Sashe 1
Man Of The World Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
# Real eeshow
Book 2
3ï¸âƒ£5ï¸âƒ£âž¡ï¸3ï¸âƒ£6ï¸âƒ£
Yana ɗaura haɗaɗen rolex a hannunsa kamar kullum ba wanda ya tarar a falo se Meemah datasha uwar kwalliya kamar wadda zata gasar kyau abinka da miskilin mutum ya fiske kamar besan da zaman wata halittaba yayi hanyar waje cikin ƙissa ta miƙe haɗe da cewa"Ya Abdallah kaifa nake jira mutafi su Mum duk sun tafi airport ɗin".
ba tare dayabi takanta ba ya cigaba da tafiyarsa abunsa ganin be kulata ba yasata ta fita cikin sauri tabi bayansa lokacin data fita har security ɗinsa sun buɗemasa sabuwar G-box ɗinsa yana niyyar shiga cikin sauri ta ƙarasa gurinsa tana niyyar shiga kallo daya jefeta dashi ne yasa ta fasa shiga ya shige abunsa har Sani driver ya tada motar yaji Man of the world cikin husky voice ɗinsa yace"tashiga motar security mutafi".
"okay Sir".
nanya fita bejimaba ya dawo ya tada mota suka fara tafiya .
Jingina yayi da jikin kujera ya rasa meke damunsa akanta daya rife idanunsa ita yake gani wani sashi na zuciyarsa se tsunkuninsa yake kan yaje gurin aiki koze ganta wani murmushi ne ya suɓucemasa ya rasa na menene a fili yace "wai meke damuna ne narasa dalilin dayasa dana rife ido ba wadda nike gani se wannan yarinyar anyako ba mayya bace".
tsaki yayi sakamakon duk yanda yaso kauda tinaninta zuciyarsa ta hansa har suka isa airport yanata tsaki bemasan sun iso ba sakamakon duniyar tinani daya lula suna isa cikin nutsuwa Sani driver yace"Sir mun iso".
firgigit ya dawo daga duniyar tinanin daya shiga yace"ok ".
yafita yazagaya ya buɗemasa a hankali ya zuro haɗaɗɗen takalminsa waje gabaki ɗaya idanun mutanen gurin na kansa kowa so yake yaga wanene ze fito daga motar sake zuro ɗaya ƙafar yayi ya fita baƙaramun ɗaukar hankalin matan dake gurin yayiba yafara cikin takun zaratan maza ko takan Meemah bebiba yana shiga cikin gurin ya tadda Rahma rungume jikin Granny tana ganinshi ta saki Granny ta ruga da gudu tayi kansa shima a nashi ɓangaren buɗemasa hannuwa yayi alamar ta taho garesa hakance takasance kuwa tana zuwa ta rungumesa cikin murna ƙara rungumeta yayi tsam a ƙirjinsa yanajin wata irin ƙaunar ƙanwartasa na ƙara shigarsa sun daɗe a haka kafin su saki juna yakama hannunta murmushi Ammi tayi tare da cewa"ja'irar yarinyar badai ni kikaiwa haka ba kan wannan sangamin zakizo ki sameni ina zaune a shararren gurina nima bazan kulaki ba kuma kya koma gurin sangamin kifara kwana badai ɓangarena ba kije can duk abinda ze cinyeki ya cinyeki banda asara tunda dai ba ɗana ya cinye ba".
dariya gabaki ɗaya gurin sukayi hadda Mommy dake ta faman yaƙe Abbih yace" yau kuma keda ƙawar taki ake jin kanku kuma".
"eyi aiwai ita me É—an uwa tana ganinshi ta sakeni tayi gurinsa".
dariya Rahma tayi tace"tuba nike ƙawata nike Ammina".
taƙarasa faɗa tana me kama kunnenta alamun bada haƙuri nan suka ɗunguma suka shiga motocinsu seda zasu shiga mota Rahama ta lura da Meemah nan taita farinciki suka shiga mota ɗaya suka nufi gida.
Tsaye suke a bakin titi suna jiran me napep Inteesar tace"Aunty sekuma yaushe zaki dawo".
É—aga kai sama Badi'ah tayi alamun tinani sannan tace"jibi zan taho sekuma Allah yakaimu biki ya tashi".
"kai Aunty dan Allah kizo da wuri".
"ki kwantar da hankalinki insha Allahu da wuri zanzo".
"yauwa Auntyna".
tunda suka fara magana Jameelah ke sakin wani shu'umin murmushi wanda ita kaɗai tasan ma'anarsa karaf sukayi iso huɗu da Khadijah dake ƙoƙarin tsaida me napep harara suka sakarma juna kwafa Khadijah tayi nan suka yi sallama da Aunty Badi'ah tashiga napep sukuma suka juya saurin yin gaba Khadijah tayi tabarsu binta sukayi da kallo gabaki ɗayansu suka cigaba da tafiyarsu har suka isa gida.
Suna shiga gida Jameelah taƙara narkewa tayi kalar tausayi alamu batason binsu saboda aga laifin Khadija sosai ran Inteesar yakai ƙololuwar ɓaci ganin yadda Khadijah keta ware Jameelah tana ɗari-ɗari cikin muryar kalar tausayi tace"Aunty Inteesar se anjuma".
"kitaho mutafi man".
"a'ah Aunty banason ina hana Æ´ar uwata sakewa naga Khadijah kamar batajin daÉ—i".
"rabu da ita sakarai ce batasan nata ba zanji da ita".
"dan Allah Aunty karkiyimata komai domin banason ranta yana ɓaci ata dalilina".
taƙarasa faɗa tana mai shigewa ɗakinsu sosai tabasu tausayi tana shiga ɗaki taɗan leƙo taga yadda duk ransu yaɓaci dariya tayi tare da cewa"gaskiya Ummah naga plan ɗinnan naki yana tafiya yadda yakamata".
"nidai abinda nike so dake kiƙara shigewa jikinsu harki samo lambarsa daga nan aiki yaƙare".
"ai anjumannan zanje insaci numbersa a wayarta zasu gane kurensu dangin matsiyata kawai".
"yauwa tawan".
nan sukaita hirarsu ta tsara plan É—in da zasu mallakeshi.
"Kewai Khadijah wacce irin mahaukaciya ce ya yarinyar nan tana binmu sauda ƙafa amma ke kina nunamata rashin ƙauna ƙiri-ƙiri Ummih wallahi bakiga yadda yarinyar tabamu tausayi ba saboda yarinyar ta natsu taita nunawa Khadija soyayya amma tayita wulaƙantata".
"wallah Ummih ba tuban Allah da Annabi tayi ba ɗazu ina kallonta tana harar Aunty yazanyi in nike inso wanda kullum ƙoƙarinsa yaga bayana nikuma ina ƙara shigemasa kamar wadda batasan ciwon kanta ba ".
yin kanta Inteesar tayi a harzuƙe zata doketa saurin ɓoyewa bayan Ummih tayi tana huci tace"ni kike faɗama bansan ciwon kaina ba Khadijah saboda kin rainani to wallahi senayi maganinki matsawar baki fita daka harkata ba mara mutunci kawai".
"wallahi bazan fita daga harkarki ba Aunty ina na fita daga harkarki wazan kula".
dakatar dasu Ummih tayi ta hanyar ɗaga musu hannu tace"ke Khadijah banason rashin kunya meye dan ƴar uwarku tabiku ai duk arziƙine wallahi idan baki dena wannan halin naki ba watarana sena karyaki sakarai kawai kuma naƙara ganinkinmata wani abu zakiga yadda zanmiki wallahi".
nan Ummih tayita yimusu faɗa ana cikin haka wayar Inteesar tayi ƙara dubawa tayi taga sunan Pure one na yawo akan screen ɗin wayar murmushi tayi tare da ɗagawa tayi tare da cewa" salamu Alaikum ina yini".
daga ɗaya ɓangaren ko amsa gaisuwarta beyiba kamar wani mejin haushinta yace"!!!!!!!!!!!!!
*MAN OF THE WORLD*
Sighn and update by Real eeshow
_Dan Allah sisters mukasance masu riƙe amanar juna dan Allah idan kinsan baki biyaba karki karantamun idan kuma kinbiya dan Allah karki fitarmun._
_*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow
_*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga Æ´an Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuÉ—in da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_
Book 2
3ï¸âƒ£7ï¸âƒ£âž¡ï¸3ï¸âƒ£8ï¸âƒ£
"ki fito muna jiranki a ƙofar gidanku".
ya gimtse wayarsa ba tare dayaji tabakinta beyiba shiru tayi tashi ga duniyar tinanj taji muryar Ummih tace"lafiya kike tinani mamana".
ɓoyayyar ajiyar zuciya ta sauke tare da ƙaƙalo murmushin yaƙe tace"bakomai Ummih ba tinani nake ba".
"kidena saka abubuwa a ranki dukkan tsanani yana tare da sauƙi kuma haƙuri baya taɓa faɗuwa ƙasa banza komai kikaga yafaru da bawa to da sanin Allah kimiƙawa me duka komai dake damunki insha Allah bazaku tama wofanta ba kedai a kullum ina muku nasiha daku riƙe gaskiyarku da amsar ƙaddararku hannu bibiyu".
"insha Allah Ummih na".
Ummih zatayi magana kenan Khadijah tace"Ummih wai Abbah har yanzu beyimiki zancen kayan É—akin Aunty bane naga har yau ba'ah saimata ko tsinke ba gaskiya Abbah baya kyautawa da bikin Jameelah akeyi da yanzu yashiga ya fita yayimata".
"kewai wacce irin me kunnen ƙashi ce ne da bakyajin magana ne iyi meye naki akan kayan ɗakin ko dole se anyi kayan ɗaki ake aure".
ɗage labulen ɗakin Abbah yayi har yana huci yace"yayi munafuka to yaudai Allah yakamaki wato idan nafita tara ƴaƴanki kike kina ƙona namana to banyafe ba suɗin da kike kaiwa ƙarata me suka isa suyimun bakuma zanyi ko zare ba inkinyi zuciya kiyimata naga abinda yazama dole".
Miƙewa Imteesar tayi tana gyara zaman hijab ɗinta dakamata tsawa Abbah yayi haɗe da cewa"kee kuma ina zaki".
jiki na rawa tace"shine yazo yana waje".
washe baki Abbah yayi yace"toh toh shine kuma kika tsaya san iyawa kika shanyashi".
"ba shanyashi nayi ba Abbah yanzu ya kirani".
"toh sarkin tsari kota ina aka ɓullomiki sekinsan yadda zaki kare kanki".
muryar Uwar Gwarama sukaji tace"kaima dai Malam aikasan an tsotsa a mama yaza'ayi barewa tayi gudu É—iyarta tayi rarrafe ai halin uwarta halinta har son nuna ita ta Allah ce fir'auna a zuciya duk ita ta biyo"
"saura kuma inya baki kuɗi ki ɓoye kiga yadda zanyi dake".
"gwara dai ka gayamata domin tana iya maƙalewa ta kawowa uwarta".
jiki a sanyaye ta fice sukaci ka haÉ—u da Jameelah na fitowa daka É—akinsu tana ganin Inteesar ta wani wage baki tace"Aunty dama yanzu nake shirin zuwa gurinki".
"Allah ko ".
"eyi wallahi inason intura whatsapp ne nawa yayi expired".
"aiko fita zanyi Sis sede nabaki wayar idan kingama turawa ki ajemun".
wani farin cikine ya mamaye zuciyar Jameelah a zuciyarta tace"yau zan samu cikar burina daka yau keda Zaid har abada shegiya tsinanniya sarkin rashin wayo".
a fili kuma murmushi tayi tace"Yah Zaid É—inne yazo ne Aunty naga irin wannan wankan haka ai wannan sekisa ya kifa Aunty".
miƙamata wayar tayi haɗe da yin murmushi tace"kudai bakwa rabo da shiririta ingoni sena dawo".
taƙarasa zancenta tana ciremata password ta miƙamata ansa tayi tare da sakin wani shu'umin murmushi tace"adawo lafiya Auntyna maganin kukana".
murmushi kawai tayi ta wuce abinta tanajin wata irin ƙaunar ƙanwarta na shigarta.
Book 2
3ï¸âƒ£5ï¸âƒ£âž¡ï¸3ï¸âƒ£6ï¸âƒ£
Yana ɗaura haɗaɗen rolex a hannunsa kamar kullum ba wanda ya tarar a falo se Meemah datasha uwar kwalliya kamar wadda zata gasar kyau abinka da miskilin mutum ya fiske kamar besan da zaman wata halittaba yayi hanyar waje cikin ƙissa ta miƙe haɗe da cewa"Ya Abdallah kaifa nake jira mutafi su Mum duk sun tafi airport ɗin".
ba tare dayabi takanta ba ya cigaba da tafiyarsa abunsa ganin be kulata ba yasata ta fita cikin sauri tabi bayansa lokacin data fita har security ɗinsa sun buɗemasa sabuwar G-box ɗinsa yana niyyar shiga cikin sauri ta ƙarasa gurinsa tana niyyar shiga kallo daya jefeta dashi ne yasa ta fasa shiga ya shige abunsa har Sani driver ya tada motar yaji Man of the world cikin husky voice ɗinsa yace"tashiga motar security mutafi".
"okay Sir".
nanya fita bejimaba ya dawo ya tada mota suka fara tafiya .
Jingina yayi da jikin kujera ya rasa meke damunsa akanta daya rife idanunsa ita yake gani wani sashi na zuciyarsa se tsunkuninsa yake kan yaje gurin aiki koze ganta wani murmushi ne ya suɓucemasa ya rasa na menene a fili yace "wai meke damuna ne narasa dalilin dayasa dana rife ido ba wadda nike gani se wannan yarinyar anyako ba mayya bace".
tsaki yayi sakamakon duk yanda yaso kauda tinaninta zuciyarsa ta hansa har suka isa airport yanata tsaki bemasan sun iso ba sakamakon duniyar tinani daya lula suna isa cikin nutsuwa Sani driver yace"Sir mun iso".
firgigit ya dawo daga duniyar tinanin daya shiga yace"ok ".
yafita yazagaya ya buɗemasa a hankali ya zuro haɗaɗɗen takalminsa waje gabaki ɗaya idanun mutanen gurin na kansa kowa so yake yaga wanene ze fito daga motar sake zuro ɗaya ƙafar yayi ya fita baƙaramun ɗaukar hankalin matan dake gurin yayiba yafara cikin takun zaratan maza ko takan Meemah bebiba yana shiga cikin gurin ya tadda Rahma rungume jikin Granny tana ganinshi ta saki Granny ta ruga da gudu tayi kansa shima a nashi ɓangaren buɗemasa hannuwa yayi alamar ta taho garesa hakance takasance kuwa tana zuwa ta rungumesa cikin murna ƙara rungumeta yayi tsam a ƙirjinsa yanajin wata irin ƙaunar ƙanwartasa na ƙara shigarsa sun daɗe a haka kafin su saki juna yakama hannunta murmushi Ammi tayi tare da cewa"ja'irar yarinyar badai ni kikaiwa haka ba kan wannan sangamin zakizo ki sameni ina zaune a shararren gurina nima bazan kulaki ba kuma kya koma gurin sangamin kifara kwana badai ɓangarena ba kije can duk abinda ze cinyeki ya cinyeki banda asara tunda dai ba ɗana ya cinye ba".
dariya gabaki ɗaya gurin sukayi hadda Mommy dake ta faman yaƙe Abbih yace" yau kuma keda ƙawar taki ake jin kanku kuma".
"eyi aiwai ita me É—an uwa tana ganinshi ta sakeni tayi gurinsa".
dariya Rahma tayi tace"tuba nike ƙawata nike Ammina".
taƙarasa faɗa tana me kama kunnenta alamun bada haƙuri nan suka ɗunguma suka shiga motocinsu seda zasu shiga mota Rahama ta lura da Meemah nan taita farinciki suka shiga mota ɗaya suka nufi gida.
Tsaye suke a bakin titi suna jiran me napep Inteesar tace"Aunty sekuma yaushe zaki dawo".
É—aga kai sama Badi'ah tayi alamun tinani sannan tace"jibi zan taho sekuma Allah yakaimu biki ya tashi".
"kai Aunty dan Allah kizo da wuri".
"ki kwantar da hankalinki insha Allahu da wuri zanzo".
"yauwa Auntyna".
tunda suka fara magana Jameelah ke sakin wani shu'umin murmushi wanda ita kaɗai tasan ma'anarsa karaf sukayi iso huɗu da Khadijah dake ƙoƙarin tsaida me napep harara suka sakarma juna kwafa Khadijah tayi nan suka yi sallama da Aunty Badi'ah tashiga napep sukuma suka juya saurin yin gaba Khadijah tayi tabarsu binta sukayi da kallo gabaki ɗayansu suka cigaba da tafiyarsu har suka isa gida.
Suna shiga gida Jameelah taƙara narkewa tayi kalar tausayi alamu batason binsu saboda aga laifin Khadija sosai ran Inteesar yakai ƙololuwar ɓaci ganin yadda Khadijah keta ware Jameelah tana ɗari-ɗari cikin muryar kalar tausayi tace"Aunty Inteesar se anjuma".
"kitaho mutafi man".
"a'ah Aunty banason ina hana Æ´ar uwata sakewa naga Khadijah kamar batajin daÉ—i".
"rabu da ita sakarai ce batasan nata ba zanji da ita".
"dan Allah Aunty karkiyimata komai domin banason ranta yana ɓaci ata dalilina".
taƙarasa faɗa tana mai shigewa ɗakinsu sosai tabasu tausayi tana shiga ɗaki taɗan leƙo taga yadda duk ransu yaɓaci dariya tayi tare da cewa"gaskiya Ummah naga plan ɗinnan naki yana tafiya yadda yakamata".
"nidai abinda nike so dake kiƙara shigewa jikinsu harki samo lambarsa daga nan aiki yaƙare".
"ai anjumannan zanje insaci numbersa a wayarta zasu gane kurensu dangin matsiyata kawai".
"yauwa tawan".
nan sukaita hirarsu ta tsara plan É—in da zasu mallakeshi.
"Kewai Khadijah wacce irin mahaukaciya ce ya yarinyar nan tana binmu sauda ƙafa amma ke kina nunamata rashin ƙauna ƙiri-ƙiri Ummih wallahi bakiga yadda yarinyar tabamu tausayi ba saboda yarinyar ta natsu taita nunawa Khadija soyayya amma tayita wulaƙantata".
"wallah Ummih ba tuban Allah da Annabi tayi ba ɗazu ina kallonta tana harar Aunty yazanyi in nike inso wanda kullum ƙoƙarinsa yaga bayana nikuma ina ƙara shigemasa kamar wadda batasan ciwon kanta ba ".
yin kanta Inteesar tayi a harzuƙe zata doketa saurin ɓoyewa bayan Ummih tayi tana huci tace"ni kike faɗama bansan ciwon kaina ba Khadijah saboda kin rainani to wallahi senayi maganinki matsawar baki fita daka harkata ba mara mutunci kawai".
"wallahi bazan fita daga harkarki ba Aunty ina na fita daga harkarki wazan kula".
dakatar dasu Ummih tayi ta hanyar ɗaga musu hannu tace"ke Khadijah banason rashin kunya meye dan ƴar uwarku tabiku ai duk arziƙine wallahi idan baki dena wannan halin naki ba watarana sena karyaki sakarai kawai kuma naƙara ganinkinmata wani abu zakiga yadda zanmiki wallahi".
nan Ummih tayita yimusu faɗa ana cikin haka wayar Inteesar tayi ƙara dubawa tayi taga sunan Pure one na yawo akan screen ɗin wayar murmushi tayi tare da ɗagawa tayi tare da cewa" salamu Alaikum ina yini".
daga ɗaya ɓangaren ko amsa gaisuwarta beyiba kamar wani mejin haushinta yace"!!!!!!!!!!!!!
*MAN OF THE WORLD*
Sighn and update by Real eeshow
_Dan Allah sisters mukasance masu riƙe amanar juna dan Allah idan kinsan baki biyaba karki karantamun idan kuma kinbiya dan Allah karki fitarmun._
_*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_# Real eeshow
_*Paidbook ,Amount Nml grp 300,Vip 800, pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga Æ´an Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuÉ—in da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_
Book 2
3ï¸âƒ£7ï¸âƒ£âž¡ï¸3ï¸âƒ£8ï¸âƒ£
"ki fito muna jiranki a ƙofar gidanku".
ya gimtse wayarsa ba tare dayaji tabakinta beyiba shiru tayi tashi ga duniyar tinanj taji muryar Ummih tace"lafiya kike tinani mamana".
ɓoyayyar ajiyar zuciya ta sauke tare da ƙaƙalo murmushin yaƙe tace"bakomai Ummih ba tinani nake ba".
"kidena saka abubuwa a ranki dukkan tsanani yana tare da sauƙi kuma haƙuri baya taɓa faɗuwa ƙasa banza komai kikaga yafaru da bawa to da sanin Allah kimiƙawa me duka komai dake damunki insha Allah bazaku tama wofanta ba kedai a kullum ina muku nasiha daku riƙe gaskiyarku da amsar ƙaddararku hannu bibiyu".
"insha Allah Ummih na".
Ummih zatayi magana kenan Khadijah tace"Ummih wai Abbah har yanzu beyimiki zancen kayan É—akin Aunty bane naga har yau ba'ah saimata ko tsinke ba gaskiya Abbah baya kyautawa da bikin Jameelah akeyi da yanzu yashiga ya fita yayimata".
"kewai wacce irin me kunnen ƙashi ce ne da bakyajin magana ne iyi meye naki akan kayan ɗakin ko dole se anyi kayan ɗaki ake aure".
ɗage labulen ɗakin Abbah yayi har yana huci yace"yayi munafuka to yaudai Allah yakamaki wato idan nafita tara ƴaƴanki kike kina ƙona namana to banyafe ba suɗin da kike kaiwa ƙarata me suka isa suyimun bakuma zanyi ko zare ba inkinyi zuciya kiyimata naga abinda yazama dole".
Miƙewa Imteesar tayi tana gyara zaman hijab ɗinta dakamata tsawa Abbah yayi haɗe da cewa"kee kuma ina zaki".
jiki na rawa tace"shine yazo yana waje".
washe baki Abbah yayi yace"toh toh shine kuma kika tsaya san iyawa kika shanyashi".
"ba shanyashi nayi ba Abbah yanzu ya kirani".
"toh sarkin tsari kota ina aka ɓullomiki sekinsan yadda zaki kare kanki".
muryar Uwar Gwarama sukaji tace"kaima dai Malam aikasan an tsotsa a mama yaza'ayi barewa tayi gudu É—iyarta tayi rarrafe ai halin uwarta halinta har son nuna ita ta Allah ce fir'auna a zuciya duk ita ta biyo"
"saura kuma inya baki kuɗi ki ɓoye kiga yadda zanyi dake".
"gwara dai ka gayamata domin tana iya maƙalewa ta kawowa uwarta".
jiki a sanyaye ta fice sukaci ka haÉ—u da Jameelah na fitowa daka É—akinsu tana ganin Inteesar ta wani wage baki tace"Aunty dama yanzu nake shirin zuwa gurinki".
"Allah ko ".
"eyi wallahi inason intura whatsapp ne nawa yayi expired".
"aiko fita zanyi Sis sede nabaki wayar idan kingama turawa ki ajemun".
wani farin cikine ya mamaye zuciyar Jameelah a zuciyarta tace"yau zan samu cikar burina daka yau keda Zaid har abada shegiya tsinanniya sarkin rashin wayo".
a fili kuma murmushi tayi tace"Yah Zaid É—inne yazo ne Aunty naga irin wannan wankan haka ai wannan sekisa ya kifa Aunty".
miƙamata wayar tayi haɗe da yin murmushi tace"kudai bakwa rabo da shiririta ingoni sena dawo".
taƙarasa zancenta tana ciremata password ta miƙamata ansa tayi tare da sakin wani shu'umin murmushi tace"adawo lafiya Auntyna maganin kukana".
murmushi kawai tayi ta wuce abinta tanajin wata irin ƙaunar ƙanwarta na shigarta.