← Book details Auren Ƙiyayya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 15 OF 26

Sashe 15

Auren Ƙiyayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sun jima suna hira agun kafin Noor ta tashi, ganin ta hanun mom din Zaid gashi bata santa ba ta fashe da wani kuka,"mikawa Salkhan ita tayi tana faɗin"karde bata yadda da mutane?"Eh wlh mom nima bata saba dani ba,Noor ganin bbu wanda tasani yasa ta rikici sosai,Zaid ne yace bari ya gwada karban ta ko zatayi shiru saide da taje gun kowa gara ta zauna gun Salkhan din tunda ahaka shi ta sani agun,mom din Zaid ce take tambayansa ko an yayeta ne,eh kawai yace mata dan baisan wata karya da zaiyi ba,"to me takeci kaga yadda ta tashi a baccin nan akwai yunwa shiru yayi kafin yace,"tea tafi sha dariya mom din Zaid tayi tana faɗin"kudai goyonku na yaran zamani ina tea zai riƙe cikin yaro tana faɗin hka ta mike zuwa kitchen,da kanta ta dama mata kunun dawa dan basa rabo da kamu sbd dad din Zaid yana shan kunu sosai,Madara kaɗan ta diga da suga kaɗan tafita zuwa Parlour,tace "ga kunu nan kaba ta dan ba yarda zatayi na bata ba da kiyuwar tannan tana ma Noor wasa dake kwance a ƙirjin babanta lub,ko da yaƙarba kunun jiyayi zuciyar sa ta buga ko ta ina zai fara ma oho,haka ya ɗan gyara ta ya ciko spoon saide taƙi karɓa ƙarshe wannan dai ajikin Salkhan ya zube,dariya mom din Zaid tayi tana faɗin,an gaya muku raino wasa ne ƙara min ƙoƙari mukeyi mu mata, haka dai akayi ta daga shida Noor wani tasha wani ya zube a jikinsu dukan su,Zaid banda dariyar mugunta bbu abinda yakeyi harda yi musu video,bbu laifi ta ɗan sha kunun saide dukan su bbu jikin wanda bai bace ba har kujerar da suke zaune kunu ne har beard dinsa har kayin sa,Zaid banda videos da pics bbu abinda yakeyi ma Salkhan,mom din Zaid kanta sanda tayi dariyar bada kunun nasu,yana gama bata ya buɗe mganin ya bata tasha,saide Noor kam tam pampers dinta ya cika har yafara fitowa dan yana gama bata kunu,ta huta abinta dariya Zaid har tsugunawa Salkhan kam ko ajikin sa dan yasa aransa kamawa takeyi,kuɗi ya ciro a aljihun sa yace ma Zaid ya temake sa da pampers dariya ta hana Zaid mikewa,Sanda mom dinsa tace ko ya daina dariyar nan ko ya fita kafin yayi shiru.

"Kasan mu nasu jiko kinnan bama rasa abubuwa akwai pampers anan,kayan ma akwai saide na mazane bari a wanke mata sai a canza, miƙe wa mom din Zaid tayi toilet din Parlourn tashiga ta haɗa ruwan zafi ta fito tana faɗin,"kawo ta na wanke ta, murmushi yayi yace "mom yanzu zata sa kukantan nan bari na wanke ta kawai, aiko nan Zaid ya fashe da dariyar daya keta riƙe ta,"guy wlh u are not normal taya zaka ce zaka wanke ta yana faɗin hka ya sake fashewa da dariya,kallon sa Salkhan yayi yana faɗin"wlh baka da hankali to ba ƴata bace mtss jira kagani,yana faɗin hka ya miƙe zuwa toilet din kayan ta duka ya cire mata saide kallonta yakeyi yama rasa ta ina zai fara cire pampers din,ya ɗan jima a hakan kafin ya yi ƙokarin kai hannun sa nan yaga ma ɓalli ya cire,ya zare yana ya mutsa face dinsa ya ajiye gefe ya ɗaga ta yasa ta cikin bathtub,ya soma zuba mata ruwa kuka taso mayi masa duk ya di bibi ce da kyar yasa hannun sa ya ko wanke ta tass ya ɗago ta yasata ajikin sa suka fita,mom din Zaid ce ta ƙarbe ta duk kukan da takeyi ta sa mata pamers da kayan data sakko dasu koda na maza ne dayake English wears ne yayi mata kyau sosai,har aka gama sa mata kaya kuka take,sanda Salkhan ya karɓe ta taɗan yi shiru ko da dai bata daina rikicin ba, haka yayi ma mom din Zaid godiya suka fito da Zaid,har mota ya raka shi yatafi.

Gidan sa dake sharadda phase 2 ya dosa cikin sa'a kafin su isa Noor tayi bacci,yana shiga ya kwantar da ita yayi wanka yayi duk sallan dake kansa,ya sakko ƙasa ya dafa indomie ya koma saman yaci sanda yayi sallan isha'i kafin shima ya hau gadon ya janyo ƴarsa jiki kiss yamata a kumatu,yana hawaye har bacci yayi gaba dashi da tunani kala².

Basu suka farka ba sai wajen quarter to 9 da kuka ta farka hkan yasa shi miƙewa bbu shiri ya ɗauke ta suka kama hanyan gidan.

Ammih na zaune a Parlour ko dinner takasa yi sai up and down takeyi,duk tama rasa meyake yi mata daÉ—i,haka Nanah da wayan ta ke hannunta kawai sai tashiga Videos din data musu ranar batasan tym É—in da hawaye yafara gan garo mata ba,da É—in É—awa ga nononta da suka cika sukayi mata wani iri kafin kace wani abu kuka ta shiga yi sosai tana faÉ—in,"wlh inason Æ´ata duk inda ka shigan mun da yarinya saina nemo ka ina son abina kuka sosai takeyi tare da dana sani,hoton Noor din tasa agaba tana kallo tana kuka mai É—aci a zuciya.

Basu iso ba sai wajen 9:20 Noor kam tayi kuka har idonta sunyi ja wur suna shigo Ammih ta miƙe ganin sune bata ce masa komai ba hanunta kawai tasa ta karɓi Noor tana faɗin"Alhamdulillah ashe bai rabani dake ba rungume Noor tayi tana kuka sosai tana faɗin"bana son abinda zai dami rayuwar ki inason ki fiye da Nanah da Salkhan kallon Salkhan Ammih tayi tana faɗin "meyasa kake son wahalar danine Ashe ka dawo dan kasa ƙaramun ciwon zuciyan ne,tsugu nawa yayi ya kama kafar Ammih yana faɗin"Ammih kiyi hkri wlh karki ga laifina Nanah tana son wulaƙan Noor a gaba na, kuka Noor take tunda muka shigo mota zamu dawo tana ɗaga hijab Nanah amma sai tsawa ta mata tana faɗin bazata bata komai ba,nikuma yarda Noor tayi kama da mom dina idan ana wulaƙanta ta gani nake ni ake wulaƙan tawa Ammih bazan iya jurewa inga tana wulaƙan ta Noor dan ni ta ɓata mun raiba.

Ɗago sa Ammih tayi tana faɗin",kar kada mu insha Allah zansa ta yaye ta dukan mu kowa yasamu salama,biyo ni Noor kam lub tayi ajikin Ammih suka haura sama buɗe ɗakin da akayi ne yasa ta ɗago idonta da sukayi jawur,ganin Ammih da Noor yasata miƙewa har tana bigewa ta taho gun Ammih,Noor kam na ganin ta tafara miƙa mata hannu tana rikici,karban ta tayi ta rungume tana faɗin,"ki yafe mun nashiga hakkin ki naci zalinki insha Allah bazan sake ba i love you with all my life,kiss ta mata a forehead dinta baki gado ta koma ta zauna tana faɗin"I know you are hungry am so sorry hakan bazai sake faruwa ba insha Allah,aiko tunawa da Salkhan agun batayi ba tuni ta ciro kyakyawan breast dinta tasa ma Noor dake jira abaki takar ba,kallonta tayi tana sake faɗin i love you, Salkhan kam kau da kansa yayi Ammih ce cikin faɗa tace "tom yanzu da kika zama silar rashin hankalin kowa hankalin ki ya kwanta,ki shirya kuma insha Allah jibi zaki yayeta kowa ya huta,idonta da suka cicciko ta ɗago tana "faɗin Ammih am so sorry insha Allah bazan sake ba kiyi hkri wlh bazan sake ba bazan sake hanata ba Ammih pls ki barta ta cika 4months din,adake Ammih tace bani zaki ba hkri ba ubanta zaki ba dagani harke bamu da gadara akanta shi yace bazai jura kina wulaƙan ta masa ƴa ba,ta sowa tayi rungume da Noor dake sucking hankalinta kwance har inda Salkhan yake ta ƙara so tana faɗin,"Dan Allah yayah Salkhan kayi hkri wlh bazan sake ba na tuba ka yafe mun duk abinda nayi maka kama tinda da auren har zuwa yau,naci amanarka dana auren ka dan Allah kayafe mun tana kaiwa nan ta sake fashewa da kuka,ɗago ta yayi yana faɗin"Nanah na daɗe da yafe miki ke sister ce aguna and kuma mother of my only daughter kinga dole na yafe miki Nanah,hawayen dake idonsa yake mayar wa,Ammih ce ta katse shi da faɗin "haƙiƙa ka haihu ɗan halal samun irinku yanzu sai an tona da haka al'umah muke masu saurin tuba da yafiya da mun ji daɗin rayuwar mu,Allah yayi maka albarka Allah yasa yasa ka gama da Duniya lfy kema Allah yayi miki albarka.

Ranar Noor anga gata har wanka akayi mata aka sa mata overall Skye green yayi kyau sosai aka sata baya har sanda tayi bacci,itama wankan tayi ta sha tea tasa Æ´arta ajiki suka yi bacci,ko cikin dare daga tayi motsi ake bata nono yau wace rana.

3days dayin abunnan Noor wani kula take samu daga gun su wani dressing ake mata mai dauke ido, Salkhan ma yana shigo wa sosai dan yanzu bashi da burin da yawuce yaga ya saba da Æ´arsa.

Zaune take ta idar da Sallah, tayi nisa a tunanin ringing din wayan ta ne ya dawo da ita daga tunanin data tafi,da sauri ta miƙe dan tazata teemah ce ke kiranta sbd tace mata zasu shigo gari this week,saide ganin wata num daban tayi har wayan ta kusa tsinke wa kafin tayi picking,"Amincin Allah ya tabbata agareki sarauniyar kyawawa,shiru tayi tana son gano muryan cikin sa'a kuma ta tuna mai muryan,turo baki tayi tace "tare dakai,ajiyan zuciya yayi yana faɗin"nazata ba za'a an sani bane,ykke ya kwana biyu??"lfy klau Alhamdulillah,"good hope kin gane mai mgna?shiru tayi kafin tace "aa atakai ce,yadda ta bashi ansan dariya ta bashi saide ya ba sar nan ya kwantan ta mata kansa,kafin tace ta gane sa,"ni sunana Muhammad Jamal assadiq amma anfi kirana da Jamal,"Wow nice name shikan sa yayi mamakin yadda yaji tace nice din murmushi yayi yace mata thank you,sun ɗan jima yana janta da hira dan yadda tace masa nice name jikinta yayi sanyi,haka ya dinga janta da hira kafin daga ƙarshe yane mi da tabasa address din gidan su kuma tabasa rana,akan yazai zo da kyar ta ce zata basa idan tahau WhatsApp harda ranar da zaizo din ba dan yaso ba hka sukayi sallama.
Chapter 15 · 0% Book details