← Book details Yar Waye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 11 OF 14

Sashe 11

Yar Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Safiyar wata Monday ne filin asamply cike da staffs da students. Karar bude get yasa kowa maida hankalin shi kan motocin da suka shigo a tsiyace...
Wanda suka fito daga cikin motocin ne yasa duka wurin yin tsitt,dama tafiya aji akeyi don haka tuni su Amrah suka bi sahun en ajin su.
A cikin class kowa gulma na cin shi a rai amma tsoron su Amrah ya hanasu yi.gabda xa,a fita break ne kirar PC yaxo masu.
Ba tare da jin komai ba.suka nufi principal office. Gaban kowannan su ne ya fadi,sakamakon ganin iyayen su duka xaune,da alama kiran su akayi.
Kallon Umar Amrah tayi nan taga yayi mata wani irin kallo,Wanda takasa fassara shi.
Tsayawa sukayi a gefe,haba nan sai kiji fadan wannan kiji na wancen,dadyn feenart ne yace" daga yau naraba feenart da 'ya'yan Ku.yau kuma xata bar makarantan nan,haba nan mahaifin teemah ma yace''ae nima na raba 'yana da er ka,kuma yau nima xancire ta.da jin haka nan take su teemah sukace Kawai yanxu kunsan yaxa muyi,feenart ne tace" mu hadu a A.B.U Zaria.Kawai...
Kafin wanin su yabada amsa tuni momy da Umar sun mike hadi da mawa PC sallama mom ne taruko hannun Amrah hadi da barin office en.
A mota ba Wanda yace mata kalah.ganin haka yasa Amrah saka kuka,musamman da momy ba tace mata komai ba.
A haka har suka Isa Zaria,da isan su gida ta bude mota hadi da nufan sitting room da gudu.tana shiga ta Tatar da Afreed da sauri ta rungume shi hadi da fashewa da kuka.saurin rukota yayi hadi da cewa" lafiya? ya Afreed teemah, feenart.... Wani mugun tsawa Umar ya saka mata hadi da fixgota jikin Afreed.
Hannu ya daga xai kai mata duka.cikin xafin nama Afreed yarike hannun shi.momy ne tayi saurin dakatar da shi.
Banaso kar ka kara gigin daga hannu kace xaka bigi Amrah kaji na fadama.cikin matsanancin bakin ciki Umar ya bar falon.
Tun daga rabuwan mu bamu kara haduwa ba sai a nan A.B.U.

Tsagaitawa Amrah tayi daga ba su teemah labari.haba nan suka hau dariya don sun tuno da Alhaji no Hausa,ko yana inah oho...
Share hawayen idon su sukeyi suna dariya,don da kuka suke da sukaji labarin Ummu maryam.
Bayan sun tsagai ta ne,Ammarah ke cewa"toh yanxu Amrah ina xa muga Ummu?
Shiru duka sukayi kan Amrah tace"sai dai mu cigaba da addu,an Allah ya hadamu da itah a duk inda take.
Nan duka suka hada baki wajen cewa"ameen ya Allah.
Teemah ne tace"yaka mata muje yau mu gaida momy. Don tun da mukaxo ba muje ba.
Feenart ne tayi saurin cewa"gaskiya ya kamata.
Nan duka suka mike hadi da nufan gidan momy zaituna.

Labarina na kudi ne,ga maison cigaba shi xai turo #100 MTN idan kuma VIP ne #200 ma wannan number 09137392680 /08081202932

Maman teddy CE...
[12/29, 9:55 AM] mmn tedy: *TYPING...*

*MANAZARTA WRITTERS ASSOCIATION...*
28/11/2020

*MARYAMU SARAUNIYA RETURN*
( *YAR WAYE???*)

*story and written by:*
*Ayshar moh'd* (maman teddy🧸)

Facebook @maman teddy.com
*wattpad*
Eashert 2020

*GARGADI*
Ban yarda wani ko wata suyi amfani wajen juya mun labari ba😎

*DEDICATION*
This novel is dedicate to my Creator and inspiration. After my creator is the vehicle that drove me to the word from the person of Alh.Mohammed and haj.safiyya...
Finally this novel is dedicated to every pupils and my fans who love what I love Hausa novels❤️

Episode 15

______________________________________

gidan momy zaituna suka nufah direct.
Momy zaituna ta na sakkowa daga step ne suka shigo falon.cike da fara,a batare da tagane su ba ta hau yimasu sannu da xuwa...
Xama sukayi a cushines din falon,hadi da yima momy barka da gida.bata basu amsa ba har sai da ta xauna kan daya daga cikin cushines din,sannan tace"ya karatu 'ya'yan nan,yakuma su mama?
Lafiya kalau momy.
Suka hada baki wajen bata amsa.
Budan bakin Amrah cewa tayi"sweat mom kin gane su teemah?
Murmushi momy tayi cike da aji da natsuwa tace"haba ya baxan gane su feenart ba, wannan ne dai ban San ta ba.momy tafada hadi da nuna mata Ammarah.
Dariya Amrah tayi hadi daba momy amsa"momy wannan sunan ta Ammarah,anan Zaria take,kuma a A.B.U. muka hadu.
Cike da wayewa momy tace"OK sannu Ammarah ya kike?kuna dai maida hankali a karatun ko? Dukansu ne suka CE" ehhh momy.
Yowa masha,Allah haka nake son ji ae,bari insa a shirya maku lunching don nasan yanxu kuka fito lectures yunwa na cinku.
Amrah ne tace"wlh kuwa sweat mom kaman kin san yunwa mukeyi.
Momy ne tayi dariya da cewa"ai idanuwan Ku kadai na kalla naga hakan.
Dariya duka sukayi.sannan momy ta wuce wani side don tasa a shiryamasu abunci.da tafiyan ta Amrah tace"kutaso mu shiga daga ci,before a shirya mana lunching.
Mikewa duka sukayi hadi da nufan dakin Amrah.

_____________________________

Yauwa Hajiya na,shiga ki kira Hajiya kubra,don inason magana da Ku yau.
Toh dadyn farouq, Ummu maryam tace"hadi da nufan dakin momyn farouq. Daga hannu Ummu maryam tayi xatayi knocking a kofan sai ta kasa,sakamakon maganan da taji Hajiya kubrah nayi akan farouq din.
Anty wlh baxai yiwuva,baxai yiwu uban umar ya mutu in tashi ba komai ba,ba 'da ba jika.ke inda Umar yasan cewa"bani ne mahaifiyan sa ba ae da takanin da xaiyi saiyafi haka.don haka ko ya xanyi sai ya auri leenart, don muma muci dukiyan ubanshi.ki shirya yau xamuje wurin bokan nan,don mu malleke su duka,shi Umar da ubanshi.
Dajin haka Ummu maryam tayi saurin ja baya hadi da komawa,falo wurin dadyn farouq.
Ganin yanda tafito jikinta na rawa,yace"Hajiya na lfy?mai ya faru?
Kasa bashi amsa tayi don gaba daya tausayin Umar da Alhaji Abdullahi takeji.da sauri ta nufi sasan ta Wanda da shigan ta xube kujera hawaye sai xuba mata yake kaman an bude famfo. Muryan Alhj.Abdullahi da taji yasata saurin goge hawayen ta da cewa"sannu dadyn farouq.
Xama yayi hadi da cewa"haj.maryam don Allah ki gayamun mai yasa meki?
Murmushi Ummu maryam tayi hadi da cewa"ba komai daddy.
Haba Hajiya na,karki manta na dauke tamkar er kanwa na ne.in baki gayamum da muwanki ba waxaki fada mawa?Don Allah ki fada mun,kinsan Umar yaxo yaganki cikin wannan halin baxai so ba.
Murmushi Ummu tayi hadi dacewa"wlh alhj.wani mgn naji ne yanxu shine yadagamun hankali,tausayin Umar ya kamani.Ashe mahaifiyan shi tarasu ne?
Daddy ne ya hadiye wani ABU daga makoshin sa,lokaci guda idon shi suka kada,kaman bashi ba.cikin maker kyatar murya yace"a,a Hajiya maryam mahaifiyan farouq ba mutuwa tayi ba.
Ganin halin da daddy ya shiga yasa Ummu saurin cewa"a,a alhj.bana son jin komai don Allah,duk abun da xai daga ma hankali na gummce abarr shi.mikewa tayi hadi da nufan fridge ta dakko mawa daddy ruwa hadi da xubamai a glass cup ta ba shi.

Nifah gaskiya Alhaji na gaji,muyita ABU safe rana yamma,amma kudin da xakaban ko gashi baxai ishen ba.haba am tired wlh.
Leenart tace"hadi da ture wani katon Alhaji daga jikin ta.
Matsowa yayi hadi da cewa"No leenart wlh yau blank check xan baki ki rubuta konawa kk so.but yau baxan iya kwana banji ki cikin jiki na ba.
Murmushi leenart tayi ganin blanck check.nan ta wani fara jawo Alhaji hadi da hade bakin su wuri daya,tana wani kissing... Shi kuma ya wani daga hannun shi hadi da cusawa cikin rigan ta,yana wani squissing din nonuwanta.
Nan tafara gan tsarewa, nan ta hau shafe jikin shi hadi da bin ko inah na jikin shi tana kissing, inda shi kuma tuni bananan sa ya dago,tana xuwa wurin tawani cafeshi tana sucking,kaman tasamu sweat.
nan ya hau ambaliyan fitan ruwa.Wanda batare da jin komai ba taciga ba da sucking. Wayyooo....wayyooo
Leenart dadi xai kashe ni...ki cinye shi duka.haka leenart ke sarrafa shi.ganin tana shirin kai shi kasa yasa shi saurin fara mai da mata,yana wani jagulata,nan tafara wani irin nishi.kafin kaceme?tuni wani irin ruwa yafara xuba daga gabanta,kaman an bude fanfo.jikake ferrrrrrr.....da sauri ya kai bakin sa hadi da shan ruwan.
Da sauri nayi waje don baxan iya jiran ganin wannan fasadin ba.Allah ka kare iyalan mu daga dukkan wani fasidanci,ameen.

Afral inah xaki ne yau haka?
Arch.Rayhana ta tambayi Afral dake kokarin fita.
Budan bakin Afral cewa"tayi No momy gidan momyn farouq xanje,na fadama daddy.bata jira jin mai Arch.Rayhana xata ce ba,tayi waje.
Da isan ta compound en gidan.nan masu aiki kowa ya tashi hadi da gaisha ta.bata basu amsa ba sai nufan wata mota da tayi,da sauri driver yaje hadi da bude mata murfin motan.
Haka suka dau hanya batare da yasan inda xasu ba.sai da tagama busan iskan ta,sannan tace"gidan momyn farouq xaka kaini.
OK Hajiya, driver yace"hadi da nufan hanyar gidan su Umar.

Da shiganta gidan direct nufan sasan haj.kubra tayi.
Dashigan ta momyn farouq tayi saurin cewa"ahhh su Afral yau kune a gidan?
Murmushi Afral tayi hadi da fadawa jikin haj.kubrah.momy ni ne,inah ya Umar? Ya Dade bai xo gidan mu ba.
Hmmm yana can sasan wancan makiran matan.don ni kaina indai ya shigo ya gaisheni da safe,toh bai dawowa sai wata safen.
Haj.kubrah tace"cike da murya irin na makiran mata.
Budan bakin Afral cewa tayi,tabdijam aiko bari inshiga part en na ta.kafin haj.kubrah tayi mgn tuni Afral tayi sasan Ummu maryam.

Ummu kinga ko matan da xan aura kuwa?
Ammar yace hadi da kokarin kunna wayan shi,don ya nuna mawa ummun.
Tsaki Umar yayi hadi dacewa " hmm Ummu wannan cika bakin da ya keyi akan wannan yarinyan,in anbucinka mammuna ce.
Kai dallah rufe mun baki wlh baka ganta bane,kyakyawa a lady with flexible body (cocoa cola shape)yana cikin fasalta masu yanda Amrah take ne Afral ta shigo dakin.
Cike da takon ta na Isah ta shiga har tsakiyan falon tanemi wuri ta tsaya.
Ya Umar wurin ka naxo.
Binta da kallo duka sukayi inda Ammar yace"ke baki ga Ummu bane? Baxaki iya gaisheta ba?
Ya tsina fuska tayi,cike da rashin kunya tace"wahh xan gaisar?wannan tsohuwan munafukan...
Kafin Afral ta rufe baki jikake tasss...tasss.Umar da Ammar a tare suka wanke ta da wannan Marin.
Da sauri Ummu ta dakatar da su,hadi da rufesu da wani irin masifafen fada.itako Afral da gudu ta bar sasan hadi da nufah wurin driver suka dau hanyan gida...
Chapter 11 · 0% Book details