Sashe 7
Yadin Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
baya tafiya tare da mutane ba shi yasa kowane ya san sa ba sai de sunan sa da ya karaɗe duniya baya yarda yan jarida suyi hira da shi picture ɗinsa ma ba ya yarda ya shiga media ba we baya yi bane a'a yana hi yana kallo meke wakana
Akwai ma wani hira da ya gani ana hira da yan makaranta ana tambayarsu we in jj ya baka dama ka rubuta adadin kuɗin da ake son nawa zaka rubuta sosai yayi dariya har da ce wa gabaki daya kuɗin dake account ɗinsa zan rubuta kayan sa wani ya zo ya karɓa haka akai tayi
sosai son duniyar mutane ke bashi mamaki Basu san ya akai ya sami kuɗinsa ba basu san wahalar da yasha ba kawai dukiyar suke hange
tafiya yake yana bin bayansa kai tsaye reception ya nufa bayan ya ɗan wani rubuce rubuce ya ɗauko dalar America besan iya adadinsa ba ya basu su rabawa duk wanda ke airport ɗin ya shiga jirgi nan fa yan jaridu sukai dirar mikiya kash sai de daukar pictures ɗin jirginsa sukai nan fa wani dan jaridar c.r.l yace
"Ayau munyi rashin sa'a ba mu tarar da j.j ba amma zaku ga photo jirgin da ya hau munyi ƙoƙarin jin ta baki detractor manager na airport amma be fada mana inda yaje ba assali ma yace we besan da zuwansa ba shin me zaku ce da j.j ,
Nan fa labare suka karaɗe duniya kowa na fadin albarkacin bakin sa wasu ma cewa suke ba mutun bane wasu suce kawe bashi da kyakkyawar kamane wasu cewa suke wasa yake da hankali mutane akai kuma masu fatan alkhari
*Nikwa nace lol nagan sa Nima na karɓi nawa kuɗin😁😁💵💵💵*
*YA ƊIN MGE*
_story and writing_
_by_
*Oum Yasmeen*
*Part41-50*
*KANO TA DABO TUNBIN GIWA*
Karfe shidda na yammaci jirgin sa yayi durar mikiya a filin tashi da sauka na malam aminu kano international airport fitowa yayi ruƙe da briefcase ɗinsa tsaya wa yayi wani matashi ne ya matso kusa da shi ya karɓi kayan sa yace
"Barka da zuwa sir,
Amsa wa yayi yayi gaba buɗemai mota yayi yashiga tuƙi ya fara matashin yace
"Yanzu ina za'a kai ka ,
Glasses ɗinsa ya zare yace
"Kai ni tahir guest place Tahir ,
to yashi kai shi yayi yace
"Tsaya in fito sai muje gidan naku,
Okay sir yace
Kayan sa ya ajiye yasa wasu kayan fitowa yayi cikin sauri matashinnan yafito yana sakar baki yana kallonsa ganinsa yayi yawa be taɓa sanin dadin kuɗi ba ko shi yafi shi kyan gani kayan nan sun ƙoɗe duk sunbi sun ɓole ga sumar sa duk ta cukurkuɗe wandon ma ya ɗage mai ga wani matatcan takalmi yawa kofato yace
"Wallahi oga ban gane ka ba,
Murmushi yayi ya shiga ba tare da yayi mai magana ba shima be damuba sanin da yayi shi ba me magana bane wata matatciyar waya ya ɗauko ya sa wani lahi duk an ɗaureta da ƙyeuro ya ɓoye babbar wayar sa ajikin sa yace
"gobe sai ka kaine inda zan dauki hayar napep ,
To yace
gidan su dake jakara ya kai shi Assalam sukai har ƙasa ya ɗurƙusa ya gaishe da mahaifan sagir masawa sukai cikin mutunci ni'ima ce ta shigo sanye da doguwar riga da mayafi Zata kai shekara ashirin da daya gaidashi tayi tana ya mutsa fuska yawa taga kashi sagir yace
"Inno ga Ma'aruf zai zauna a shagona kafin yasa mi kuɗin kama shago daman tun sauran sati zuwansa na faɗa muku,
Yaya ne ya washe baki da yake haka suke kiran mahaifin nasu yace
"Ba matsala Allah ya kai mu lafiya yaro a kula aruƙe gaskiya da amana insha Allah zakaga ancin ma gaci komai zai zamo tahiri kaga abin da ke hana mutanen mu ci gaba rashin riƙe gaskiya da amana
suna da babbar illar dan Allah kuma a ruƙe imani kar ka ga ba kowa naka kace za kai abin da kaga dama Allah yana ko ina ko dan mutuncin kan mu ya kamata mu tsare imanin mu ,
Sosai yaji dadin nasiyar mahaifin sagir daman har yanzu akwai irin mutanen nan ya yar da cewa na Allah basa ƙarewa yace
"Insha Allah zan ruƙe zaka sameni ma fiye da harda bakai tsammani ba Nagode sosai,
Ita kuwa mama tana zaune tana taɓe baki shi wannan mutumin ma talaucin sa har yafi na ɗanta ga kayansa yawa wani mahaukaci
yaya ne ya tashi ya shiga ɗaki ganin daga shi sai wani buhun babko alamu ma kaya ɗayane a cikin amma yana mamakin kyan fatarsa duk da yayi mata fenti ta koma me dan duhu amma a kwai hasƙen ka ɗan da alama bafilatani ne haka ya raya a ransa fito wa yayi ɗauke da kaya ya miƙo mai yace
"Ɗana gashi ahi haƙuri komai na rayuwa me hucewa ne ,
Ɗagowa yayi ya faɗaɗa murmushinsa tabbas yana ganin yaya kamar mahaifinsa wata irin daraja yake ganinsa da ita ba ƙyama yace
"Nagode da karamcin ku ,
dariya yaya yayi yace
"Ɗana Allah ne abin godiya wallahi ina jinka kamar abokina da narasa shekara da shekaru Allah yayi masa rasuwa tare muke faɗi tashi wallahi ciwon yunwane ya kasheshi
wallahi a lokacin yana tsananin rayuwa nima haka daga haka da ya mutu ya'yansa suka bar unguwar nan wallahi kamar ku daya da shi nayi neman su har nagaji,
Ƙasa yayi da kansa kwalla ta tarar mai tabbas mahaifin sa yake nufi yace
"Allah ya jikansa,
Amin ya Allah yace inno ce ta tashi ta ja dogon tsaki ta shige ɗaki
Ni'ima ce ta fito ko kallon sa batayi ba inta kalle sa zuciyar ta tashi take Allah yayi mata ƙamatar talaka gashi bawani kuɗine na kuzo a gani da suba
amma bata kaunar haɗa hanya da talauci kullum bata da zance sai tace yaya sagir dan Allah ka haɗani da me gidan ka jj ko number ka bani sai dai yace mata ni ƙaramin ma aikaci ne bani da iƙon ganin sa ko samin number sa har inno ce kesa baki tace
"Kai baka da kishin kanka ka shigewa mana manyan ma aikatan nasa kasamo mana muma mu warke,
Saide ya ce musu inno kenan to baya zama a ƙasar nan fa kullum yana kasar waje har karsuwancin sa amma yana gab da zuwa kano
________________________
Kai kai kaiyasa butar uwarnan sule kai ka dawomin bayan na aurar da kai ina ma laifin ka dawo kai ka ɗe kata shi ka dawo har da ƙari to wallahi bazata saɓo ba
Ƙasa yayi da kansa yace
"Innna wallahi haka jarabawar rayuwa tayi dani nasame ki lafiya,
Zama tayi ta ɗaura hijabin sallarta a kai kai kace gwawgwaro ta ɗaura tace
"Uhmmm gaskiya ne ta ƙutsiri goro ta fara taunawa,
Tashi yayi ya gyara tsohon ɗakin sa ya zuba kayansa ya dubi samha yace
"Jiki ɗakin yaya isah ki zauna a can ,
Tashi tayi ta kwashi kayanta sosai nuratu tayi murna da ganinta inna zenaru ta jajanta musu hamziyyah ce ta shigo tana dadɗaga kai sama ta girmin samha da shekara biyu yanzu ita na sha tara ita sha bakwai ko kallon inda samha take batayi bace
"Nuratu aramin wayar ki in dau number anty salma,
Miƙo mata tayi zama tayi tana wani daddauke kai we ita ala dole bata harka da kananan yara sai manyan kai wayar hannunta me tsada ce iPhone 7 CE gamawa tayi ta tashi ta fita ta zo ƙofar fita ta takewa samha kafa da sauri ta janye ta rasa wacce irin tsana hamziyya take mata nuratu ce tace
"Hmmm samha sabeereen fa ta zo gidan nan nan fa ta kwashe komai ta fada mata ,
Mamaki ne ya isheta tace
"Tab ita kenan da ace baku rabu ba ba sai ta yi miki abin da yafi haka?,
Ehmn wallahi ai taban mamaki Allah muma ya azurta mu
Samha tace
"Amin ya Allah,
____________________ *Karfe 12:30 dare*
Bacci take cikin jindadi ko tsoro bata ji na ita kaɗai ce a gidan kamar an tashe ta taji ana bugun gidan zunbur ta tashi daman su da ba wata kofar arziki ba fitila ta kunna tana zare idanuwa tsoro ne ya kamata daman dan ta kunsawa sule haushi ne yasa tace daga gidan Alhaji kabiru take jitayi an buga lalgalangar gidan ya buɗe zaro ido tayi gabanta ya yanke ya waɗi jin maganar yan daba sauri tayi ta kashe futila
Jitayi suna cewa yasin yace duk wanda muka samu mu rotsai mai kai tunda shi ya jawa kansa tun da ai kotu tace su tashi
Ɗayan yace
"Kai ai kaga honourable cewa yayi mu cire wa mutun jijiya tunda shi ya jawa kansa ,
Bata san lokacin da ta saki fitsari ba ta dafa kirji tace
''na shiga ukku neman magana ta ya jamin wayyo Allah malam,
Kai shiga ka fara dubawa ko zamu ga dan yarinya sauran dakunan suka buɗe har suka zo kan ɗakin inna hajara suka hasketa da fitila duk wari dakin yake da alama gudawa ta saki ganin yarda ta jiƙe da gumi sharkaf sai zare ido take fuskarta yawa an lotsa tasa basu san lokacin da suka dinga dariya ba ganin ogansu ya tsaya suma suka tsaya yac.......✍️
*YA ƊIN MGE*
*Oum Yasmeen*
*Part 51-60*
"Keee futo wato kece me taurin kai ko to yasin yau zamu koya miki darasi ,
Jikin baba hajara narawa ta fito da rarrafe tace
"Dan girman Allah kuyi haƙuri ni marainiya ce ,
Hhhhhhhh to wane ba maraya ba yasin yau sai kinci ubanki ba ke ce uwar karuwai gobe ki basu labarin abin da ya faru
Blet ya ciro ya fara zabga mata ihu take tana kururuwa ba maƙotan da ya shigo inda sabo ai sun saba da tujarar ta dan haka yanzu ma ganin ake faɗa suke yi ita da kawayenta bayan sun gama yace
"Hado kayan ki ki bar gidan nan sannan kije gidan da mijinki yake kar ki sake muji ance bakije caba shegiya duk bleaching ya kodar miki da fuska,
Ihu ta dena ta shiga ga ɗakin ta wardrobe ɗinta ta buɗe tafara haɗa kan kuɗinta
zata daure a ƙugu dayan dan daban ne ya ganta yace
"Arniya kawosu nan,
Akwai ma wani hira da ya gani ana hira da yan makaranta ana tambayarsu we in jj ya baka dama ka rubuta adadin kuɗin da ake son nawa zaka rubuta sosai yayi dariya har da ce wa gabaki daya kuɗin dake account ɗinsa zan rubuta kayan sa wani ya zo ya karɓa haka akai tayi
sosai son duniyar mutane ke bashi mamaki Basu san ya akai ya sami kuɗinsa ba basu san wahalar da yasha ba kawai dukiyar suke hange
tafiya yake yana bin bayansa kai tsaye reception ya nufa bayan ya ɗan wani rubuce rubuce ya ɗauko dalar America besan iya adadinsa ba ya basu su rabawa duk wanda ke airport ɗin ya shiga jirgi nan fa yan jaridu sukai dirar mikiya kash sai de daukar pictures ɗin jirginsa sukai nan fa wani dan jaridar c.r.l yace
"Ayau munyi rashin sa'a ba mu tarar da j.j ba amma zaku ga photo jirgin da ya hau munyi ƙoƙarin jin ta baki detractor manager na airport amma be fada mana inda yaje ba assali ma yace we besan da zuwansa ba shin me zaku ce da j.j ,
Nan fa labare suka karaɗe duniya kowa na fadin albarkacin bakin sa wasu ma cewa suke ba mutun bane wasu suce kawe bashi da kyakkyawar kamane wasu cewa suke wasa yake da hankali mutane akai kuma masu fatan alkhari
*Nikwa nace lol nagan sa Nima na karɓi nawa kuɗin😁😁💵💵💵*
*YA ƊIN MGE*
_story and writing_
_by_
*Oum Yasmeen*
*Part41-50*
*KANO TA DABO TUNBIN GIWA*
Karfe shidda na yammaci jirgin sa yayi durar mikiya a filin tashi da sauka na malam aminu kano international airport fitowa yayi ruƙe da briefcase ɗinsa tsaya wa yayi wani matashi ne ya matso kusa da shi ya karɓi kayan sa yace
"Barka da zuwa sir,
Amsa wa yayi yayi gaba buɗemai mota yayi yashiga tuƙi ya fara matashin yace
"Yanzu ina za'a kai ka ,
Glasses ɗinsa ya zare yace
"Kai ni tahir guest place Tahir ,
to yashi kai shi yayi yace
"Tsaya in fito sai muje gidan naku,
Okay sir yace
Kayan sa ya ajiye yasa wasu kayan fitowa yayi cikin sauri matashinnan yafito yana sakar baki yana kallonsa ganinsa yayi yawa be taɓa sanin dadin kuɗi ba ko shi yafi shi kyan gani kayan nan sun ƙoɗe duk sunbi sun ɓole ga sumar sa duk ta cukurkuɗe wandon ma ya ɗage mai ga wani matatcan takalmi yawa kofato yace
"Wallahi oga ban gane ka ba,
Murmushi yayi ya shiga ba tare da yayi mai magana ba shima be damuba sanin da yayi shi ba me magana bane wata matatciyar waya ya ɗauko ya sa wani lahi duk an ɗaureta da ƙyeuro ya ɓoye babbar wayar sa ajikin sa yace
"gobe sai ka kaine inda zan dauki hayar napep ,
To yace
gidan su dake jakara ya kai shi Assalam sukai har ƙasa ya ɗurƙusa ya gaishe da mahaifan sagir masawa sukai cikin mutunci ni'ima ce ta shigo sanye da doguwar riga da mayafi Zata kai shekara ashirin da daya gaidashi tayi tana ya mutsa fuska yawa taga kashi sagir yace
"Inno ga Ma'aruf zai zauna a shagona kafin yasa mi kuɗin kama shago daman tun sauran sati zuwansa na faɗa muku,
Yaya ne ya washe baki da yake haka suke kiran mahaifin nasu yace
"Ba matsala Allah ya kai mu lafiya yaro a kula aruƙe gaskiya da amana insha Allah zakaga ancin ma gaci komai zai zamo tahiri kaga abin da ke hana mutanen mu ci gaba rashin riƙe gaskiya da amana
suna da babbar illar dan Allah kuma a ruƙe imani kar ka ga ba kowa naka kace za kai abin da kaga dama Allah yana ko ina ko dan mutuncin kan mu ya kamata mu tsare imanin mu ,
Sosai yaji dadin nasiyar mahaifin sagir daman har yanzu akwai irin mutanen nan ya yar da cewa na Allah basa ƙarewa yace
"Insha Allah zan ruƙe zaka sameni ma fiye da harda bakai tsammani ba Nagode sosai,
Ita kuwa mama tana zaune tana taɓe baki shi wannan mutumin ma talaucin sa har yafi na ɗanta ga kayansa yawa wani mahaukaci
yaya ne ya tashi ya shiga ɗaki ganin daga shi sai wani buhun babko alamu ma kaya ɗayane a cikin amma yana mamakin kyan fatarsa duk da yayi mata fenti ta koma me dan duhu amma a kwai hasƙen ka ɗan da alama bafilatani ne haka ya raya a ransa fito wa yayi ɗauke da kaya ya miƙo mai yace
"Ɗana gashi ahi haƙuri komai na rayuwa me hucewa ne ,
Ɗagowa yayi ya faɗaɗa murmushinsa tabbas yana ganin yaya kamar mahaifinsa wata irin daraja yake ganinsa da ita ba ƙyama yace
"Nagode da karamcin ku ,
dariya yaya yayi yace
"Ɗana Allah ne abin godiya wallahi ina jinka kamar abokina da narasa shekara da shekaru Allah yayi masa rasuwa tare muke faɗi tashi wallahi ciwon yunwane ya kasheshi
wallahi a lokacin yana tsananin rayuwa nima haka daga haka da ya mutu ya'yansa suka bar unguwar nan wallahi kamar ku daya da shi nayi neman su har nagaji,
Ƙasa yayi da kansa kwalla ta tarar mai tabbas mahaifin sa yake nufi yace
"Allah ya jikansa,
Amin ya Allah yace inno ce ta tashi ta ja dogon tsaki ta shige ɗaki
Ni'ima ce ta fito ko kallon sa batayi ba inta kalle sa zuciyar ta tashi take Allah yayi mata ƙamatar talaka gashi bawani kuɗine na kuzo a gani da suba
amma bata kaunar haɗa hanya da talauci kullum bata da zance sai tace yaya sagir dan Allah ka haɗani da me gidan ka jj ko number ka bani sai dai yace mata ni ƙaramin ma aikaci ne bani da iƙon ganin sa ko samin number sa har inno ce kesa baki tace
"Kai baka da kishin kanka ka shigewa mana manyan ma aikatan nasa kasamo mana muma mu warke,
Saide ya ce musu inno kenan to baya zama a ƙasar nan fa kullum yana kasar waje har karsuwancin sa amma yana gab da zuwa kano
________________________
Kai kai kaiyasa butar uwarnan sule kai ka dawomin bayan na aurar da kai ina ma laifin ka dawo kai ka ɗe kata shi ka dawo har da ƙari to wallahi bazata saɓo ba
Ƙasa yayi da kansa yace
"Innna wallahi haka jarabawar rayuwa tayi dani nasame ki lafiya,
Zama tayi ta ɗaura hijabin sallarta a kai kai kace gwawgwaro ta ɗaura tace
"Uhmmm gaskiya ne ta ƙutsiri goro ta fara taunawa,
Tashi yayi ya gyara tsohon ɗakin sa ya zuba kayansa ya dubi samha yace
"Jiki ɗakin yaya isah ki zauna a can ,
Tashi tayi ta kwashi kayanta sosai nuratu tayi murna da ganinta inna zenaru ta jajanta musu hamziyyah ce ta shigo tana dadɗaga kai sama ta girmin samha da shekara biyu yanzu ita na sha tara ita sha bakwai ko kallon inda samha take batayi bace
"Nuratu aramin wayar ki in dau number anty salma,
Miƙo mata tayi zama tayi tana wani daddauke kai we ita ala dole bata harka da kananan yara sai manyan kai wayar hannunta me tsada ce iPhone 7 CE gamawa tayi ta tashi ta fita ta zo ƙofar fita ta takewa samha kafa da sauri ta janye ta rasa wacce irin tsana hamziyya take mata nuratu ce tace
"Hmmm samha sabeereen fa ta zo gidan nan nan fa ta kwashe komai ta fada mata ,
Mamaki ne ya isheta tace
"Tab ita kenan da ace baku rabu ba ba sai ta yi miki abin da yafi haka?,
Ehmn wallahi ai taban mamaki Allah muma ya azurta mu
Samha tace
"Amin ya Allah,
____________________ *Karfe 12:30 dare*
Bacci take cikin jindadi ko tsoro bata ji na ita kaɗai ce a gidan kamar an tashe ta taji ana bugun gidan zunbur ta tashi daman su da ba wata kofar arziki ba fitila ta kunna tana zare idanuwa tsoro ne ya kamata daman dan ta kunsawa sule haushi ne yasa tace daga gidan Alhaji kabiru take jitayi an buga lalgalangar gidan ya buɗe zaro ido tayi gabanta ya yanke ya waɗi jin maganar yan daba sauri tayi ta kashe futila
Jitayi suna cewa yasin yace duk wanda muka samu mu rotsai mai kai tunda shi ya jawa kansa tun da ai kotu tace su tashi
Ɗayan yace
"Kai ai kaga honourable cewa yayi mu cire wa mutun jijiya tunda shi ya jawa kansa ,
Bata san lokacin da ta saki fitsari ba ta dafa kirji tace
''na shiga ukku neman magana ta ya jamin wayyo Allah malam,
Kai shiga ka fara dubawa ko zamu ga dan yarinya sauran dakunan suka buɗe har suka zo kan ɗakin inna hajara suka hasketa da fitila duk wari dakin yake da alama gudawa ta saki ganin yarda ta jiƙe da gumi sharkaf sai zare ido take fuskarta yawa an lotsa tasa basu san lokacin da suka dinga dariya ba ganin ogansu ya tsaya suma suka tsaya yac.......✍️
*YA ƊIN MGE*
*Oum Yasmeen*
*Part 51-60*
"Keee futo wato kece me taurin kai ko to yasin yau zamu koya miki darasi ,
Jikin baba hajara narawa ta fito da rarrafe tace
"Dan girman Allah kuyi haƙuri ni marainiya ce ,
Hhhhhhhh to wane ba maraya ba yasin yau sai kinci ubanki ba ke ce uwar karuwai gobe ki basu labarin abin da ya faru
Blet ya ciro ya fara zabga mata ihu take tana kururuwa ba maƙotan da ya shigo inda sabo ai sun saba da tujarar ta dan haka yanzu ma ganin ake faɗa suke yi ita da kawayenta bayan sun gama yace
"Hado kayan ki ki bar gidan nan sannan kije gidan da mijinki yake kar ki sake muji ance bakije caba shegiya duk bleaching ya kodar miki da fuska,
Ihu ta dena ta shiga ga ɗakin ta wardrobe ɗinta ta buɗe tafara haɗa kan kuɗinta
zata daure a ƙugu dayan dan daban ne ya ganta yace
"Arniya kawosu nan,