Sashe 13
Auren Ƙiyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Tsugunawa yayi dai² ƙafarta yana faɗin "ina wuni Ammih? Ko kallon sa batayi ba zata wuce sa,kaman daga sama taji yana faɗin"Ammih nasan nayi laifi kiyi hkri na dawo Ammih bazan sake tafiya nabar ku ba,cak ta tsaya ta juyo tana kallonsa, "Salkhan bbu abinda zan ce maka sai sai ka nuna min ni ba uwarka bace,mena maka Salkhan a rayuwa sako mun ƴa da cikinka a jikinta kace bana ka bane ka barni bani da lfy har gidan ka naje sai labari naji na kabar aiki a garinnan,haba Salkhan meyayi zafi haka gashi Nanah ta haihu ƴa tafito dangi mahaifiyar ka sak,to ko bamu ci arziƙin komai ba yanzu maci arziƙin yar ka kuma takwarar mahaifiyar ka ko?? Tana kaiwa nan tafashe da kuka mai ratsa zuciya guri tane ma ta zauna aƙasa tana faɗin,"ko dayake Salkhan baka da laifi kome kayi dai² ne duk halin da kuka shiga kai da Nanah nice sanadi, "naso kaina naso zuciya nasan bakwa son junan ku na saku Auren ƙiyayya gashi ya haifa mun ɗa mara ido,"dama inata roƙon Allah kafin na kwanta dama na nasaka a ido na nemi alfarman yafiya agunka,Nanah data zubo musu ido tanajin duk abinda Ammih ke faɗa tuni wani sabon kukan ya sake ƙwace mata,dan ko Noor dinma ajiyeta tayi gefe naciga ba da kukanta har tagaji tayi bacci agun, Salkhan dan Allah dan Annabi Muhammad S.A.W kaya femun abinda nayi maka a raywarka na roƙe ka,shikan sa hawayen yakeyi cikin kuka yace nayafe miki Ammih muna yima Allah ma laifi muroke sa kuma ya yafe mana bare mu ƴan Adam,cikin kuka Ammih ta kalli Nanah tace matso nan ta sowa tayi zuwa gun ta zauna a ƙasa kusa da Ammih,cema Salkhan ma ya zauna tayi shima zaman yayi kusa da ita,cikin kuka tace "na haɗa aurenku ne sbd wata manufa ta daban gara nasanar muku ko zaku yafeni ko da mgnar bazata yi muku daɗi ba nasan idan kunji zaku iya yafe mun karna tafi lahira baku yafe mun ba nakasa kwanciyar kabari dan nashiga hakkin ku yayi yawa,"abunda yasa na haɗa ku aure shine sai kuma tayi shiru kuka yaci ƙarfin ta,da sauri Salkhan yace "Ammih nasani ba sai kin faɗa ba wlh naya fe miki,cikin kuka ta ɗago idonta da sukayi jawur tana faɗin"me kasani Salkhan idan da kasani baza ka wai waye ni ba,karka ɗa kai yayi yace "eh nasa ni Ammih kuma nayafe miki,Nanah dai anbarta cikin ruɗani kallon su kawai take da ido,"aa Salkhan baka sani ba gara na faɗa dai kaji shiru yayi bai sake cewa komaiba ba,dan gsky har ransa yana so Nanah taji komai,"Na aura maka Nanah ne sbd mu mallaki dukiyar da mahaifin ka ya bar maka shiyasa duk abinda Nanah takeyi na dage sai ta aure ka duk da kuwa nasan ba kwa son juna,"Auren ƙiyayya bbu kyau haramun ne manzon Allah S.A.W yayi hani da auren dole duk na ture nasa son zuciya ta duk wanda baiji bari ba to zaiga hoho,Nanah kam tunda Ammih ke mgna ji takeyi zuciyarta nasa sake mata ƙuna kuka takeyi sosai har tana shiɗewa,cikin kukan Ammih tace "dan Allah ku yafe ni na ci amanar dana karɓa,cikin kuka Nanah tace "Ammih nayafe miki kuma nayi ma Allah godiya daya sa kika gane kuskuren ki nayafe miki Ammih na,nima ki yafe mun,"Nanah naya fe miki Duniya da Lahira Allah ya yafemu gaba ɗaya,saide ki nemi gafarar Salkhan yanzu da igiyar Auren sa kike bin wani, ko kallon sa batayi ba dan tarasa dalilin daya sa wani sabon tsanan sa takeji bare idan ta kalla Noor duk sai taji bata sonsu,miƙe wa tayi ba tare da tako kalla inda yake ba tafice aɗakin.
"Sun jima agun suna hira shida Ammih tashin Noor da kukan datake yi,ne yasa shi saurin miƙe wa tun kafin Ammih ta miƙe yama kai bakin gadon har ya ɗakko ta saide kukan takeyi sosai ganin bata san shiba,ko da ya miƙa ma Ammih ita sai cewa tayi ita bata da abinda zata bata yakai wa uwarta ita,tana kuka tana miƙa hannunta wa Ammih ya fita da ita.
Ƙasa ya nufa yaɗan rarrashinta saide sam taƙi shiru,idonsa yaketa rarraba wa bbu Nanah bbu dalilinta,Hajara me aiki ce zata wuce tambayan ta yayi ina Nanah,ƙofar baya ta nuna masa da hannun ta,da sauri ya ƙara dan har ransa yake jin kukan Noor cikin sa'a ko zaune take bakin pool tasa ƙafan biyu a cikin pool tana kuka mai cin zuciya,tun kafin ya iso take jin kukan Noor saide ko kanta bata ɗaga ba,har ya ƙaraso inda take shima zama yayi kusa da ita yana miƙa mata Noor da ta miƙo hannun ta duka biyu tana kuka,ko ɗago kai bata yi ba bare ta ƙarbe ta,cikin damuwa da rawar murya yace "please Nanah feed her kinsan ita fa yarinya ce please ya ƙare mgnar kaman zaiyi kuka,idonta da suka kun bura ta ɗago ta kalle sa tana murmushin daya fi kuka ciwo "ai tunda Allah ya kawo ka kuma ka tabbatar da Noor ƴar kace na yaye ta kuma idan ka tashi ka tafi da ƴa ka,kallon mamaki yabita dashi cikin damuwa yace Nanah kin san fa komai ya faru kowa nada laifi so please let by gone be by gone,kinga kukan nan zai sata fever wlh ki kalla yadda tayi wani iri,haba Nanah miƙe wa tayi zata bar gurun tana faɗin "na faɗa maka bana son ganin ku kaida ƴar ka na yayeta ko dole ne,Noor kam har face dinta yayi ja sosai tsabar kukan da takeyi, wucewa tayi ta koma ɗakin ta yana biye da ita,yana zuwa hanyan sama Ammih data ji kukan Noor tafito a ɗakin ta tana faɗin "wai meke damun ta ne har yanzu batayi shiru ba?? Ganin Salkhan da Noor yasata faɗin "baka ga Maman ta bane? Kaman zaiyi kuka ce "taƙi karɓan tane, cikin ɓacin rai Ammih tace"tana ina ne? Ɗakinta ya nuna ma Ammih da hannu da sauri ta ƙarasa ta buɗe ƙofan zaune take bakin gado tayi tagumi tana jin su,"Wai ke dan ubanki baki da hankali ne baki da mutunci ko wlh ki kiyayeni a gidannan zaki ƙarbe ta ko sai kin ji jiki? Miƙa mata Noor Salkhan yayi tasa hannu tana turo baki ta karɓi Noor da tsabar kuka har tayi wani iri,tana karban ta tayi wani ajiyan zuciya gyarata tayi ta fara feeding dinta kaman wacce ta shekara bataci komai ba take sucking saide ajiyan zuciya take tayi,aiko kafin kace me tuni ta sake ta fara dawo da duk wanda ta sha amai takeyi sosai ta ɓata duk jikin Nanah da sauri Salkhan ya ƙara so yana faɗin,"subhanallahi menene kuma Ammih ma ƙara sowa tayi cikin faɗa tana faɗin,"ai na faɗa miki kukan nan nata yayi yawa zai sata zazzaɓi gashi nan ai sai ki san yadda zakiyi da ita,cikin ɓacin rai Ammih tafice.
"Salkhan kam duk ya rikice hanunsa yasa ɗauki Noor daketa faman kuka Nanah ta shige toilet ta canza riga,ko kafin ta fito tuni har ya cire mata rigar jikin ta da wandon daga ita sai pampers wuyanta ya taɓa yana kallon Nanah hankalin sa tashe yace "fever ne Nanah yake damun ta pls kisa hijab muje asibiti,mamaki yaba Nanah yadda duk taga ya rikice hanu tasa ta karɓi Noor tace "please leave my room da daba kasan da ita ba fa sai yanzu ne zaka nuna wani kada mu da lafiyarta, maganar ta sosai ya masa zafi ɗago idonsa yayi yace "Nanah i can't bear such insult from you ni banji zafin abin da kika mun ba keki bin wani ƙato bayan kina da aure nagan ku da ido na,"na yanke hukunci kuma yanzu kina jin haushi na meye wlh Nanah badan naga jinina a jikin yarinyar nan ba bazan karbe ta ba and kuma ina so ki sani ki ajiye duk wani abu ko bbu aure da ƴa a tsakanin mu yayanki ne ni dole ki bani daraja,"Noor kuma nine ubanta dole ki bani mutuncin nan kisa hijab yanzu muje asibiti nace,bbu musu ta ɗauki hijab doguwar riga da sucks kawai tasa mata suka fita zuwa asibitin.....
*Daga alÆ™halamin* âœðŸ½ðŸ“
*Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*08069224458*
[8/28, 1:14 PM] Nana Khadiiii: 🕯ï¸ðŸ•¯ï¸ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER'S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*Marubuciyar👇ðŸ½*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing....* âœðŸ½
*Auren kiyayya*
🅿ï¸2ï¸âƒ£8ï¸âƒ£ðŸ”2ï¸âƒ£9ï¸âƒ£
**This page is dedicated to my lovely daughter sadeeyah 😂saÉ—i nuÆ™u* *nuÆ™u Allah ya albarkaci rayuwarki* 🥰ðŸ˜ðŸ˜˜
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
A parlor suka tarar da Ammih ta zaune, Salkhan ne yace mata "zasu kai Noor asibiti,"sai kun dawo Allah yabata lfy,duk abinda yasa meta ai laifin uwarta ne,baza'a faÉ—a mata mgna taji ba gashinan kinsata rashin lfy ai,Ammih na mita har suka fice daga Parlour.
"Tunda suka shiga motan bbu me kula kowa,dan Noor dinma tayi bacci suna fita,Nanah window take kallo Salkhan hankalinsa nakan tuƙi,Ammih kam tunda suka fita kuka takeyi da dana sani,"dubi yaddah suka fita abin sha'awa saide bbu komai, Salkhan kayi babban kuskure ko da nasan laifi nagun na duk abinda yafaru nice sanadi,wlh dukan ku bana tausaya muku yadda nake tausaya wa yar jikata,sosai take kuka da har zuciyanta ta ansa,sai tym ɗin ta tuna da maganin zuciyanta ta miƙe jiki bbu ƙwari ta hau sama.
"Koda suka isa asibitin Salkhan baiko saurari Nanah ba,suna fita yasa hannu yakarɓi Noor dake bacci yasata a kafaɗan sa suka shiga asibitin,tana biye dashi yayi komai suka shiga ganin Dr.
"Cikin mutunci suka gaisa bbu ɓaya lokaci yafara gwaje gwajen sa sannan Noor ta farka,ganin ta hanun Salkhan yasa tafara kuka ga Dr dake taɓa ta ba sanin sa tayi ba tuni ta gauraye ɗakin da kuka,koda kukan nata ba sosai yake fita ba,Dr ne yace Nanah ta ƙarbe ta tasa hannu ta ƙarbe ta kafin tayi shiru,sun ɗan jima kafin yaga ma gwaje gwajen nan yake sanar musu fever ne,magani ya rubuta musu yace akwai pharmacy a asibitin sai su saya,godiya sosai Salkhan yayi masa, murmushi Dr yayi yace kayi ma mom dinta wayo the baby looks exactly like you wani murmushi yayi yana faɗin,"thank you suka fice.
"Sun jima agun suna hira shida Ammih tashin Noor da kukan datake yi,ne yasa shi saurin miƙe wa tun kafin Ammih ta miƙe yama kai bakin gadon har ya ɗakko ta saide kukan takeyi sosai ganin bata san shiba,ko da ya miƙa ma Ammih ita sai cewa tayi ita bata da abinda zata bata yakai wa uwarta ita,tana kuka tana miƙa hannunta wa Ammih ya fita da ita.
Ƙasa ya nufa yaɗan rarrashinta saide sam taƙi shiru,idonsa yaketa rarraba wa bbu Nanah bbu dalilinta,Hajara me aiki ce zata wuce tambayan ta yayi ina Nanah,ƙofar baya ta nuna masa da hannun ta,da sauri ya ƙara dan har ransa yake jin kukan Noor cikin sa'a ko zaune take bakin pool tasa ƙafan biyu a cikin pool tana kuka mai cin zuciya,tun kafin ya iso take jin kukan Noor saide ko kanta bata ɗaga ba,har ya ƙaraso inda take shima zama yayi kusa da ita yana miƙa mata Noor da ta miƙo hannun ta duka biyu tana kuka,ko ɗago kai bata yi ba bare ta ƙarbe ta,cikin damuwa da rawar murya yace "please Nanah feed her kinsan ita fa yarinya ce please ya ƙare mgnar kaman zaiyi kuka,idonta da suka kun bura ta ɗago ta kalle sa tana murmushin daya fi kuka ciwo "ai tunda Allah ya kawo ka kuma ka tabbatar da Noor ƴar kace na yaye ta kuma idan ka tashi ka tafi da ƴa ka,kallon mamaki yabita dashi cikin damuwa yace Nanah kin san fa komai ya faru kowa nada laifi so please let by gone be by gone,kinga kukan nan zai sata fever wlh ki kalla yadda tayi wani iri,haba Nanah miƙe wa tayi zata bar gurun tana faɗin "na faɗa maka bana son ganin ku kaida ƴar ka na yayeta ko dole ne,Noor kam har face dinta yayi ja sosai tsabar kukan da takeyi, wucewa tayi ta koma ɗakin ta yana biye da ita,yana zuwa hanyan sama Ammih data ji kukan Noor tafito a ɗakin ta tana faɗin "wai meke damun ta ne har yanzu batayi shiru ba?? Ganin Salkhan da Noor yasata faɗin "baka ga Maman ta bane? Kaman zaiyi kuka ce "taƙi karɓan tane, cikin ɓacin rai Ammih tace"tana ina ne? Ɗakinta ya nuna ma Ammih da hannu da sauri ta ƙarasa ta buɗe ƙofan zaune take bakin gado tayi tagumi tana jin su,"Wai ke dan ubanki baki da hankali ne baki da mutunci ko wlh ki kiyayeni a gidannan zaki ƙarbe ta ko sai kin ji jiki? Miƙa mata Noor Salkhan yayi tasa hannu tana turo baki ta karɓi Noor da tsabar kuka har tayi wani iri,tana karban ta tayi wani ajiyan zuciya gyarata tayi ta fara feeding dinta kaman wacce ta shekara bataci komai ba take sucking saide ajiyan zuciya take tayi,aiko kafin kace me tuni ta sake ta fara dawo da duk wanda ta sha amai takeyi sosai ta ɓata duk jikin Nanah da sauri Salkhan ya ƙara so yana faɗin,"subhanallahi menene kuma Ammih ma ƙara sowa tayi cikin faɗa tana faɗin,"ai na faɗa miki kukan nan nata yayi yawa zai sata zazzaɓi gashi nan ai sai ki san yadda zakiyi da ita,cikin ɓacin rai Ammih tafice.
"Salkhan kam duk ya rikice hanunsa yasa ɗauki Noor daketa faman kuka Nanah ta shige toilet ta canza riga,ko kafin ta fito tuni har ya cire mata rigar jikin ta da wandon daga ita sai pampers wuyanta ya taɓa yana kallon Nanah hankalin sa tashe yace "fever ne Nanah yake damun ta pls kisa hijab muje asibiti,mamaki yaba Nanah yadda duk taga ya rikice hanu tasa ta karɓi Noor tace "please leave my room da daba kasan da ita ba fa sai yanzu ne zaka nuna wani kada mu da lafiyarta, maganar ta sosai ya masa zafi ɗago idonsa yayi yace "Nanah i can't bear such insult from you ni banji zafin abin da kika mun ba keki bin wani ƙato bayan kina da aure nagan ku da ido na,"na yanke hukunci kuma yanzu kina jin haushi na meye wlh Nanah badan naga jinina a jikin yarinyar nan ba bazan karbe ta ba and kuma ina so ki sani ki ajiye duk wani abu ko bbu aure da ƴa a tsakanin mu yayanki ne ni dole ki bani daraja,"Noor kuma nine ubanta dole ki bani mutuncin nan kisa hijab yanzu muje asibiti nace,bbu musu ta ɗauki hijab doguwar riga da sucks kawai tasa mata suka fita zuwa asibitin.....
*Daga alÆ™halamin* âœðŸ½ðŸ“
*Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*08069224458*
[8/28, 1:14 PM] Nana Khadiiii: 🕯ï¸ðŸ•¯ï¸ *AUREN ƘIYAYYAH* 🔥🔥
*ELEGANT ONLINE WRITER'S* 📚
*A short story* 💋
*Na Nanahkhadii* 💅ðŸ½ðŸ›ï¸
*Marubuciyar👇ðŸ½*
*Cousins ne*
*Aruwan sama* *kaddara tasame*
*Almajiri ko attajiri*
*Hamdan paid book* *and now typing....* âœðŸ½
*Auren kiyayya*
🅿ï¸2ï¸âƒ£8ï¸âƒ£ðŸ”2ï¸âƒ£9ï¸âƒ£
**This page is dedicated to my lovely daughter sadeeyah 😂saÉ—i nuÆ™u* *nuÆ™u Allah ya albarkaci rayuwarki* 🥰ðŸ˜ðŸ˜˜
*Bismillahir rahmanin* *Raheem*
A parlor suka tarar da Ammih ta zaune, Salkhan ne yace mata "zasu kai Noor asibiti,"sai kun dawo Allah yabata lfy,duk abinda yasa meta ai laifin uwarta ne,baza'a faÉ—a mata mgna taji ba gashinan kinsata rashin lfy ai,Ammih na mita har suka fice daga Parlour.
"Tunda suka shiga motan bbu me kula kowa,dan Noor dinma tayi bacci suna fita,Nanah window take kallo Salkhan hankalinsa nakan tuƙi,Ammih kam tunda suka fita kuka takeyi da dana sani,"dubi yaddah suka fita abin sha'awa saide bbu komai, Salkhan kayi babban kuskure ko da nasan laifi nagun na duk abinda yafaru nice sanadi,wlh dukan ku bana tausaya muku yadda nake tausaya wa yar jikata,sosai take kuka da har zuciyanta ta ansa,sai tym ɗin ta tuna da maganin zuciyanta ta miƙe jiki bbu ƙwari ta hau sama.
"Koda suka isa asibitin Salkhan baiko saurari Nanah ba,suna fita yasa hannu yakarɓi Noor dake bacci yasata a kafaɗan sa suka shiga asibitin,tana biye dashi yayi komai suka shiga ganin Dr.
"Cikin mutunci suka gaisa bbu ɓaya lokaci yafara gwaje gwajen sa sannan Noor ta farka,ganin ta hanun Salkhan yasa tafara kuka ga Dr dake taɓa ta ba sanin sa tayi ba tuni ta gauraye ɗakin da kuka,koda kukan nata ba sosai yake fita ba,Dr ne yace Nanah ta ƙarbe ta tasa hannu ta ƙarbe ta kafin tayi shiru,sun ɗan jima kafin yaga ma gwaje gwajen nan yake sanar musu fever ne,magani ya rubuta musu yace akwai pharmacy a asibitin sai su saya,godiya sosai Salkhan yayi masa, murmushi Dr yayi yace kayi ma mom dinta wayo the baby looks exactly like you wani murmushi yayi yana faɗin,"thank you suka fice.