da ajira me zai biyo baya Allah ya kiyaye baki tunanin,ranar da zaku haÉ—u daga ke sai shi ya sace ki ko bakiga yadda yazama kaman bayida hankali bane?
"Ni nama daina insha Allah wlh karabu dashi Allah yafishi sharri yake bina shi kuma Allah bazai basa sa'a ba insha Allah É—ago idonta tayi ta kallesa, murmushi tayi tare da zubar da hawaye tana faÉ—in,
"Kaman ta mgnar dakayi yanzu nice mace nawa sai yafi nasa tambari a duniya,kallon Noor tayi tana faɗin kaga yanzu ni uwa ce, wannan shedar har Noor sai yasha fa a iya wayanda suka sani ma knan bare kuma munje ɗaukan fansa ya bazu a duniya ni ƴata kawai nake tausaya wa yanzu, shi kansa mgnar sosai ta taɓa zuciyar sa basar kawai yayi yana faɗin,
"Karki damu insha Allah tunda har kin gane kin tubawa Allah bazaiyi nasara akanki ba kuma zanyi tunani naga ta ina zamu ɓulowa wannan abun,and promise me bazaki faɗa ma Ammih ba kinga bata da lafiya sbd blood pressure din datake fama dashi bako mai zamuke faɗa mata ba ko? Kai kawai ta ɗaga masa yaja motan suka bar gun.
"Koda suka isa gida bai shiga da motan sa,karban Noor yayi suka shigo dai² Ammih ta fito daga kitchen tanayi ma Hajara me aikin faɗa,saide ganin face ɗin Nanah tuni yata ta ƙaraso tana faɗin "lfy meyafaru kuma? Kafin tayi mga tuni Salkhan ya karɓa da faɗin, "Ashe raguwa ce allura ne yasata kuka, murmushi Ammih tayi tana faɗin "tunda baki kukan allura sai yanzu da har haihuwa kinyi bansan shashan wlh, murmushi tayi ma Ammih tace zataje ta kwanta karɓan Noor tayi da mgnanin suka haura sama, Salkhan kuma ya wuce gun aikin sa.
"Wlh Nanah saina zama miki damuwa a rayuwarki dole ki aure ni muyi zama na Mata da miji mu zuba mugani,gida ya wuce direct ko sallama bbu yashigo,zaune take kallo É—aya zaka mata kasan tana cikin damuwa duk tarame tayi wani iri, "sannu da dawo wa, "Sau nawa zance kidaina kulani shegiya mara zuciya wlh duk randa nagaji da ganinki da wannan tsinannan cikin dake jikinki saikin tafi gida,ba zumunci ba komeye zai lalace saide ya lalace mtssss!!yayi shigewar sa É—aki agun ta zube tashiga rera kukanta kaman ranta zai fita.
Salkhan kam ko daya shiga office yakasa aikata komai sai up & down kawai yakeyi hankalin sa sam baya jikinsa.
Suna shiga mota ganin titi tayi shiru yawo yayi da ita sosai harda su kayan sawa ya sayo mata su turare,su takalma sosai yayi mata siyayya kafin su dawo tayi bacci.
Ga magrib Ammih ya tarar zata haura masa ya miƙa mata Noor yafice sallah, Sai wajen 8 kafin ya shigo suna zaune a dining table da kayan da bai samu ya shigo dasu ba ɗazu.
"Salkhan lfyn ka kuwa?, Ɗazu ka siyo su uban kayan tea su custard da sauran su yanzu ma kasake zuwa kayi wani siyayyan wannan yazama ɓarna me yarinyar nan tarasa? "Kuma ni da kunun garga jiya zan yayeta su friso din da ka sayo saide kaida uwarta kushanye.
Murmushi kawai yayi ya wuce da kayan sama É—akin Nanah ya ajiye kayan ya dawo dining yayi serving kansa,saide kaman daga sama yaji Nanah na faÉ—in. " Mun gode Yaya Salkhan,da kallon mmki yabita saide baice komai ba yaciga ba da cin abinsa sa, Ammih na lura da Nanah da baifi spoon uku ci abinci ba sai jujjuya wa kawai takeyi.
"Waime yake damun ki ne kisa abinci a gaba kinata ja gwalgwala wa kinsa cinyewa, yamu tsa face tayi tana faɗin "Ammih wlh zazzaɓi nakeji banajin daɗine.
"Ai wannan dolene dama daurewa zakiyi kici kisha mgnani,. "Sorry Nanah kozamu je asibiti ne É—ago ido tayi suka kalli juna da sauri ta sauke nata tana faÉ—in "aa zan sha magani yanzu thank you". "Ok tom akwai mgnaninne konaje na sayo?
"Akwai yanzu zan sha"tana faÉ—in hka ta mike zuwa sama duk kuma sai yaji bbu daÉ—i shima hka yakai nasa abincin kitchen bai gama ciba,tebe baki Ammih tayi taci nata abincin kafin ta haura sama.
"Wanka tayi tasha magani ta kashe wayanta ta kwanta dan yau Noor gun Ammih zata kwana,saide kaman wasa har wajen ƙarfe 2:am na dare batayi ba kuma tanajin kukan Noor daga ɗakin Ammih,sai wajen 3:am Ammih tashigo ɗakin Nanah yi tayi kaman tana bacci sanda Ammih ta tashe ta,ta miƙe tana sosai idonta kallon ta kawai Ammih tayi tana murmushi,. "Kiji ja'irar yarinyar nan ashe ta iya kiran sunanki wai Nanah tana nuna mun ƙofa,. "Shine nace bari nakawo ta taci uwar da zata ci,hanu Nanah tasa ta karɓa Noor atare sukayi ajiyan zuciya kwanciya tayi jikin Nanah kuma saitayi shiru,fara rikici tayi tana ɗaga rigar Nanah tana kuka sosai,Ammih nazaune gefe tana kallonsu Nanah duk ta rikice tama rasa meza tayi,kawai saita fara hawaye miƙewa tayi ta ɗauki zani tasata a baya tafara kewaye ɗakin,sun ɗan jima ahaka kafin bacci sai tym din dukan su suka samu suka kwanta.
Washe gari da asuba Salkhan yashigo duba su duk suna bacci,haka ya koma saida yagama shirin fita office ya shigo Ammih ce kaÉ—ai a Parlour ya gaishe ta yana mata yasu ka kwana, "Kasan halin mutuniyar dukan mu bbu wanda yayi bacci saida uku na dare ya wuce suna sama.
Haurawa yayi yafara knocking har zai juya yaji tace. "Come in" a hankali yatura ƙofar yashiga atampace doguwar riga a jikinta tayi kyau sosai saide kallo ɗaya zaka mata kasan batajin daɗi,. "Ina kwana Yayah Salkhan? "Lfy klau Alhamdulillah ya jikinki ya kuka kwana?
"Rau rau tayi da ido kaman zatayi kuka tace "nikam zazzaɓi na damuna Noor dinma naji jikinta da zafi sosai, "subhanallahi takawa yayi har inda Noor ke kwance tana bacci yasa hanunsa a wuyanta yaji zafin jikinta sun gumarta yayi yana faɗin, "Saka hijab dinki nakaiku asibiti.
"Bbu musu ta sako hijab din dan gsky tanajin zazzaɓi sosai koda suka cewa Ammih zasu asibiti cewa tayi sai sun dawo.
Suna zuwa asibiti Dr yabasu mgnani dukan su biyu,tunda suka shigo mota Noor ke kuka Nanah tayi rarrashin harta gaji ji tayi idonta sun cicciko,guri yanema yayi parking yana faɗin kawota ko zatayi shiru miƙa masa Noor tayi ya karɓe ta yafita a motan,yashiga supermarket din dake gun parked din sweet ya saya mata,tun kafin su fito ya buɗe ya bata taɗan yi shiru saide ga mamakin sa bbu Nanah bbu dalilinta fara kalle kalle yayi can ya hangota Maina ya riƙe hanunta tana ƙoƙarin kwace wa ganinsa datayi ne yasata ihu tana faɗin "Yayah Salkhan kate nakeni da sauri ya ƙaraso gun ya ajiye Noor yakaima Maina naushi sosai suka soma dakuwa,Nanah datara sa abinyi kawai saita fashe da kuka mai cin zuciya bata san tym ɗin data shiga tsakiya takaima Maina Mari har guda biyu ba tana faɗin, "Wai so kake kashe nine duk cikin kuncin daka sani baka ganine kanka kawai kasani, why!!why!! Mainah na roƙe ka pls stay away from my life i hate you, Salkhan kam Noor dake kuka agefe yasa hanu ya ɗauka yaja hannun Nanah suka soma barin gun,saide kaman daga sama sukaji yana faɗin,. "Wlh Nanah saikin aureni koda auren ƙiyayya ne sai mun kasance mata da miji ni dake wannan zumar dana ɗan ɗana sai nakawo ta gidan nacigaba da lasarta aduk sanda naso!!!
Salkhan ji yayi zuciyarsa na masa wani ƙuna da sauri yasa Nanah a mota dan ma Allah ya temake su gun bbu mutane yayi bayan gari,tunda suka shiga motan Nanah kuka take hka Noor cikin ɓacin rai Salkhan yace, "Sai kiyi hkri amma za'a ɗauki mataki dole ayi wani abu akai yanzu kaje ɗaukan mataki ne ma har wayanda basu san meyafaru ba sai sun sani kuma kece mace mune abun zaifi affecting but dole nasan me zanyi akan yaron nan.
*Daga alÆ™halamin* âœðŸ½ðŸ“
*Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*08069224458*
[8/28, 1:16 PM] Nana Khadiiii: 🕯ï¸ðŸ•¯ï¸ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER'S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*Marubuciyar👇ðŸ½*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing....* âœðŸ½
*Auren kiyayya*
🅿ï¸3ï¸âƒ£6ï¸âƒ£ðŸ”3ï¸âƒ£7ï¸âƒ£
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
............Ganin Nanah bata da niyan yin shiru ga Noor ma na tayata rasa yanda zaiyi yayi,kawai sai yasake tsaya wa kallonta yakeyi yanda ta rungume Noor take kuka tsakanin ta da Allah,duk sai yaji ya tausaya mata har ransa.
"Nanah cikin sanyin murya ya kirata,da kyar ta É—ago idonsa da sukayi jawur ta kalle sa,cikin sanyin murya yace,
"Kiyi hkri kaddarar kice hka Allah ya rubutu maki baki da yadda zakiyu,aduk sanda zuciyarki ta tuno miki dashi kiringa karanta "Lah'illah ha'illa antal subhanaka inni kuntun minnal zallimin" insha Allah shida kansa zai fita harki kuma kaman yadda nayi alƙawarin zan ɗauki mataki zansan me zanyi karki damu kinji.
Tunda yafara mgna kallonsa kawai take yi,dan tym É—in Noor tayi shiru kaman daga sama yaji tana faÉ—in,
"Yayah Salkhan karabu dashi insha Allah bazai bashi sa'a ba so yake a ɗaga zancen Duniya tasani tunda nasan na aikata ba dai² ba,kuma yanzu Allah yasa nagane na tuba Allah bazai bashi nasara ba,karka damu Allah nanan ta ƙare mgnan tana rungume Noor tana sake sabon rere kuka.
"Nanah taya kike zancen arabarsa bayan yana miki baraza na da ajira me zai biyo baya Allah ya kiyaye baki tunanin,ranar da zaku haÉ—u daga ke sai shi ya sace ki ko bakiga yadda yazama kaman bayida hankali bane?
"Ni nama daina insha Allah wlh karabu dashi Allah yafishi sharri yake bina shi kuma Allah bazai basa sa'a ba insha Allah É—ago idonta tayi ta kallesa, murmushi tayi tare da zubar da hawaye tana faÉ—in,
"Kaman ta mgnar dakayi yanzu nice mace nawa sai yafi nasa tambari a duniya,kallon Noor tayi tana faɗin kaga yanzu ni uwa ce, wannan shedar har Noor sai yasha fa a iya wayanda suka sani ma knan bare kuma munje ɗaukan fansa ya bazu a duniya ni ƴata kawai nake tausaya wa yanzu, shi kansa mgnar sosai ta taɓa zuciyar sa basar kawai yayi yana faɗin,
"Karki damu insha Allah tunda har kin gane kin tubawa Allah bazaiyi nasara akanki ba kuma zanyi tunani naga ta ina zamu ɓulowa wannan abun,and promise me bazaki faɗa ma Ammih ba kinga bata da lafiya sbd blood pressure din datake fama dashi bako mai zamuke faɗa mata ba ko? Kai kawai ta ɗaga masa yaja motan suka bar gun.
"Koda suka isa gida bai shiga da motan sa,karban Noor yayi suka shigo dai² Ammih ta fito daga kitchen tanayi ma Hajara me aikin faɗa,saide ganin face ɗin Nanah tuni yata ta ƙaraso tana faɗin "lfy meyafaru kuma? Kafin tayi mga tuni Salkhan ya karɓa da faɗin, "Ashe raguwa ce allura ne yasata kuka, murmushi Ammih tayi tana faɗin "tunda baki kukan allura sai yanzu da har haihuwa kinyi bansan shashan wlh, murmushi tayi ma Ammih tace zataje ta kwanta karɓan Noor tayi da mgnanin suka haura sama, Salkhan kuma ya wuce gun aikin sa.
"Wlh Nanah saina zama miki damuwa a rayuwarki dole ki aure ni muyi zama na Mata da miji mu zuba mugani,gida ya wuce direct ko sallama bbu yashigo,zaune take kallo É—aya zaka mata kasan tana cikin damuwa duk tarame tayi wani iri, "sannu da dawo wa, "Sau nawa zance kidaina kulani shegiya mara zuciya wlh duk randa nagaji da ganinki da wannan tsinannan cikin dake jikinki saikin tafi gida,ba zumunci ba komeye zai lalace saide ya lalace mtssss!!yayi shigewar sa É—aki agun ta zube tashiga rera kukanta kaman ranta zai fita.
Salkhan kam ko daya shiga office yakasa aikata komai sai up & down kawai yakeyi hankalin sa sam baya jikinsa.