Sashe 6
Yadin Mage Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fita waje tayi ta nemo me a dai dai ta sahu da yake har yanzu jikin sa be yi kwari ba ganin ya sami sauki yace ba sai sunje asibiti ba har ƙofar gida ya zo shiga tayi ta faɗa mai ai kuwa ya shirya da kansa fitowa yayi
ɗan kuka ya zauna kusa da inna Hajara sai cin waina yake suna hira haka su zee suna nan suna ca'ca
Hangame baki inna Hajara tayi ganin abba yana ta fiya da kansa ɗan kuka kuwa dafe bango yayi da ɗaya hannunsa ɗayan kuwa yana ƙirjinsa yace
"Laha'ilaha illallahu tofa me zan gani gawa taƙi rami da kanta tana tafiya zancan aurena ya rushe uwar ɗakina Ko,
Abba ne ya haɗe rai cikin rashin saƙin fuska yace
"Daga yau ƙar ku ƙara zuwar min gida duk wanda zai siyi waina ya aiko yaro ku kuma ya nuna su zee ƙar Ku ƙara zuwar min da ba zaku lalatamin gida ba,
Tsalle inna hajara tayi tace
"Billahillazi baka isa ba kai ka gagara nemowa ni na nemo kake min ƙashi sai de muyi wacce zamuyi dan ma na rufama asiri na zauna da kai shine yanzu ka tashi baƙin hali ya dawo ko to wallahi ƙusƙure bakin ka da hypo,
Banza Abba yayi mata ya fita muka shiga a dai daita sahu sai kotu ko da muka je na dauko kuɗi na bawa me babur ƙuɗinsa shiga mukai ciki sai da aka fara wata Shari'a sannan tamu
Wani lauyane ya miƙawa alkhali ta karda ɗan rubuce rubuce yayi ko abba kabiru ban gani ba wani lauyane ya tashi yace
"Ya me Shari'a ni ne lauyan dake kare Alhaji kabiru komawa yayi ya zauna,
ɗaugo alkhali yayi yace
"Ko a kwai lauyan da wanda ake ƙara suka dauka ?,
Girgiza kai abba yayi ganin haka lauyan gwamnati ya tashi yace
"Ni ne wayanda zan kare su ,
Rubutu yayi sannan yace kotu tana neman malam sulaiman
Tashi abba yayi ya shiga wannan wajan lauyan abba Kabiru yace
"Malam sulaiman me zanba cikin aminci kun ƙarɓi hayar gidan Alhaji kabiru rana bakwai ka watan Oktoba ashekara ta dubu biyu da biyar yanzu in Ka kirga shekaru shekara goma sha tara kenan sannan bincike ya nuna sau daya kuka bashi kudin haya daman ce muku yayi ya bar muku.........✍️
*YA ƊIN MGE*
_story and writing_
_by_
*Oum Yasmeen*
*Page 27-36*
Tuninanin abbane ya tsaya na hucin gadi ba zato ba tsammani jayi lauyan yace
"Ya me Shari'a ko da wannan hujja da wanda yake ƙara ya bayar ya kamata a koresu da ga gidan gashi Kuma ya kama kansa ya kasa magana ina ruƙon alkhali ya kori shari'ar nan,
Ganin lauyan Alhaji kabiru ya zauna lauyan su samha ya tashi yace
"Ya me Shari'a duk kanin hujjojin da na tara da shedo sun nuna cewa gidan nan na magada ne ba kowa ta ci gadon nan ba sai malam sulaiman da ƴarta samha alhaji kabiru bashi da gado a gidan dan haka shine ya ke nema ya kwace wa marainiyar Allah gidan ta sannan mahaifiyar samha kasheta akai ya kamata ma abinciken wanda suka haura musu gida suka kashe ta sannan,
Ai kafin ya ƙarasa lauyan Alhaji Kabiru ya tashi yace
"Ya me Shari'a duk wannan ba gaskiya yake faɗi ba yana ƙoƙarin fitar da wanda ake zargi ina neman alfarmar wannan kotu da ta bani ikon gabatar da shedata ta gaba wato malam idi dillali wanda shi ya siyar wa da Alhaji Kabiru gida kuma ya ce a nemo yan haya ya nemo wannan mutumin ya sa shi,
Ɗago wa yayi yace
"Kotu ta baka dama,
Baki abba ya saka ganin amininsa malam idi dillali duniya ina zaki damu yanzu ya yarda ya goyi bayin ƙarya shiga wannan gun yayi ya tsaya ya dauke ido daga kallon abba yace
"Ni ne malam idi dillali Ni na siyarwa da Alhaji kabiru gida sannan na dauko malam sulaiman ya zauna haya duk shekara sai nazo akan ya bani kuɗin haya sai yace bashi da shi har na gaji da zuwa ganin suna ƙoƙarin cin yemai gida na bashi shawarar ya kai su kotu a karɓar mai gidan sa ,
Alkhali ne yace ya koma sannan ya dubi jama'ar kotu yace zai tafi hutun rabin awaya ya buga gudumar sa
_____________________ *ABUJA*
Cikin sirri aka zo aka dauke shi sai unguwar osokoro abuja lumshe idanuwansa yayi tambas kowa yabar gida gida yabar sa gaban wani tafkeken gida motar ta tsaya tayi horn aikuwa kamar jira ake gate man ɗin ya buɗe mai gate iya haɗuwa gidan ya haɗu gidan shiru ba kaji inhun komai sai na tsuntsaye
ga wasu irin flowers masu kyau koraye shar da su A parking space aka sauke shi fitowa yayi yana tako cike da izza gaban wani ƙaton apartment ya tsaya gabaki ɗaya gun glass ne ƙofar tana jin hucin mutum take buɗewa
wani haɗadɗan floor ya shiga ga kyau ga tsaruwa ga wasu irin luxury sofa masu kyau assalama wata kyakkyawar matace tafito fara tas da ita fuskarta cike da fara'a tace
"Wa'alaikassalam mu'aruf,
Murmushi ya sakar mata yace
"Ammi na samike lafiya qalau,
Cikin so da kaunar ɗan nata tace
"Wallahi lafiya qalau ya hanya ?,
Zama yayi yace
"Alhmdllh,
Dinning room ta nufa ta ajiye stainless steel flask ɗan gidan vacuum sannan ta fito ta dawo floor ta zauna tace
"Wanka za kai ko kuma zaka tsaya kaci abinci,
Tashi yayi yace
"Ammi bara inyi wanka inna tashi daga bacci naci auta tana makaranta ko ,
Eh wallahi ai sun kusan hutu ta dawo gida
Ma'aruf yace
"Allah ya temaka,
Amin tace
Raƙiba ce ta shigo sanye da abaya shuɗiya yar gidan kahu saminu da nazifa sai hura hanci suke kai kace ya'yan wasu ne shigowa sukai shi kuma har yabi hanyar da zata sada shi da ɓangaransa zama nazifa tayi tace
"Ammi kamar ƙamahin turaren ya jj nashi ya dawo ne ,
Zuba mata ido ammi tayi yawa me karantar wani abun sannan tace
"Eh ya dawo,
Wata irin murna ce ta kamata raƙiba tace
"Amma ammi tun safe baki faɗan ba inmai abincin tarba,
Ammi tace
"Aikin san baya cin ko wanne abinci shi yasa tana kai wannan ta tashi bata fatan ko sau daya mu'aruf ya aure ɗaya daga cikin ya'yan baffaninsa saboda ita ta sani wataran zasu iya harar ransa ba son gaskiya suke mai ba abin hannun sa suke so,
tafi so ya aure wacce bata san waye shi ba
_______________ *kotu*
Alkhali ne ya dawo daga hutun da ya tafi yace
"Duba da irin hujjujin da Alhaji kabiru ya kawo nawa ba malam sulaiman kwana ɗaya tak ya tashi ya bashi gidan sa sannan zai biya shi tarar dubu talatin da hudu,
Jirine yake neman zuwar da abba nima da nake zaune kuka nasa tambas yanzu mutane basa tsoran cin haram wannan wacce kaddara ce haka ɗaga hannu tayi hawaye na bin kuncinta tace
"ya Allah mu bayin kane baka barin kuma zalinci kai me adalci ne Allah ka saka mana ya Allah kazamu gatan mu bamu da gata sai kai,
Wani ne ya juyo ya kalle ta tausayi ta bashi tashi yayi ya zura hannunsa a aljihu yace
"Ungo ku biya tarar da ake bin ku ,
Hannun samha na karkarwa ta amsa tace
"Nagode Allah ya saka da alkhairi ya jikan mahaifa ,
Amin yace ya yatashi ya fita daman ya kan je kotu me gidan sane yake aikensa ya biya tarar wanda yasan bashi da shi......✍️
*YA ƊIN MGE*
_story and writing_
_by_
*Oum Yasmeen*
*Part37-40*
Bayan sun biya suka fito akafa suka ɗinga tafiya har unguwar su shiga gida sukai zama samha tayi ta zuba tagumi tace
"Abba kar wannan ta tada maka da hankali kai haƙuri komai me huce wane ,
Kujera ya ja ya zauna yace
"Samha wallahi Ubangiji ya yaye min damuwata insha Allahu komai zai dai daita shi kuma yaje shi da Allah bana ko tantama cin hanci suka bawa alkhalin sai dai sun manta da cewa ita dukiyar maraya yaɗin mage ce wataran sai yayi amansa ta saniyar haka ma zata iya cinye arzikinsa ,
Ajiyar zuciya ta saki tace
"Abba yanzu sai mu haɗa kayan mu tafi kan karofi ko ,
Tashi yayi ya ɗebo ruwa sai ayanzu yaga kofar inna hajara a rufe girgiza kai yayi abin hajara ya ishe shi yawa yawa taci kafar kare yace
"Bara hajara ta dawo sai itama ta haɗa kayanta,
Tashi tayi ta shiga ɗaki hawaye ne ke bin fuskarta
Haiye yaraye iye nanaye takun bana yafi nabara saki ɗan yaƙe haƙura naji kina takun kasaita tafiyar bata chanza zani ba shigowa tayi bako sallama turuss tayi ganin malam ya zuba ta gumi tace
"Bar ta gumin nan daga gidan Alhaji kabiru nake yace zai siyar min da gidan nan kaga sana'a tayi zaman banza kuwa ai yanzu anga ribar sa ko ta sheƙe da dariya ta shiga ɗaki a guje ta fito tana gyara daurin zaninta tace
"kan uban can tab yasin in nayar da meta tsina ya dawo duniya wato Ni zubi zata yiwa haka yasin ko ita takawo son kuɗi duniya sai ta bani zanin ta na kuncewa tana ƙara soke shi ta fita tana babbami ,
Tashi yayi ya shiga ɗaki yace
"Samha haɗo kayan ki mu tafi ban ga alamon Hajara zata biyuni ba we siyan gidan xata yi ,
Tashi tayi tace
"To, har hada kayan suka shiga yi ya dau wasu samha ta dau wasu suka fara tafiya daman ba wani shirgene da suba
______________________
Ma'ruf na yarda Allah ya baka sa'a
Amin yace ya tashi ya fita a floor ya tarda raƙiba da nazeefa ko wacce harkar gaban ta take har ƙasa suka durƙusa suna gai da shi ciki ciki ya amsa ya fita yana fita ya samu wanda zai kai shi airport yana jiranshi shiga yayi ya zauna a kujerar me zaman banza aiki yake a system ɗin sa har suka isa be gama ba rufewa yayi ya fito
ɗan kuka ya zauna kusa da inna Hajara sai cin waina yake suna hira haka su zee suna nan suna ca'ca
Hangame baki inna Hajara tayi ganin abba yana ta fiya da kansa ɗan kuka kuwa dafe bango yayi da ɗaya hannunsa ɗayan kuwa yana ƙirjinsa yace
"Laha'ilaha illallahu tofa me zan gani gawa taƙi rami da kanta tana tafiya zancan aurena ya rushe uwar ɗakina Ko,
Abba ne ya haɗe rai cikin rashin saƙin fuska yace
"Daga yau ƙar ku ƙara zuwar min gida duk wanda zai siyi waina ya aiko yaro ku kuma ya nuna su zee ƙar Ku ƙara zuwar min da ba zaku lalatamin gida ba,
Tsalle inna hajara tayi tace
"Billahillazi baka isa ba kai ka gagara nemowa ni na nemo kake min ƙashi sai de muyi wacce zamuyi dan ma na rufama asiri na zauna da kai shine yanzu ka tashi baƙin hali ya dawo ko to wallahi ƙusƙure bakin ka da hypo,
Banza Abba yayi mata ya fita muka shiga a dai daita sahu sai kotu ko da muka je na dauko kuɗi na bawa me babur ƙuɗinsa shiga mukai ciki sai da aka fara wata Shari'a sannan tamu
Wani lauyane ya miƙawa alkhali ta karda ɗan rubuce rubuce yayi ko abba kabiru ban gani ba wani lauyane ya tashi yace
"Ya me Shari'a ni ne lauyan dake kare Alhaji kabiru komawa yayi ya zauna,
ɗaugo alkhali yayi yace
"Ko a kwai lauyan da wanda ake ƙara suka dauka ?,
Girgiza kai abba yayi ganin haka lauyan gwamnati ya tashi yace
"Ni ne wayanda zan kare su ,
Rubutu yayi sannan yace kotu tana neman malam sulaiman
Tashi abba yayi ya shiga wannan wajan lauyan abba Kabiru yace
"Malam sulaiman me zanba cikin aminci kun ƙarɓi hayar gidan Alhaji kabiru rana bakwai ka watan Oktoba ashekara ta dubu biyu da biyar yanzu in Ka kirga shekaru shekara goma sha tara kenan sannan bincike ya nuna sau daya kuka bashi kudin haya daman ce muku yayi ya bar muku.........✍️
*YA ƊIN MGE*
_story and writing_
_by_
*Oum Yasmeen*
*Page 27-36*
Tuninanin abbane ya tsaya na hucin gadi ba zato ba tsammani jayi lauyan yace
"Ya me Shari'a ko da wannan hujja da wanda yake ƙara ya bayar ya kamata a koresu da ga gidan gashi Kuma ya kama kansa ya kasa magana ina ruƙon alkhali ya kori shari'ar nan,
Ganin lauyan Alhaji kabiru ya zauna lauyan su samha ya tashi yace
"Ya me Shari'a duk kanin hujjojin da na tara da shedo sun nuna cewa gidan nan na magada ne ba kowa ta ci gadon nan ba sai malam sulaiman da ƴarta samha alhaji kabiru bashi da gado a gidan dan haka shine ya ke nema ya kwace wa marainiyar Allah gidan ta sannan mahaifiyar samha kasheta akai ya kamata ma abinciken wanda suka haura musu gida suka kashe ta sannan,
Ai kafin ya ƙarasa lauyan Alhaji Kabiru ya tashi yace
"Ya me Shari'a duk wannan ba gaskiya yake faɗi ba yana ƙoƙarin fitar da wanda ake zargi ina neman alfarmar wannan kotu da ta bani ikon gabatar da shedata ta gaba wato malam idi dillali wanda shi ya siyar wa da Alhaji Kabiru gida kuma ya ce a nemo yan haya ya nemo wannan mutumin ya sa shi,
Ɗago wa yayi yace
"Kotu ta baka dama,
Baki abba ya saka ganin amininsa malam idi dillali duniya ina zaki damu yanzu ya yarda ya goyi bayin ƙarya shiga wannan gun yayi ya tsaya ya dauke ido daga kallon abba yace
"Ni ne malam idi dillali Ni na siyarwa da Alhaji kabiru gida sannan na dauko malam sulaiman ya zauna haya duk shekara sai nazo akan ya bani kuɗin haya sai yace bashi da shi har na gaji da zuwa ganin suna ƙoƙarin cin yemai gida na bashi shawarar ya kai su kotu a karɓar mai gidan sa ,
Alkhali ne yace ya koma sannan ya dubi jama'ar kotu yace zai tafi hutun rabin awaya ya buga gudumar sa
_____________________ *ABUJA*
Cikin sirri aka zo aka dauke shi sai unguwar osokoro abuja lumshe idanuwansa yayi tambas kowa yabar gida gida yabar sa gaban wani tafkeken gida motar ta tsaya tayi horn aikuwa kamar jira ake gate man ɗin ya buɗe mai gate iya haɗuwa gidan ya haɗu gidan shiru ba kaji inhun komai sai na tsuntsaye
ga wasu irin flowers masu kyau koraye shar da su A parking space aka sauke shi fitowa yayi yana tako cike da izza gaban wani ƙaton apartment ya tsaya gabaki ɗaya gun glass ne ƙofar tana jin hucin mutum take buɗewa
wani haɗadɗan floor ya shiga ga kyau ga tsaruwa ga wasu irin luxury sofa masu kyau assalama wata kyakkyawar matace tafito fara tas da ita fuskarta cike da fara'a tace
"Wa'alaikassalam mu'aruf,
Murmushi ya sakar mata yace
"Ammi na samike lafiya qalau,
Cikin so da kaunar ɗan nata tace
"Wallahi lafiya qalau ya hanya ?,
Zama yayi yace
"Alhmdllh,
Dinning room ta nufa ta ajiye stainless steel flask ɗan gidan vacuum sannan ta fito ta dawo floor ta zauna tace
"Wanka za kai ko kuma zaka tsaya kaci abinci,
Tashi yayi yace
"Ammi bara inyi wanka inna tashi daga bacci naci auta tana makaranta ko ,
Eh wallahi ai sun kusan hutu ta dawo gida
Ma'aruf yace
"Allah ya temaka,
Amin tace
Raƙiba ce ta shigo sanye da abaya shuɗiya yar gidan kahu saminu da nazifa sai hura hanci suke kai kace ya'yan wasu ne shigowa sukai shi kuma har yabi hanyar da zata sada shi da ɓangaransa zama nazifa tayi tace
"Ammi kamar ƙamahin turaren ya jj nashi ya dawo ne ,
Zuba mata ido ammi tayi yawa me karantar wani abun sannan tace
"Eh ya dawo,
Wata irin murna ce ta kamata raƙiba tace
"Amma ammi tun safe baki faɗan ba inmai abincin tarba,
Ammi tace
"Aikin san baya cin ko wanne abinci shi yasa tana kai wannan ta tashi bata fatan ko sau daya mu'aruf ya aure ɗaya daga cikin ya'yan baffaninsa saboda ita ta sani wataran zasu iya harar ransa ba son gaskiya suke mai ba abin hannun sa suke so,
tafi so ya aure wacce bata san waye shi ba
_______________ *kotu*
Alkhali ne ya dawo daga hutun da ya tafi yace
"Duba da irin hujjujin da Alhaji kabiru ya kawo nawa ba malam sulaiman kwana ɗaya tak ya tashi ya bashi gidan sa sannan zai biya shi tarar dubu talatin da hudu,
Jirine yake neman zuwar da abba nima da nake zaune kuka nasa tambas yanzu mutane basa tsoran cin haram wannan wacce kaddara ce haka ɗaga hannu tayi hawaye na bin kuncinta tace
"ya Allah mu bayin kane baka barin kuma zalinci kai me adalci ne Allah ka saka mana ya Allah kazamu gatan mu bamu da gata sai kai,
Wani ne ya juyo ya kalle ta tausayi ta bashi tashi yayi ya zura hannunsa a aljihu yace
"Ungo ku biya tarar da ake bin ku ,
Hannun samha na karkarwa ta amsa tace
"Nagode Allah ya saka da alkhairi ya jikan mahaifa ,
Amin yace ya yatashi ya fita daman ya kan je kotu me gidan sane yake aikensa ya biya tarar wanda yasan bashi da shi......✍️
*YA ƊIN MGE*
_story and writing_
_by_
*Oum Yasmeen*
*Part37-40*
Bayan sun biya suka fito akafa suka ɗinga tafiya har unguwar su shiga gida sukai zama samha tayi ta zuba tagumi tace
"Abba kar wannan ta tada maka da hankali kai haƙuri komai me huce wane ,
Kujera ya ja ya zauna yace
"Samha wallahi Ubangiji ya yaye min damuwata insha Allahu komai zai dai daita shi kuma yaje shi da Allah bana ko tantama cin hanci suka bawa alkhalin sai dai sun manta da cewa ita dukiyar maraya yaɗin mage ce wataran sai yayi amansa ta saniyar haka ma zata iya cinye arzikinsa ,
Ajiyar zuciya ta saki tace
"Abba yanzu sai mu haɗa kayan mu tafi kan karofi ko ,
Tashi yayi ya ɗebo ruwa sai ayanzu yaga kofar inna hajara a rufe girgiza kai yayi abin hajara ya ishe shi yawa yawa taci kafar kare yace
"Bara hajara ta dawo sai itama ta haɗa kayanta,
Tashi tayi ta shiga ɗaki hawaye ne ke bin fuskarta
Haiye yaraye iye nanaye takun bana yafi nabara saki ɗan yaƙe haƙura naji kina takun kasaita tafiyar bata chanza zani ba shigowa tayi bako sallama turuss tayi ganin malam ya zuba ta gumi tace
"Bar ta gumin nan daga gidan Alhaji kabiru nake yace zai siyar min da gidan nan kaga sana'a tayi zaman banza kuwa ai yanzu anga ribar sa ko ta sheƙe da dariya ta shiga ɗaki a guje ta fito tana gyara daurin zaninta tace
"kan uban can tab yasin in nayar da meta tsina ya dawo duniya wato Ni zubi zata yiwa haka yasin ko ita takawo son kuɗi duniya sai ta bani zanin ta na kuncewa tana ƙara soke shi ta fita tana babbami ,
Tashi yayi ya shiga ɗaki yace
"Samha haɗo kayan ki mu tafi ban ga alamon Hajara zata biyuni ba we siyan gidan xata yi ,
Tashi tayi tace
"To, har hada kayan suka shiga yi ya dau wasu samha ta dau wasu suka fara tafiya daman ba wani shirgene da suba
______________________
Ma'ruf na yarda Allah ya baka sa'a
Amin yace ya tashi ya fita a floor ya tarda raƙiba da nazeefa ko wacce harkar gaban ta take har ƙasa suka durƙusa suna gai da shi ciki ciki ya amsa ya fita yana fita ya samu wanda zai kai shi airport yana jiranshi shiga yayi ya zauna a kujerar me zaman banza aiki yake a system ɗin sa har suka isa be gama ba rufewa yayi ya fito