← Book details Nurul Khalbi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 18

Sashe 18

Nurul Khalbi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tace yauwa yarona tare da Shafa kansa

Momy ce tai saurin cewa inaaaaa. Haba yata aikeda fita bayan xuba inaaa habadai

Unaisa sai hawaye ne kawai ke kwarsnyowa a idonta

Aranta tanafadin

Yo aiga irinta ni duk uncle ne yajamin walahi

Dady ne takatsesu da fadin duk bawanan ba ma

Yata kigayamana. Abumda yafaru da ke sanan ya akai hakan takasance duk wanan lokacin kina ina...............

Ai kuwa tunda Dady yasoma Mgn zufa tatsoma tsatsafowa unaisa

Da sauri tadago takalli dady ...........

Taku akullum

MATAR MANYA

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[10/25, 10:21 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))

Na ummeyy
MATAR MANYA

Page 4⃣3⃣⏯4⃣4⃣

Da sauri tadago takalli dady

Saikuma tai shiru
Ammy tace dake ake magana ko bakyajine

Cikim bugun zuciya ta gyara zamanta tasoma koro bayani filla filla kamar gaske

Damafa Dady yan shanjini ne suka daukeni masu yanke kan mutane

Ammy tace to taya akai

Tace dama fa nataso daga aiki ne kawai sai jinai anjawo ansakani awata katuwar bus dake
Cike da mutane many a da yara tundaga lokacin bansake sanin inda kaina take ba kawai nafarka naganni awani daki dake cike da mutane sanye da tufafi jajjaye

Haka muka cigaba da zama agidan kulum zasu kawo Sabin muranen da suka sato amma basa masu komai kawai sunatarasu ne

To fa ammy Na dahakane har mukakai sahon wann lokacin acan sai a daren jiyane

Me gadin gidan bacci yadaukeshi mukuma mukai takanmu kowa Yakama gabanshi to shine INA kawowa bakin titi Allah yahadani da wani drive yadaukoni yamaidani gida

Kowanensu cike da jimami suka sauke ajiyan zuciya

Abba yace to ko zaki iya gane gurin ne kowane garine

Dady yace kwarai kuwa domin za,atura Jami,an rsaro domin adauki mataki

Aikuwa cikin kalalo ido da rikicewa

Unaisa tace E amm Na,am abba

Abba yace bakiji bane

Cikin rawan murya tace amma Allah abbah ninamanta ko inane barema inajin tsoroo fa

Momy tace hakane kuma dolene taji tsoro don't haka kawai abarsu da Allah koya kikaga tafada tareda duban ammy

Ammy tace hakane kam

Su Su dady sukace to shknn bkm

Dady yace inaga nayanke shawarar tarewan yata nanda 2-3 months koda son baigama aikin nashiba saikuwuce tare

Unaisa ta dago afirgice tareda hade wash yawu

Dukansu fatan Alkairi sukai

Itakuwa dakinta tawuce ta kwanta kozata huce gajiya da kejikinta aikuwa sai bacci

Su dady kuwa sukaci gaba da tautaunawa game da lamarin

Dagari yawaye tatasa ammy agaba tanamata kukan sangarta ita abarta zataje gidan anty Sa,a da Anty dija

Ammy tace INA lalala Sam batasan zancemba

Abba ne yakira dady tasanar masa shima da kyar ya yarda tareda cewa Su shirya ga drive nam zai kaisu

Agurguje tai wanka ta shirya yaronta drive yazo sukai ma ammy salama suka wuce gidam.anty dija

Tana Shafa adu,a kawai taji sallamn unaisa aikuwa da gudu takaraso suka rungime juna cikin farim ciki bayan sun nutsu ne

Anty dija ke tmby ta abunda yafaru karyanda tagayawa Su ammy itama shi tagayamata

Anty dija harda kukanta da kara godewa ubangiji da ya tsare mata Yar uwarta

Arfar ne yashigo da gudu yafads jikin mom dinshi . yanafadin my mom nagaji tashafa kansa taresacewa muje kaci abunci koh yadaga kansa

Sukaje tadibi abunci tana bashi yanaci har ya koshi suna fira da Anty dija

Tace kartadamu zatazo tamata sati dija tawaro ido tace

Yanxu ba irin dabane ba yanxu kina karkashin wani Dan HK dolene saida izini

Hakadai suka ta fira saida taga lokaci Na tafiya sann sukai salama daga nan gidan Anty Sa,a suka wuce

Bakaramin mmk antyn tai ba

Tace baby kena ke gani kokuwa dai .....

Kantakarasa unaisa ta rigada cewa nice nice wlh nice nice antyyyy dagudu tafada jikinta suka rungume juna kafin suka nutsu tasa tan aiki suka kawo masu drinks suka ci suka sha kafin ta tambayta abumda yafaru tamike tahiga bed room din Anty ta kwantar da arfat a gadon Anty tadawo falon an an take gayamata karyanda takewa duk Wanda ya tmby ta

Bakaramin jimami Anty tai ba

Tasoma cewa zanje gidan nasami dadyn my son akan adage auren yadawo kusa domin gujewa irin wann

Unaisa tace a a fa Anty pls karmuyu HK pls wlh vanason natare yanxu pls

Anty tasoma dariya
Tace wlh baby kina bani dariya sosai yo.SBD me toh?

Tace yauwa Anty kinga fa idan yadawo ba yarigada yadawo bane zai koma nikuma inajin tsoron zama nikadai

Anty tace a a fa fadi gsky baby

Vahaka kike nufiba

Race Allah Anty bkm

Tace to shkk

Wayar Anty CE tai kara tasoma Neman agaji

Anty tai murmushi tace wow kingama my son kekira

Saida gaban unaisa yafadi amma tadake tareda tabe Baki kawai tai

Anty tai murmushi tare da girgiza kai tace baby Allah shiryeki

Tadaga wayar cikin happy suka soma magana

Unaisa kam gyara kwanciyar ta tai tanajin yanda Su Anty kefiran su

A a fa my son to nikam ina bukatar kara ganin jikokina

Unaisa batajin komai yakecewa

Saidai Taji antyn nabashi amsa

Yace habade my anty yanxu ita yar kauyen CE da kuka auramun kinaga ko kallo ma ta isheni bare Na tabata haryakai ga naimata ciki ta haihu

Anty tai murmushi me sauti race my son kana wasa ne
Amma wlh baby kam tafi karfin ace mata hakan kaimadin Dan baka gantaneba

Amma kuma itamadin saita rama

Yace tarama kodai tarame ba

Anty tace a a karkai cika baki my son karwani tym kazo kana kawomin kara tanahanaka.........dadare

Yace ai wlh anty ba yarinyar da ta isa anty wlh saidai tafarka taganta a gadon hospital

Anty tace a a a to kuwa Ashe barima.nafasa kaima baby domin zaka iya jimata ciwo ..... Kenn koh

Haka suka dinga firan da anty

Kafin sukai sallama yakashe wayar

Unaisa kuwa tafito sabe da arfat akafada domim yayi bacci

Anty ramike saye tace badai tfy ba baby ainadauka zaki Dan kwana biyu

Unaisa tace a a anty aimunmaki yini koyanzu ma

Tafada tareda cewa to mukan munwuce saikuma wani tym

Badan anty tasoba domin ita tanason baby sosai kusa da ita taimusu goma Na arziki da kuma chokulet din arfat kafin suka wuce

8:38 pm suka iso gida

Taku akullum

MATAR MANYA

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
[11/1, 8:45 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
NURUL KALBI
((( hasken zuciyata)))

Na Ummy
MATAR MANYA

Page 4⃣5⃣▶4⃣6⃣

Sannu sannu lokaci ketafiya tun a kwanaki sunzo sun shude sati yaxo yashude harma ayau watan unaisa 1 da dawowa

Dady ne yake waya da unais

Yake shaida masa dayana bukatar yadawo akwanan domin yayanke hukuncin tarewar Matar Sa a kwanannan

Unais cikin gidima sai zuface ke karyo masa

Ahankali bakin Sa ya iya furta to Dady

Dady yaima salama yakase wayar abangaren unaisa kuma ciwon maran tane yataso haikam domin month yayi

Alokacin da ammy tagane Taiwan Allah godiya sosai daya kare mata yarta a inda taje

Duk da kuwa tana cikin tashin hankali sosai domin sunsan hali ciwon nata bayamata sannu ko kadan

Abangaren unais makuwa yanacikin damuwa domin duk yakasa sukuni tun lokacim da unaisa takoma gida gashi yanxu yaga month yai yassn tanacan tanafama da meansral pain )) ciwonata

Domin arayuwansa bayason kokadan beauty tawaha arayuwanta

Yanacikin wanan tunaninne wata zuciyar tace mai

Kasanima koyanxu taji sauki tana can da mijinnata data gayama

Cikin jin wani irin facin rai yafurta nooooooo noo beauty pls karkiyi haka ninasan Wanda yadace dake.....

Hakadai yaita sambatu

Unais yanata shirye shiryen zuwa gida Nigeria

Sannan kuma yakudurta aranshi duk matarda tai gangancin da tayarda aka kawota gidan shi to wlh saita dandani kudarta domin saiya wahalar da ita tayanda saita gudu takafarta SBD wahala

Niko nace hmmmm ☺😙😙😙. Tabb muje zuwa magani Dr Muhammad farid (( Mr unais))

Unais kuwa tunda tasami labari tasoma kuka koda taushe cikim damuwa take itakanta takasa sanim takamaimai abunda kedamunta

Itadai tasam batason wann auren kuma tasha alwashin duk mutumin da akahadata dashi zaya Sha wahala kuwa wlh

😵😵😵😵😵😵 tabbb.

Ayau Saturday ranar asabar kuma ayaune unais zaidiro kasarsa gida Nigeria

Su Dady da Momy arfat duk sunje airport domin taro shi

12:08am

Jikinsu yasauko
Ahankali yazuro kafarsa acikin jirgin yasoma saukowa cikin isa dakuma kasaita gawani irin izgilanci da miskilanci ataredashi

Da gudu arfat yazo yadare dadyn shi cikin murna da farin ciki yakecewa

Oyoyo Dady oyoyo dadyyy

Unais ma cikin far in ciki yarungume yaron nasa akafada sukai kissing juna arfat yace nai missing naka sosai my dady I miss u so much yakara kissing dinshi tareda cewa mi too my lovly son,
kafin yakaraso gurinsu Momy yafada cikin Dady yakamo hanun mom yace my mom nai missing naki sosai suka shafa kanshi kafin suka shiga mota sukai gida

Cikin kwananan da unaisa tai tana ciwon nan tawahala sosai kafin tasami sauki lokacin da kwanakin al,adarta suka wuce

Bayan sunkoma gidane unais yaci abunci yahau Sama yai wanka ya kwanta

Cikin baccime yai mafarkin

Beauty

Koda yatashi kawai saiyagan shi.......

Tsaki yai yatashi yashiga toilet yai wankan sarki yafito tashirya yasauko kasa

Yatarard sumomy zaune afalo itada Dady suna fira arfat kuwa yana game a laptop yazo yazauna gurin arfat tareda shafe ksnshi arfat yadago tareda cewa Dady katashi yace yes my son ya akai ne

Arfat yaturo karamin bakinshi yace nazo chocolate kai bacci yafada cikin gwarancinsa tareda langwabe kansa

Unais yai murmushi tareda bashi pick agoshi yace karka damu Nazoma da chocolates dayawa kaji koh

Arfat yasoma Salle da rawa adakin

Dady ne yai gyran murya yasoma magana cikin taushin harshe akan yanason gobe unais yaje gidan su matarsa domin sugana gakuma bikin su daketa karasowa

Dasauri yadago kansa yakalli dadyn

Cikin wani irin yaniyi yace amma Dady Dady tace umarni nabaka ba shawara ba inhar dai Na isa dakai

Jiki asanyaye yace shikenn Allah ya kaimu mom tace Ameen
Suka soma Sama albarka

Washe gari da safe abbah ne adakin unaisa zaune sunata fira kafin yafita gun aiki yanakara tambayarta lpy jikinta

8:00am yamike yace shizaifita unaisa taimai Allah yakiyaye

Haryakai kofar dakin saiyaji wayarsa tai kara yadaga suka gaisa da dady kafin yake shaidamai da zuwan unais ayau zaizo gidan sugana

Cikin far in ciki Abba yace to to to Alhamdulilaj shi Muhammad din
Murna fal ran abbah ke adu,ar Allah kawoshi lpy

Kafin sukai sallama kawai yasakai yafice dakin

Kawai saiwayarsa tasake kara yadauka gurin aikinsune ake nemansa yace gashinan zuwa

Kogurin ammy baikomaba yasakai yafice gidan

Unaisa tunda taji abbah nawayar da Dady kan maganar mijin nata zaizo gidan taji wani irin tashin hankali yaimata dirar mikiya

Tamike tsaye tareda cewa

Tabbbbbbbdiiiiiiii ni unaisa Na shiga ukuuuuu Na mijina kuma..................

Taku akulum

MATAR MANYA

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
Chapter 18 · 0% Book details