Sashe 4
Masarautar Gobir Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wai Marwa gaske ne can sashen su Prince Khalid za ki koma da zama?"Saffa ke tambaya ta na kallon Marwa wacce ta zube ƙasa ta na zaɓen kayan da za ta tafi kamar yadda umarnin Amma ya bada.
"Ki na fah ji na shine kika yi banza da ni ?"
Marwa ta ɗago ido taf hawaye tace "ya zan yi Saffa?ban san mi yasa ta ke son na koma can ba,tun jiya zuciyata ta kasa nutsuwa dakyat fah barci ya ɗauke ni a can sashen"
Cikin jin haushi Saffa ta mayar mata da "babu wani ba ki ji daɗi ba,ina ce can da AC sannan a bed kika kwana amman da yake baki son ki nuna min shine kike zancen wahala.Marwa ki je ki sha daɗi ke ɗaya na ji na gode da haka,dama tunda na ga wannan jararababen ya lanƙame maki na san da sai ya raba zumuncin mu"
Marwa ta tashi tsaye ta na ma ƴar uwarta duban mamaki,ko kafin tace wani abu sallamar Jakadiya haɗi da kirarin ta ya iso gare su.
"Taka ranki lafiya gimbiya sarauniya uwa ga Prince Khalid,gafara dai masu abu da abunsu kura da kallabin tumbi ,gafara dai masu sarauta za su shigo"
Amma ta fara shigowa Jakadiya na take mata baya,sanye take cikin kayan sarauta kai kace ita ce matar sarkin.Lokaci ɗaya zuciyar Marwa da ta Saffa suka buga yayin da kuma jikin Marwa ya ɗauki wata irin rawa ita kuwa Saffa ƙuri ta yi ma Amma ta na yi mata kallon ido cikin ido.
Ba Amma ba hatta Jakadiya ta ɗan razana ganin yadda idon Saffa ke fitar da wani hayaƙi ya ɗauki kalar kore,a hankali Amma ta fara taka ƙafa zuwa gunta sai dai ko kafin ta kai hannu ta dafata abun cikin idon Saffah ya ɗauke cak.
Girgizata Amma ta yi amman tsit ba ta ji komi ba,da sauri ta yi ƙasa ta na kwasar gaisuwa ita kuwa Amma ɗago Saffa ta yi ta haɗeta da jikinta ta na cewa "tashi Ƴata gaisuwar ta isa haka"sannan ta juyo gun Marwa wacce jikinta yayi sanyi laƙas duk wata laka ta jikinta ta mutu murus.
"Kin gama kimtsawa ne?"ita ce tambayar da Amma ta yi mata,kai ta girgiza alamun a'a ta sakar mata murmushi ta na mai kuma cewa "ok toh in kin gama ki jira za'a zo a tafi da ke,zan wuce palais dan isar da saƙon mallakar ki"ba tace komi ba a haka Amma ta fita Jakadiya ta take mata baya.
"Ban yarda da wannan matar ba,sam ba ta yi kama da mutumniyar kirki ba amman ban san mi yasa kuma na ji zuciyata ta kamu da sonta farat ɗaya"Saffa ke magana ta na wani jujuya ido,Marwa kuwa kallon sabon al'amarin da ke tattare da ƴar uwarta kawai take.
Saffa ta girgiza ta tace "ko baki ji abin da nace ba?"Marwa ta nisa tace "na ji mana,amman ki iya bakin ki nan masarauta ce fah za'a iya yi maki hukunci mai tsauri"Saffa ba ta iya cewa komi ba sakamakon wani abu da take ji ya na yawo a kwanyarta doli ta kwanta nan ta ɓingire da barci.
A can ɓangaren Amma kuwa su na isa palais dogarai suka fara yi mata kirari,duk da kasancewar ba kasafai take zuwa nan ɗin ba sai ta na da wata muhimmiyar magana.
"Ran sarki ya daɗe Sarauniya Amina na son ganawa da kai akwai Magana a bakinta,a bani izini dan sallamar dogarai"Jakadiya ke wannan maganar bayan ta yi gurhano a gaban sarki,cike da izza yace "na baki dama"Jakadiya ta miƙe ta na yi ma dogarai alama da su fice ita ma fita ta yi ta tsaya bakin ƙofa.
Bayan fitarsu ne Amma ta yi wani murmurshi mai ɗauke da ma'anoni dayawa,duk da kasancewar Sarki Garba na da iko sosai amman sam bai san mi yasa ya ke shakkar Amma ba kusan ma ta zame masa ƙarfen ƙafa.
Zagaye ta fara ta na magana "babu shakka ƙarfin mulki ya ratsa jikinka sosai,dukiya na ta ƙara hauhawa amman har yanzu ban ga alamun za'a baiwa Prince Khalid gadon mahaifinsa ba"
Cike da dakiya Sarki ya miƙe tsaye yace "Amina ki yi maganar da ta kawo ki,banda isasshen lokaci"
Amma ta juyo ta ɗan taɓe baki tace "dama maganar *Tawaye* ne ina son ɗaya ta koma sashena " Sarki ya murmusa har gemunsa ya motsa kafin yace "a kan wane dalili ne za ta koma part ɗin ki?"sai da Amma ta ƙanƙance ido sannan tace "kar da ace Sarki ya mance da sharuɗan masarauta?"ya girgiza kai yace "ban mance ba,sai dai ina son sanin dalilin ne"kai tsaye ta basa amsa da "Prince Khalid ke sonta kuma sai na ga bai dace ba ta ci gaba da yin bauta a matsayin ta na sarauniyar gobe"
Sarki ya tako har izuwa inda Amma take yace "Dama bauta ce suke?tun yaushe aka yi jera su cikin jerin bayi alhalin sashen su daban yake da na sauran sannan kuma in ban manta ba babu wani aiki da suke yi"
Amma tace "ko cin abincin bayi da suke shi ma bauta ne,balle kuma wani sa'in sukan ɗebo ruwa"
Sarki yace "ya isa haka nan,ki je ki tafi da ita sai mi kuma?"Amma ta yi ƙofar fita ba tare da tace komi ba nan suka yi karo ita da Yarima wani kallon ƙasƙanci ya yi mata,kafin ita kuma ta kafesa da ido na wani ɗan lokaci ta yi murmushin da ita kaɗai ta san ma'anarsa.
"Ya mahaifina miye dalilin da kake barin wannan matar na shigowa palais mi yasa ba ka yi mata iyaka ba?"Yarima ke faɗar haka sa'ilin da ya isa gun Sarki.
Sumar kansa ya shafa kafin yace "har yanzu kai yaro ne,da sannu za ka gane taƙon saƙar.Wannan masarauta na da rikici sosai babu wanda ya isa ya san inda ta dosa sai Allah amman da sannu komi zai warware"
Yarima ya sauke ajiyar zuciya yace "to amman miye ta faɗa ma?" "Ɗaya daga cikin tawayen masarauta za ta koma sashen ta saboda Prince Khalid na sonta"a hasale Yarima yace "in dai har ina da rai ba zan taɓa bari ya aureta ba saboda ni ma sonta nake"Sarki ya girgiza kai yace "tabbas alƙalumana sun daɗe da nuna min Prince Khalid zai aureta sai dai ban san wacce ce a cikin su ba har yanzu sai in Amina ta kaita sashenta zan tabbatar,maganar kuma ka na sonta wannan ƙarya ne sha'awarta ce kake"
Da sauri Yarima ya kalli mahaifinsa ya na mamakin ya aka yi ya san sha'awarta kawai ya ke?bai tsinke da lamarin ba ya ji muryar sarki na cewa "in kuma tunanina ya zamana haka ne to kai ne namiji na farko da za zai kusanceta kafin shi wanda zai auren nata ya same ta "tsabar farin ciki ya saka Yarima rungume Sarki yace "na gode mahaifina dama kamar ka san plan ɗina haka na tsara"Sarki ya murmusa yace "wani hanzari ba gudu ba,ƙa'idar ita ce sai ta sha wasu ruwa kafin ka kusanceta"Yarima ya ɓata fuska tare da tambaya "wane irin ruwa kuma?akan wane dalili?"
Sarki yace "saboda muddin ta na cikin hayyacinta aljanin da ke jikinta ba zai taɓa barin hakan ta faru ba"
Jikin Yarima yayi sanyi yace "to in kuma na bata ruwan ta ƙi sha fah?" Sarki ya nufi kujerarsa ya na mai cewa "ba kai za ka bata ba ƴar uwar tawaicinta za ta bata su,sannan ta hanyar lalama za ka nemi wannan alfarma muddin ka tursasata gari zai kwaɓe ma saboda ita ma ta nada nata aljanun"
Cike da ƙosawa Yarima yace "wai ni kam su Tawayen nan ba mutane ba ne ko mi? Naji sai wasu sharudda kake gindiya min akan bayi"Sarki yayi murmushi yace "mutane ne sai dai ba kamar kowa suke ba,su ɗin *Tawayen* masarauta ne" Yarima kai ya dafe saboda caji da ya ɗauka sam ya kasa fahimtar komi.
Bayan kwana biyu
Tunda Marwa ta koma sashen Amma sam barcin dare ya ƙaurace ma idonta,a ko wane dare cikin dararen biyu da irin masifar da ta fuskanta.
Daren farko barci na fara ɗokarta , ta fara ganin wata ƙatuwar halitta tamkar za ta cika ɗakin,dare na biyu kuwa gawar Prince Khalid ta ke gani akan makara yayin da wata murya cikin siririn amo ke gargaɗarta a kan ta fita harakar Prince Khalid.
A mugun furgice ta farka ta na dafe da saitin zuciyarta,a hankali ta saukar da ƙafafunta daga makeken gadon.Ta kama ƙofa za ta buɗe kenan Saffa ta shigo hannunta riƙe da kofi,Marwa za ta tambaye ta kawai ta kafa mata kofin ruwan ta na cewa "sha wannan sai mu yi magana"sai da Marwa ta shanye ruwan tas sannan ta janye bakinta.
Murmushi kan fuskar Saffa ta kama hannun ƴar uwarta tace "zo mu je na gwada maki wani abu "babu muso ta bi bayanta kamar raƙumi da akala.
Har suka fito farfajiyar gidan babu motsin kowa,Marwa ta fara jin jiri kafin daga bisani idonta su juye ta dubi Saffa tace "kin ci amanar zumunci tunda har za ki iya cutar da ƴar uwar tawaicin ki" ita ma Saffa kamar almara haka idonta suka koma kore sannan tace "akan Prince Khalid babu abin da ba zan iya yi ba"ba su sake yin magana ba Yarima ya fito daga cikin wani lambu ,hannun Marwa ya kama tare da janta zuwa sashen shi yayin da ita kuma ta waigo ta na kallon Saffa idonta taf hawaye ita kuwa Saffa cike da murna ta koma ɓangaren Amma ta shige ɗakin da aka saukar da Marwa tare da haye gadon.
Tamkar wani gumki haka Marwa ta tsaya Yarima na cire duk wani abu da ya shafi tufafi a jikinta.
Gefe ya koma ya na ƙare ma surar jikinta kallo wacce zai iya cewa duk neman matan da yake bai taɓa cin karo da wacce ta kai kwatankwacin Marwa ba.
Yarima ya hura mata iska a idonta,luf ta lumshe ido ya ɗauke ta cak ya ɗora kan bed tare da yi mata rumfa,hasken ɗakin ya kashe can tsawon lokaci Marwa ta yi ƙara guda tal daga ita ba ta sake ko da motsi ba.
"Ki na fah ji na shine kika yi banza da ni ?"
Marwa ta ɗago ido taf hawaye tace "ya zan yi Saffa?ban san mi yasa ta ke son na koma can ba,tun jiya zuciyata ta kasa nutsuwa dakyat fah barci ya ɗauke ni a can sashen"
Cikin jin haushi Saffa ta mayar mata da "babu wani ba ki ji daɗi ba,ina ce can da AC sannan a bed kika kwana amman da yake baki son ki nuna min shine kike zancen wahala.Marwa ki je ki sha daɗi ke ɗaya na ji na gode da haka,dama tunda na ga wannan jararababen ya lanƙame maki na san da sai ya raba zumuncin mu"
Marwa ta tashi tsaye ta na ma ƴar uwarta duban mamaki,ko kafin tace wani abu sallamar Jakadiya haɗi da kirarin ta ya iso gare su.
"Taka ranki lafiya gimbiya sarauniya uwa ga Prince Khalid,gafara dai masu abu da abunsu kura da kallabin tumbi ,gafara dai masu sarauta za su shigo"
Amma ta fara shigowa Jakadiya na take mata baya,sanye take cikin kayan sarauta kai kace ita ce matar sarkin.Lokaci ɗaya zuciyar Marwa da ta Saffa suka buga yayin da kuma jikin Marwa ya ɗauki wata irin rawa ita kuwa Saffa ƙuri ta yi ma Amma ta na yi mata kallon ido cikin ido.
Ba Amma ba hatta Jakadiya ta ɗan razana ganin yadda idon Saffa ke fitar da wani hayaƙi ya ɗauki kalar kore,a hankali Amma ta fara taka ƙafa zuwa gunta sai dai ko kafin ta kai hannu ta dafata abun cikin idon Saffah ya ɗauke cak.
Girgizata Amma ta yi amman tsit ba ta ji komi ba,da sauri ta yi ƙasa ta na kwasar gaisuwa ita kuwa Amma ɗago Saffa ta yi ta haɗeta da jikinta ta na cewa "tashi Ƴata gaisuwar ta isa haka"sannan ta juyo gun Marwa wacce jikinta yayi sanyi laƙas duk wata laka ta jikinta ta mutu murus.
"Kin gama kimtsawa ne?"ita ce tambayar da Amma ta yi mata,kai ta girgiza alamun a'a ta sakar mata murmushi ta na mai kuma cewa "ok toh in kin gama ki jira za'a zo a tafi da ke,zan wuce palais dan isar da saƙon mallakar ki"ba tace komi ba a haka Amma ta fita Jakadiya ta take mata baya.
"Ban yarda da wannan matar ba,sam ba ta yi kama da mutumniyar kirki ba amman ban san mi yasa kuma na ji zuciyata ta kamu da sonta farat ɗaya"Saffa ke magana ta na wani jujuya ido,Marwa kuwa kallon sabon al'amarin da ke tattare da ƴar uwarta kawai take.
Saffa ta girgiza ta tace "ko baki ji abin da nace ba?"Marwa ta nisa tace "na ji mana,amman ki iya bakin ki nan masarauta ce fah za'a iya yi maki hukunci mai tsauri"Saffa ba ta iya cewa komi ba sakamakon wani abu da take ji ya na yawo a kwanyarta doli ta kwanta nan ta ɓingire da barci.
A can ɓangaren Amma kuwa su na isa palais dogarai suka fara yi mata kirari,duk da kasancewar ba kasafai take zuwa nan ɗin ba sai ta na da wata muhimmiyar magana.
"Ran sarki ya daɗe Sarauniya Amina na son ganawa da kai akwai Magana a bakinta,a bani izini dan sallamar dogarai"Jakadiya ke wannan maganar bayan ta yi gurhano a gaban sarki,cike da izza yace "na baki dama"Jakadiya ta miƙe ta na yi ma dogarai alama da su fice ita ma fita ta yi ta tsaya bakin ƙofa.
Bayan fitarsu ne Amma ta yi wani murmurshi mai ɗauke da ma'anoni dayawa,duk da kasancewar Sarki Garba na da iko sosai amman sam bai san mi yasa ya ke shakkar Amma ba kusan ma ta zame masa ƙarfen ƙafa.
Zagaye ta fara ta na magana "babu shakka ƙarfin mulki ya ratsa jikinka sosai,dukiya na ta ƙara hauhawa amman har yanzu ban ga alamun za'a baiwa Prince Khalid gadon mahaifinsa ba"
Cike da dakiya Sarki ya miƙe tsaye yace "Amina ki yi maganar da ta kawo ki,banda isasshen lokaci"
Amma ta juyo ta ɗan taɓe baki tace "dama maganar *Tawaye* ne ina son ɗaya ta koma sashena " Sarki ya murmusa har gemunsa ya motsa kafin yace "a kan wane dalili ne za ta koma part ɗin ki?"sai da Amma ta ƙanƙance ido sannan tace "kar da ace Sarki ya mance da sharuɗan masarauta?"ya girgiza kai yace "ban mance ba,sai dai ina son sanin dalilin ne"kai tsaye ta basa amsa da "Prince Khalid ke sonta kuma sai na ga bai dace ba ta ci gaba da yin bauta a matsayin ta na sarauniyar gobe"
Sarki ya tako har izuwa inda Amma take yace "Dama bauta ce suke?tun yaushe aka yi jera su cikin jerin bayi alhalin sashen su daban yake da na sauran sannan kuma in ban manta ba babu wani aiki da suke yi"
Amma tace "ko cin abincin bayi da suke shi ma bauta ne,balle kuma wani sa'in sukan ɗebo ruwa"
Sarki yace "ya isa haka nan,ki je ki tafi da ita sai mi kuma?"Amma ta yi ƙofar fita ba tare da tace komi ba nan suka yi karo ita da Yarima wani kallon ƙasƙanci ya yi mata,kafin ita kuma ta kafesa da ido na wani ɗan lokaci ta yi murmushin da ita kaɗai ta san ma'anarsa.
"Ya mahaifina miye dalilin da kake barin wannan matar na shigowa palais mi yasa ba ka yi mata iyaka ba?"Yarima ke faɗar haka sa'ilin da ya isa gun Sarki.
Sumar kansa ya shafa kafin yace "har yanzu kai yaro ne,da sannu za ka gane taƙon saƙar.Wannan masarauta na da rikici sosai babu wanda ya isa ya san inda ta dosa sai Allah amman da sannu komi zai warware"
Yarima ya sauke ajiyar zuciya yace "to amman miye ta faɗa ma?" "Ɗaya daga cikin tawayen masarauta za ta koma sashen ta saboda Prince Khalid na sonta"a hasale Yarima yace "in dai har ina da rai ba zan taɓa bari ya aureta ba saboda ni ma sonta nake"Sarki ya girgiza kai yace "tabbas alƙalumana sun daɗe da nuna min Prince Khalid zai aureta sai dai ban san wacce ce a cikin su ba har yanzu sai in Amina ta kaita sashenta zan tabbatar,maganar kuma ka na sonta wannan ƙarya ne sha'awarta ce kake"
Da sauri Yarima ya kalli mahaifinsa ya na mamakin ya aka yi ya san sha'awarta kawai ya ke?bai tsinke da lamarin ba ya ji muryar sarki na cewa "in kuma tunanina ya zamana haka ne to kai ne namiji na farko da za zai kusanceta kafin shi wanda zai auren nata ya same ta "tsabar farin ciki ya saka Yarima rungume Sarki yace "na gode mahaifina dama kamar ka san plan ɗina haka na tsara"Sarki ya murmusa yace "wani hanzari ba gudu ba,ƙa'idar ita ce sai ta sha wasu ruwa kafin ka kusanceta"Yarima ya ɓata fuska tare da tambaya "wane irin ruwa kuma?akan wane dalili?"
Sarki yace "saboda muddin ta na cikin hayyacinta aljanin da ke jikinta ba zai taɓa barin hakan ta faru ba"
Jikin Yarima yayi sanyi yace "to in kuma na bata ruwan ta ƙi sha fah?" Sarki ya nufi kujerarsa ya na mai cewa "ba kai za ka bata ba ƴar uwar tawaicinta za ta bata su,sannan ta hanyar lalama za ka nemi wannan alfarma muddin ka tursasata gari zai kwaɓe ma saboda ita ma ta nada nata aljanun"
Cike da ƙosawa Yarima yace "wai ni kam su Tawayen nan ba mutane ba ne ko mi? Naji sai wasu sharudda kake gindiya min akan bayi"Sarki yayi murmushi yace "mutane ne sai dai ba kamar kowa suke ba,su ɗin *Tawayen* masarauta ne" Yarima kai ya dafe saboda caji da ya ɗauka sam ya kasa fahimtar komi.
Bayan kwana biyu
Tunda Marwa ta koma sashen Amma sam barcin dare ya ƙaurace ma idonta,a ko wane dare cikin dararen biyu da irin masifar da ta fuskanta.
Daren farko barci na fara ɗokarta , ta fara ganin wata ƙatuwar halitta tamkar za ta cika ɗakin,dare na biyu kuwa gawar Prince Khalid ta ke gani akan makara yayin da wata murya cikin siririn amo ke gargaɗarta a kan ta fita harakar Prince Khalid.
A mugun furgice ta farka ta na dafe da saitin zuciyarta,a hankali ta saukar da ƙafafunta daga makeken gadon.Ta kama ƙofa za ta buɗe kenan Saffa ta shigo hannunta riƙe da kofi,Marwa za ta tambaye ta kawai ta kafa mata kofin ruwan ta na cewa "sha wannan sai mu yi magana"sai da Marwa ta shanye ruwan tas sannan ta janye bakinta.
Murmushi kan fuskar Saffa ta kama hannun ƴar uwarta tace "zo mu je na gwada maki wani abu "babu muso ta bi bayanta kamar raƙumi da akala.
Har suka fito farfajiyar gidan babu motsin kowa,Marwa ta fara jin jiri kafin daga bisani idonta su juye ta dubi Saffa tace "kin ci amanar zumunci tunda har za ki iya cutar da ƴar uwar tawaicin ki" ita ma Saffa kamar almara haka idonta suka koma kore sannan tace "akan Prince Khalid babu abin da ba zan iya yi ba"ba su sake yin magana ba Yarima ya fito daga cikin wani lambu ,hannun Marwa ya kama tare da janta zuwa sashen shi yayin da ita kuma ta waigo ta na kallon Saffa idonta taf hawaye ita kuwa Saffa cike da murna ta koma ɓangaren Amma ta shige ɗakin da aka saukar da Marwa tare da haye gadon.
Tamkar wani gumki haka Marwa ta tsaya Yarima na cire duk wani abu da ya shafi tufafi a jikinta.
Gefe ya koma ya na ƙare ma surar jikinta kallo wacce zai iya cewa duk neman matan da yake bai taɓa cin karo da wacce ta kai kwatankwacin Marwa ba.
Yarima ya hura mata iska a idonta,luf ta lumshe ido ya ɗauke ta cak ya ɗora kan bed tare da yi mata rumfa,hasken ɗakin ya kashe can tsawon lokaci Marwa ta yi ƙara guda tal daga ita ba ta sake ko da motsi ba.