← Book details Nida Yarinya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 16

Sashe 7

Nida Yarinya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Farfesun kaza ta gani yaji manja ,waro ido tsohuwa tayi kana tace "Ramatu a gidan wa kika samu nama ?"naga kinje nemo min saurayi ne ,shine farinciki ya kamani nakeson nima in saki farinciki shine nace wani almajiri ya yankamin wanan babban zakaran naki "rakwab tsohuwa ta mayarda murfin kwano ta ajiye har idonta na ruwa tace "dan kutumar uwarki dan bazan zagi uban ba tunda nawane mun haɗa kuɗi da Lami ne ?"Ramu dai tana ta kallon tsohuwa tana ɗura mata zagi, tsohuwa ta ɗauko cinya ta lashe romon dake shirin zubewa a ƙasa tana cin naman tana faɗa , bayan ta cinye na hannunta ta kurma ihu ,Ramu tace "tsohuwa mai ya faru ?tsohuwa dake ci gaba da cin nama tana kuka tace "wlh Ramu kin taƙaitani wlh kinci bashi ,duk inda zanyi dan bikinku ya kan kama sai nayi ,saboda inje in maido kuɗin zakarana a gurin Zaiyyanu "ita dai Ramu babu bakin magana tana gudun ta cika magana tsohuwa tace "zata fasa shige mata gaba akan saurayin , sai da tsohuwa ta cinye na kwanon tass ta shanye romo ta suɗe hannu sanan ta kalli Ramu tace "ina ragowar ?"Ramu dake shirin miƙewa tsohuwa ta bita da ido , Ramu na fita tsohuwa tace "ai duk wanda  fito daga tsatson Lami dole sai yayi kwaɗayi ,badan kwaɗayi irin na Lami ba da tuni Bashir ya gina gidan sama mai hawa dubu "shigowar Ramu ne yasa tsohuwa yin shiru da maganarta ,sakamakon tukunya data gani an ɗauko , ajiyewa a gabanta Ramu tayi ta buɗe ,tsohuwa da kwaɗayi ke tunzurata ta leƙa tukunyar abin data kuma gani a karo na biyu ne yayi matuƙar firgitata har sai da nunfashinta ya ɗauke ta ɓingire a gurin sumammiya ,salati Ramu ta doka tana shirin kuka taje ta ɗibo ruwa a randa cikin kofin silba irin manyan nan ta sheƙawa tsohuwa duka a jikinta tana cewa "sannu "ajiyar zuciya tsohuwa tayi kana ta kalli kofin silban gabanta ta tureshi gefe tace "wanan ruwan ko mutuwa nayi ai dole na farfaɗo sbda wanka da kikayi min "murmishi Ramu tayi ta nemi guri ta zauna , kwararo amai tsohuwa ta fara kamar ,zata amayar da kayan cikin nata ,sai da tsohuwa tayi mai isarta sanan ta jijiga kai   tace "naci wahala Ramu zaki kasheni "Ramu dake tsaye me zatayi banda dariya ,ta dinga ƙyal ƙyalewa tana tafi , kwanciya tsohuwa tayi kan ledar tsakar ɗakinta tana murƙususu alamun ciwon ciki ,sbda bata yarda da wanan abin da taci ba kuma a tarihin rayuwarta bata taɓa cin wanan abin da Ramu ta dafa ba sai yau , ganin tsohuwa na shirin margayawa yasa Ramu zaro ido tana shirin kuka ta fice da gudu , kai tsaye kemis ta nufa ta samu shi kaɗai ne a ciki , ko sallama batayi ba ta faɗa tare da cewa "dan Allah kazo ka duba tsohuwa wlh ciwon ciki ke damunta "Zaiyyan dake sarrafa system ɗinsa ko ɗagowa baiyi ba bare ya kalleta yadai ji ance tsohuwa , ihun data kurma ne yasa shi ɗagowa idonsa yana cikin siririn farin gilashi mai kyau  yace "ku kullum damuwoyi sunyi muku yawa ita me taci kuma ?nama mana "Ramu ta bashi amsa idonta shaɓe shaɓe da hawaye  ,Zaiyyan da mamaki ya kamasa a fili yace "ikon Allah ku kuma nama ne ke lalata muku ciki to lu daina ci mana dole ne "kai naman Mage ne fa nayi mata farfesu saboda taje nemomin...sai kuma tayi shiru ta juya da gudu , komowa gida tayi ta sami tsohuwa kwance tana ta mutsitsikuwa ta shiga uwar ɗakinta ta ɗauko wayat tsohuwar ta danna number babanta , ring ɗaya baba ya ɗauka yace "baba ina yini ?Ramu dake shirin ƙara fashewa da kuka tace "baba nice tsohuwa babu lafiya "waro ido baba yayi kana yace "to gamu nan tahowa ".
Da sauri baba ya fito tsakar gida ya sami Lami tana haɗa wutar da zata soya waina , cikin firgici yace "Lami baba babu lafiya maza tashi muje "cikin ko  ɗarr Lami tace "jeka ina nan biyoka kana gani wutar taƙi kamawa "baba bai jira jin mai zata ƙara cewa ba ya fice , sauri yake kamar zai tashi sama ,tsabar ruɗewa gani yake mashin bazai fishi sauri ba shiyasa ma bai hau ba  , cikin ikon Allah ya iso gidan ,tura ƙofar yayi kana ya faɗa gidan ,yana shiga ya sami Ramu a zaune a tsakar gida ta rafka tagumi , baba dake mayar da nunfashi yace "ina take ?Ramu ta nuna ɗakin tsohuwa ,baba na shirin buɗe labule yaji sallamar likita    ya dawo da baya ya miƙawa likita hannu suka gaisa ,likitan ya shige ciki .

Da shigarsa yaga tsohuwa na kwance ido ya kakkafe ,ya nemi guri ya zauna tare da ciro abin gwajinsa ,zai gwadata ta kamo hannunsa ta riƙe muryarta bata fita sosai ta ɗaga kai ta kalli  baba tace "Zaiyyanu ka riƙemun amanar Ramu ko bayan raina kaine mijinta ,kai kuma Bashir ban amince a aurawa Ramu wani ba inba Zaiyyanu ba wlh inko ba haka ba banyafe b...baba yai saurin rufe mata baki idonsa ya kaɗɗa yai jajur yana ganin kamar tsohuwa bazata tashi ba , wani irin tari ne ya sarƙeta cikin ƙanƙanin lokacin jikin likita yai sanyi dana baba , hannun tsohuwa dake riƙe da likita yaji ya faɗi ƙasa ,a razane ya ɗago kai ya kalli baba ,baban ma shi yake kallo yace "ta mutu "ta mutu?"baba yace " innalilahi wa inna ilaihir raji'un "baba ya rushe da kuka ,Ramu dake waje ta kurma ihu tana shure shure tace "wayoo tsohuwata  na shiga uku "irin kukan da takeyi
[29/01, 10:12 PM] Mom Islam Ce: 🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️🤦‍♂️

    *NIDA YARINYA*
🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂🪂

_Zainab Habib/Mom islam_

P 9-10

Aslamu alaikum ,amsawa Fati tayi murya cike da farinciki ta miƙe da gudu ta rungume Abdull ,cireta yayi a jikinsa kana yace "ba wanan ne ya kawoni ba "kallonsa tayi tana murmishi tare da haɗe hannayenta guri ɗaya tace "to meye ?"tsaki Abdull yaja yana shirin ficewa Fati ta janyoshi suka faɗa gado tare ,waro ido Abdull yayi tare da tureta yace "wlh karo na farko kuma na ƙarshe da zaki kuma yunƙurin yimin haka ko ance miki haka nake ? sam maganarsa bata ɓata mata rai ba ko kaɗan hasali ma samun ƙwarin guwaiwa tayi kuma tabbas yau ɗinnan sai ta ƙwaci haƙƙinta ko ta halin ƙaƙa ,cikin azama Abdull ya miƙe ta kuma ruƙosa ya ɗaga hannu zai kwaɗa mata mari ,ko me ya tuna oho sai ya fasa  ya fice .

Abdull na fita Fati ta fashe da kuka dan wanan tulin maganin da Hajiya ta dinga ɗirka mata ya fara aiki ,gani take idan burinta bai cika ba komai zai iya faruwa , tana saƙa da warwara har ƙarfe goma na dare yayi .

Abdull na dawowa ɗaki ya fara tambayar kansa shin wai dama mai ya kaika tafiya ɗakinta sarai kasan halinta , yana tsaka da tunani yaji ta faɗo ɗakin ,a zabure ya miƙe dan shi a halin yanzu ma tsoronta yake ji , daga ita sai pants ta shigo tana tafiya tana karkaɗa jiki ,Abdull ya fara ja da baya kai kace shine amaryar ,ganin ta ritsa dashi a bango yasa shi dakewa yace "ke dallah ɓacemin anan me kuma ya kawoki ɗakina ? ba kince aure bane to gaki a gidan sai kuma me ? hannunta tasa ta zagaye masa kafaɗa kana tace "ai kaine angon ƴar kazar ma da ake kawowa baka siya bane brother ?"wani yawu na wahala Abdul ya haɗiya muƙut duk da yanayin inda ta shiga yasa shi jin jikinsa ya mutu amma  baiyi  inda zata gane ba , Abdull dake ƙare mata kallo yace "abinda na sani duk cikakkiyar mace wacce ta amsa sunanta mace ,ba ita ke neman miji ba shike nemanta "batare data kula maganarsa ba tace "to ai ni gani nayi mijin na gudun matarsa ina tunanin matsoraci ne "tasss Abdull ya wanketa da mari tare da jefata bed ya rabata da komai na jikinta ,shima ya cire nasa ,bai tsaya sarrafata ko kaɗan ba ya faɗa mata .
Fati ta raina kanta dan sun raba dare a abu ɗaya Abdull yakai wajen awanni a kanta harda neman yafiya tayi amma yaƙi kulata kuma yana jinta ,sai da ya gama wususukata sanan ya miƙe tare da ficewa yabar mata ɗakin ya nufi toilet ɗin palo yayi wanka ya duba rigar bacci a ciki yasa ya kwanta room ɗin dake palo mai toilet ɗin a ciki , washe gari tun safe ya tashi bai tsaya wanka ba ya nufi ɗakinsa samu yayi bata nan yayi murmishin mugunta ya ɗauki wayarsa ya danna number kukun gidan lokacin ƙarfe takwas, ɗauka kukun yayi Abdull yace "black tea da egg "ok kukun yace "Abdull ya ajiye wayar , ba'a ɗauki wasu mintuna masu tsayi ba sai ga kukun ya kawo ya ajiye a dining , fitowa Abdull yayi ya zauna ya fara ci ,yana cikin ci yaji tafiya yasan mutuniyarsa ce , ganin tana tafiya tana ɗingisa ƙafafuwa yasa shi tuntsirewa da dariya yace "madam ga abinci fa "Allah sarki Faty bata fushi ta zauna ta cika cikinta ,bayan sun gama ci ta kallesa tana gudun karta yi magana yace "tayi masa rashin kunya yayi mata irin na jiya , amma bari ta gwadasa tace  "yah Abdull ina kazata ?"Abdull dake dariyar mugunta yace "kaza ko ?zakici kaza tabbas ya sureta sai ɗakinta ya rufo ƙofa ,dama iya doguwar riga ce a jikinta ,shima ya cire nashi ya fara wajigata ,yau kam kuka take sosai da sosai dan har haɗashi da iyayensa tayi sbda gani take kamar zai cire mata rai gashi ko taimako babu , yaumafa sai da yayi niya ya ƙyaleta sanan ya wuce bedroom ɗinsa yayi wanka ya sauya kaya duk da yasan ba cikakkiyar budurwa bace ta bada kanta a waje bai hanashi jin farinciki ba ,dan ji yake kamar ya dinga kasancewa da ita kullum .
Chapter 7 · 0% Book details