Sashe 5
Nurul Khalbi Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Da safe su Dady suka shirya sukaje assibiti sika duba unaisa takwaji sauki sosai bayan Abba da Dady sunfita waje ne Dady kewa Abba bayani cikin dattakoh Abba koh ya fahimta domin yace intashine ba matsala amma idan yan uwansa sunzo zaigayamasu duk yanda akayi Dady yace to Alhamdulilah Allah yasa muji alkhairi nandai sukacigaba da tattauna Al amarin
Lokacinda suka koma dakin su ammi nekawai kefira su arfat da unaisa duk sunyi bacci an an sukayi hamdala sukagayawa su ammin duk yanda sukayi nan Momy tahau murna dajin Abba ya amince domin tafi kowa murna nan sukayi fatan alkhairi kafun suka wuce gida itada Dady nan Dady yacewa wani yaronsa yanason ahadamai meeting Na gaggawa kankace me main falonsu yacikafa yan family bayan bude taroda adu a nanne Dady kesanarda yan uwansa dana Momy ai kuwa dukansu sunyi murna da farin ciki Sosai abangaren abbama haka akayi kowa kowa Fatah Alkhairu yakeyi dasafe da su Momy suka hospital ansalamesu nan dady yadebesu saigidansu unaisa nashiga wanka kawai tai taiwa arfat suka kwanta sai bacci su Abba suka shiga dayan dakin suke tautaunawa yadda abin ketafiya Dady yace nanda sati daya yakeson adaura auran dasauri yakesok ayi abun daga baya idan Angon ya dawo ayi shagulan biki da komima amarya ta tare abbah yace ammafa alhaji da amin uzuri domin ni banshirya ba Dady yace bana bukatar komi ahanunka nizanyi komi yarinyace mukeso kuma ambamu Allah yatayamu riko suka amsa da Ameeen nan sukayi sallama zasu wuce Momy kerokon abata unaisa taje da ita kafin daurin auren zatadawo taleka dakin takwacin Sa a tafarka nan tashirya tadauki yaronta suka tafi tare batareda tasan komi kefaruwa ba suna isa gidan suka tararda Anty SA,A kanwar momyce Anty Sa a wayayyace Yar duniya Yar kasuwace tanayawan tafiye tafiye Dubai London saro kaya tana auren wani mekudine anan garin daya suke dasu Momy sokoto kenan tazone suyi magana akan auren unais dataji yataso domin Dan gidantane sosai suke shiru zata fada kasa sirrinta shima itakadai yakegayawa sirrinsa kuma tabahi shawara suna wasa daahi sosai Anty Sa,a sukekiranta
Bayan shigansu falon ne takemasu barka da zuwa unaisa taduka har kasa tagaidata Anty Sa,a dai sai kallon kyakyawar budurwar take domin ta burgeta sosai Momy takira mai aikinsu tace Takai unausa dakinta nakusa dana momyn bayan sunwucene Momy kwcewa Anty Sa,a kinga amaryar takunanfa cikin happy Anty Sa,a tace Allah yayata walahi ina ganinta azuciyata saida nahangowa yarona ita kai kai kai 💃💃wanan dirarriyar budurwa haka haka dai sukadinga firansu Na yan uwanjuna dakuma sanya albarka kafin sukayin salama Anty Sa,a tawuce
Ana jibi daurin aurene Momy tatura unaisa gidansu domin ammy takira tacetadawo gidan gasu Anty dija sunason ganinta lokacijda ta iso gidan yacika makil tanata mamaki hartashiga ciki tanata kwalawa ammynta kira ammt tazo Sa sauri tace yauwa kimzo Yar albarka zomije abbahnki nason ganinki kafin dija tazo tashiga nanakota itadai unaisa tanajin fasuwan gaba tagaida abbanta ya amsamata cikin kulawa da hikima irin na iyaye yake shedawa Yar tasa halinda akeciki cikin rarrashi yace yakika ce unaisa kin amince unaisa cikin kuka tace E abbah na amince kukane yaci karfinta 😭. Abbah cikin farin ciki da tausayawa yarsa yace ngd ngd sosai yata kuma insha
Zakiyu fahari da wanan auren bayan tafito dakinne mutanen sai guda ake yirri kaga amarya kinsha kamshi tanashiga dakin jiri tadebeta saida dija tetareta zarafadi sannu takemata unaisa kuwa saikukatake anyu rarrashi amma abanxa Dan kwana na barawone shiyasa yadauke unaisa😂 Safiya tawaye taisallah takoma ta kwanta dija takawo mata kunun tsamiya da bread da kosai amma fir takici said a anty dija taida gaske sanan tadan tabaci takwanta Anty tace tashi magaja zamiyi tatashi zaune nan antyn ke rarrashinta data kwantarda hakkalinta domin bayanxu zata tareba saiyadawo
Ananne taji saukin lamarin tarage kukan nan Anty Nafee tashigo itakuwa Yar taubashin abbah CE itama tai aure tazauna kusa da unaisa tace yoke Anty dija haka za ayi amaryar bawani kimtsi Na ni,ima ajikinta ai inkanada kyau kakara da wanka koh, dija tai dariya tace keko anfadamiki hakska mazaki yadda ai wlh gyara saitagaji ciki da waje ai lokacin baba kekuwa aure kawai akadauera fa bayanxu zata tareba sukayi dariya suka tafa unaisa ko tsaki tai tace nagawanda za a kai sukace amarya ba kya laifi koda kin kashe Dan masu gida unaisa koh tasmasu kuka wiwi dagudu sukabar dakin domin sunajim ammy nakiransu
Ango unais fa Dady yamai waya yagayamai komi cikin daure murya Dady yace gobene kuma daurin auren amma basaikazoba saikadawo Hutu za ayi biki amarya Tatare koh, Dady yafada unais kuwa yai mutuwar tsaye cikin bugum zuciya da jarumtar irimtashi namijin duniya yace Dady amma ...Dady yace dakata umarni nakebaka bashawara ba yadd yarinyar tai biyayya kaibazaka itayimin biyayarba koh itama yarinyar basotakeba fa amma taibiyayya cikin mamaki yace itama bataso Dady miyasa kokungaji da nine kukeson mun auren dole Dady yace kokadam aiwanam ne so my son karkadamu kanji komai zai nomal imsha Allah kakulda kanka sukai salama jikin unais amace yakashe wayar.......
Tirkashi to masu karatu ajan zandakata saukuma munhadu a page9⃣
Pls sisters need your prayer nagode sosai
🖐🖐🖐💋💋💋
?💃💃♥♥♥♥♥
By Ummy matar manya lemancy nas
Byeee🖐🖐🖐
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[10/25, 10:18 PM] +234 813 163 8664: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))
Page 9⃣
Na Ummy matar manya
Ina godiya sosai masoyyana masu kirana da turomin sakonni akan sunji nurul kalbi shiru kwana biyu lafiya de ina godiya sosai
Yaune daurin aurensu unaisa da unais tunda safe unais ne kecikin blanket yanajij wani irin sanyi nashigansa ajiki unaisa makuwa hakanne yafaru zazzafi neyarufeta Anty dija tashigo takawo mata tea tasha tabata magani tasha ta kwanta Anty tace nibantaba ganin amaryar da ranar aurenta batada lafiya bata fara,a saike kinshigo kin kudundune to karkidamu awa daya tarage a daura... Aibata idaba unaisa tasa kuka dija kuwa tafita waje tana dariya
Gidan yacika ya batse saikace yaune za ayi bikin tarewa duka gidajen biyu sai shagali suke musaman gidan su unais Dan governor za adaurawa aure lokacin juma,a yayi bayan salame sallah nan ne kowa yataru akacika nanne akadaura auren
Lokacinda suka koma dakin su ammi nekawai kefira su arfat da unaisa duk sunyi bacci an an sukayi hamdala sukagayawa su ammin duk yanda sukayi nan Momy tahau murna dajin Abba ya amince domin tafi kowa murna nan sukayi fatan alkhairi kafun suka wuce gida itada Dady nan Dady yacewa wani yaronsa yanason ahadamai meeting Na gaggawa kankace me main falonsu yacikafa yan family bayan bude taroda adu a nanne Dady kesanarda yan uwansa dana Momy ai kuwa dukansu sunyi murna da farin ciki Sosai abangaren abbama haka akayi kowa kowa Fatah Alkhairu yakeyi dasafe da su Momy suka hospital ansalamesu nan dady yadebesu saigidansu unaisa nashiga wanka kawai tai taiwa arfat suka kwanta sai bacci su Abba suka shiga dayan dakin suke tautaunawa yadda abin ketafiya Dady yace nanda sati daya yakeson adaura auran dasauri yakesok ayi abun daga baya idan Angon ya dawo ayi shagulan biki da komima amarya ta tare abbah yace ammafa alhaji da amin uzuri domin ni banshirya ba Dady yace bana bukatar komi ahanunka nizanyi komi yarinyace mukeso kuma ambamu Allah yatayamu riko suka amsa da Ameeen nan sukayi sallama zasu wuce Momy kerokon abata unaisa taje da ita kafin daurin auren zatadawo taleka dakin takwacin Sa a tafarka nan tashirya tadauki yaronta suka tafi tare batareda tasan komi kefaruwa ba suna isa gidan suka tararda Anty SA,A kanwar momyce Anty Sa a wayayyace Yar duniya Yar kasuwace tanayawan tafiye tafiye Dubai London saro kaya tana auren wani mekudine anan garin daya suke dasu Momy sokoto kenan tazone suyi magana akan auren unais dataji yataso domin Dan gidantane sosai suke shiru zata fada kasa sirrinta shima itakadai yakegayawa sirrinsa kuma tabahi shawara suna wasa daahi sosai Anty Sa,a sukekiranta
Bayan shigansu falon ne takemasu barka da zuwa unaisa taduka har kasa tagaidata Anty Sa,a dai sai kallon kyakyawar budurwar take domin ta burgeta sosai Momy takira mai aikinsu tace Takai unausa dakinta nakusa dana momyn bayan sunwucene Momy kwcewa Anty Sa,a kinga amaryar takunanfa cikin happy Anty Sa,a tace Allah yayata walahi ina ganinta azuciyata saida nahangowa yarona ita kai kai kai 💃💃wanan dirarriyar budurwa haka haka dai sukadinga firansu Na yan uwanjuna dakuma sanya albarka kafin sukayin salama Anty Sa,a tawuce
Ana jibi daurin aurene Momy tatura unaisa gidansu domin ammy takira tacetadawo gidan gasu Anty dija sunason ganinta lokacijda ta iso gidan yacika makil tanata mamaki hartashiga ciki tanata kwalawa ammynta kira ammt tazo Sa sauri tace yauwa kimzo Yar albarka zomije abbahnki nason ganinki kafin dija tazo tashiga nanakota itadai unaisa tanajin fasuwan gaba tagaida abbanta ya amsamata cikin kulawa da hikima irin na iyaye yake shedawa Yar tasa halinda akeciki cikin rarrashi yace yakika ce unaisa kin amince unaisa cikin kuka tace E abbah na amince kukane yaci karfinta 😭. Abbah cikin farin ciki da tausayawa yarsa yace ngd ngd sosai yata kuma insha
Zakiyu fahari da wanan auren bayan tafito dakinne mutanen sai guda ake yirri kaga amarya kinsha kamshi tanashiga dakin jiri tadebeta saida dija tetareta zarafadi sannu takemata unaisa kuwa saikukatake anyu rarrashi amma abanxa Dan kwana na barawone shiyasa yadauke unaisa😂 Safiya tawaye taisallah takoma ta kwanta dija takawo mata kunun tsamiya da bread da kosai amma fir takici said a anty dija taida gaske sanan tadan tabaci takwanta Anty tace tashi magaja zamiyi tatashi zaune nan antyn ke rarrashinta data kwantarda hakkalinta domin bayanxu zata tareba saiyadawo
Ananne taji saukin lamarin tarage kukan nan Anty Nafee tashigo itakuwa Yar taubashin abbah CE itama tai aure tazauna kusa da unaisa tace yoke Anty dija haka za ayi amaryar bawani kimtsi Na ni,ima ajikinta ai inkanada kyau kakara da wanka koh, dija tai dariya tace keko anfadamiki hakska mazaki yadda ai wlh gyara saitagaji ciki da waje ai lokacin baba kekuwa aure kawai akadauera fa bayanxu zata tareba sukayi dariya suka tafa unaisa ko tsaki tai tace nagawanda za a kai sukace amarya ba kya laifi koda kin kashe Dan masu gida unaisa koh tasmasu kuka wiwi dagudu sukabar dakin domin sunajim ammy nakiransu
Ango unais fa Dady yamai waya yagayamai komi cikin daure murya Dady yace gobene kuma daurin auren amma basaikazoba saikadawo Hutu za ayi biki amarya Tatare koh, Dady yafada unais kuwa yai mutuwar tsaye cikin bugum zuciya da jarumtar irimtashi namijin duniya yace Dady amma ...Dady yace dakata umarni nakebaka bashawara ba yadd yarinyar tai biyayya kaibazaka itayimin biyayarba koh itama yarinyar basotakeba fa amma taibiyayya cikin mamaki yace itama bataso Dady miyasa kokungaji da nine kukeson mun auren dole Dady yace kokadam aiwanam ne so my son karkadamu kanji komai zai nomal imsha Allah kakulda kanka sukai salama jikin unais amace yakashe wayar.......
Tirkashi to masu karatu ajan zandakata saukuma munhadu a page9⃣
Pls sisters need your prayer nagode sosai
🖐🖐🖐💋💋💋
?💃💃♥♥♥♥♥
By Ummy matar manya lemancy nas
Byeee🖐🖐🖐
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[10/25, 10:18 PM] +234 813 163 8664: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))
Page 9⃣
Na Ummy matar manya
Ina godiya sosai masoyyana masu kirana da turomin sakonni akan sunji nurul kalbi shiru kwana biyu lafiya de ina godiya sosai
Yaune daurin aurensu unaisa da unais tunda safe unais ne kecikin blanket yanajij wani irin sanyi nashigansa ajiki unaisa makuwa hakanne yafaru zazzafi neyarufeta Anty dija tashigo takawo mata tea tasha tabata magani tasha ta kwanta Anty tace nibantaba ganin amaryar da ranar aurenta batada lafiya bata fara,a saike kinshigo kin kudundune to karkidamu awa daya tarage a daura... Aibata idaba unaisa tasa kuka dija kuwa tafita waje tana dariya
Gidan yacika ya batse saikace yaune za ayi bikin tarewa duka gidajen biyu sai shagali suke musaman gidan su unais Dan governor za adaurawa aure lokacin juma,a yayi bayan salame sallah nan ne kowa yataru akacika nanne akadaura auren