Sashe 9
Kasaita Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wasu tsutsotsi na ji suna yawo a kaina na yi sauri na ƙwace bakina, amma sai na ji kuma na faɗa ƙirjinsa na ƙwanta,jin ya mayar da ni ya rungume tare da sumbatar gefen wuyana cikin nutsuwa na ji ya ɗagoni yana sumbatar ko'ina na jikina, wata zuciya ta dinga karanta mini maganar da Aunty ta yi mini amma wajen da ta ce.
"Muddin jikinku ya fara haɗuwa, to dole ne so ya shiga mai tsanani, ba zai iya rabuwa da son taɓa jikinki ba, har sai ya tabbatar da kin zama tasa, wannan kuma shi ne zaman aure mai haifar da so,ƙauna,kulawa da juna,ki yi haƙuri idan hakan ta iso gare ki, wannan shi ne auren."
Kafin in dawo daga tunanin sakan uku sai dai na ji kamar jikina ba riga, kafin in yi wani abu sai na ji har hannuwan rigar mamana sun dawo cinyar hannuwana, kafin in ƙarasa tuna me nake ciki, sai na ji laɓɓansa a saman ƙirjina.
Tabbas ajiyar zuciyar da ya fitar mai ƙarfin gaske ba ta hana ni ɗago kansa ba, na girgiza kaina, wanda idanuwana ke a rufe,jin ya ambaci sunana cikin wata ɓoyayyiyar murya yasa na yi saurin miƙewa tsaye,a tangal-tangal na isa bakin gadona na zauna,a lokacin ne na samu damar gyara rigunan jikina, na ɗago na kalli Yarima Faysal da ke durƙushe a inda na bar shi.
An É—auki mintuna biyar kowa na haka, sannan na ji ya zo ya zauna kusa dani, ya É—auki wata minti biyun kafin ya yi komai ko in ce yayi magana, ya É—an ja numfashi a hankali, sannan na ji ya fara magana.
"Ya kamata a ce komai ya wuce a tsakaninmu,ya kamata a ce yanzun mun amince da junanmu ko ma samu rayuwar aure mai ƙyau,ni na san laifina ne tun farko, amma yanzu ni na san dole in zama ƙasa gare ki, na yi tunanin shi mulki ko ina ma yinsa ka ke yi ashe ba zai yiwu ba ga iyalinka ba waɗanda ka ke ƙauna, waɗanda su ne rayuwarka gaba ɗaya."
Kada ki ji haushina ko kiyi mamakina, wallahi Yasmin ban san aure ba, ban san so ba ban taɓa tsayawa na kalli ƴa mace ba balle har in ji ta a jinin jikina. Yasmin sai ke,ki ture auren haɗi a tsakaninmu,ki mayar da shi mu ne muka ga juna muna so,in ke ba haka ba ne a zuciyarki wallahi ni,ni na ganki na ji ina son ki tun ranar farko.
A lokacin da na zo gidanku ganin ke ce ki ka fito matsayin matar da aka zaɓa mini na ji daɗi,sanyi a zuciyata, amma tsananin mulkin da yake a kaina ya hana ni nuna miki. Ke wallahi na ma nuna, tunda da ba ke bace ba,ba kowacce ta isa in tako in bata haƙuri har in bi ta gidan Yayarta.
Yasmin na baki rayuwata gaba ɗaya, wallahi ba zan iya rabuwa da ke ba, har sai na ga kin zama jinina, na zama naki. Yasmin ke ce wacce ta taɓa sace zuciyata gaba ɗaya. Ki tausaya ki so ni,ko ƙya dawo mini da zuciyata ta cigaba da tunanin rayuwa da ke.
Na san za kiyi shakkun zama da ni, wallahi ki cire duk wani shakku,ki ɗauka kin samu mijin da sai abin da ki ke so za'ayi miki, matsawar bai saɓawa shari'a ba,na karanta takardar Aunty na ji matsalolinki,ki yi haƙuri, zan ɗauki mataki mai ƙarfi a kan abubuwan da ba ƙya so a cikin gidana.
Ki yi tunanin yanzun kunnuwa da idanuwan Sarki da jama'a da dama yana kanmu ya kamata mu kuma mu basu mamaki." Ya sauko ya zo saitina ya durƙusa a gabana.
"Yasmin ki rufa mini asiri kada ki sa a raba ni da ke, wallahi mutuwa zan yi idan..."
Na yi sauri na sauko na rufe bakinsa da tafin hannuna,ni na kasa gane kaina, ina son Yarima ko kuwa tausaya masa nake yi? Ya kamo hannuna ya sumbaci bayan hannun, sannan ya juyo da tafin hannunsa ya miƙo mini.
"Na fi son ki amince da kanki,ki ɗora mini amanarki a tafin hannunki ki saka mini ita a nawa tafin hannun,in kuma har yanzu ba ƙya sona ki bani amanar ni zan yi miki abubuwan da zasu sa ki so ni."
Na kalli tafin hannun sannan na juyar da kaina.
"Please, Yasmin,kada ki guje ni don Allah." Na tashi na koma na zauna a gadona, ya ƙara matsowa ya ɗora hannunsa a cinyata.
Na tunano yanda Sarki ya ce mini da irin ƙaunar da ya nuna mini,na tuno Mamee tare da Dadyna, na tunano Aunty Salwa,na ga ita ma kamar yanda aka kawo ni haka aka kai ta, amma yanzu ƴaƴanta uku,shin ko shi ne son? Ko shi ne auran? Na juya na kalli Yarima da ya ƙura mini idanuwa,na tuno irin mulkin da ke gare shi, ban da dukiya da barori,ƙarti da ƴanmata, da tsofaffi, amma yau ga shi yana yi mini magiya da in so shi.
Zuciyata a take ta amince da in so shi, na juyo tafin farin hannuna na kalla, wanda na ga tsagu guda uku manya, amma na tsakiyar ya shiga cikin babban ɗaya, ke nan ni da Yarima, sai son da Yarima ke mini ne ya shiga cikin jikina, na matsa, hannuna na ɗora a saman hannunsa sai na ji ya yi ajiyar zuciya ya riƙe hannun nawa sosai.
Na samu na karɓe hannuna sannan na koma gadona na ƙwanta a gicciye, ina jin Yarima ya taso ya zauna a gadona, wanda ya lalubi makunnin fitila ya kashe, sai dai na ga duhu a cikin runtsatstsan idanuwana, ina ji ya juyar da ni nayi rigingine ya zuge zib ɗin da na lura ya tsone masa ido, idanuwana na ƙara runtsewa da ƙarfin gaske a lokacin da na ji ya juyar da ni yana saɓule rigar jikina.
Na yi saurin ƙanƙame jikina da na ji hannayensa na ƙoƙarin ɓalle ɗan masankallin da yake riƙe da rigar mamata, na runtse hannuwan gam da na ji ya kai wa tsakiyar bayana sumbata, ban dawo daga tafiyar balaguron da na yi ba sai naji ya haɗani ya rungume a ƙirjinsa ta bayana, gashin da ke ƙwance a ƙirjinsa ya tsirar mini fatar bayana, tabbas na fitar da numfashi wajen kala goma a lokaci ɗaya, amma har a yanzun na kasa gane me ye so da ƙauna.
**** **** ****
Motsin da na dinga ji yana tashi sama-sama cikin hankalin, shi ya farkar da ni daga baccin da nake yi, na buɗe idanuwana da ƙyar sai na ga hasken fitilar gefen gadona, amma ta ɓangare ɗaya, na ɗan juyar da kaina a hankali gudun kada inyi motsi da ƙarfi. Yarima na gani tsaye gaban durowata ɗaure da tawul a jikinsa. Kunya ta saukar mini tare da wani ɗan saurayin murmushi, duk da na san hankalinsa ba kaina yake ba, ina kallo har na ga ya janyo wasu kayan daba zan iya shaidasu ba, saboda ɗakin babu haske sosai, ina kallonsa ya iso wajen gado ya ajiye su a inda na yi saurin runtse idanuwana ganin yana shirin cire tawul ɗin jikinsa.
Cikin dabara na mayar da kaina inda yake da farko,bai fi minti ɗaya ba na ga ya nufi gaban madubina ya ɗauki turarena ya fesa, wata wauta irin ta Yarima har da sumbatar ƙwalbar turaran nawa sannan ya ajiye kai tsaye ya nufo inda nake ya zauna kusa da ni sosai.
Na yi saurin lumshe idanuwana tamkar bacci nake, ina ji ya dinga shafa kumatuna, ya shafi gashin kaina, ya sunkuyo ya sumbaci kumatuna, yasa hannu ya dinga zagaya laɓɓana.
"Beautiful,Ina roƙon Allah ya taimakawa rayuwarki, yasa ke ce matata har in mutu, ya sa ki haifa mini ƴaƴa masu tarbiyya kamar ki. I love You."
Ya ɗaga hannuwana da suke waje ya janyo bargo a hankali ya lulluɓe ni, sannan ya sumbaci kafaɗa ta.
Ina jin motsin janyo durowa a hankali, bayan Æ´an mintuna kuma sai na ji an rufe ta, ina jin tashinsa can kuma na ji ya dawo ya sumbaci bakina.
"I miss You." Ya zaro hannuna ya tura a ƙirjinsa.
"Kin ji yanda ƙirjina ke bugawa don zai rabu da ke." Ya miƙe ya tafi.
A hankali na buɗe idanuwana sosai amma zuciyata ta cika da tunanin ina Yarima za shi a cikin daran nan? Na ɗauki wajen minti uku ina tunani tare da al'ajabin fitar Yarima da dare kamar haka,ban kai ga tunani ko baiwa kaina amsa ba, sai kawai na ji ƙarar tashin mota, hankalina na ji ya tashi matuƙa, wannan ne yasa na yi saurin ƙwaye bargon da ke lulluɓe da ni cikin sauri na miƙe saboda kawai in ga inda motar za ta tafi a tsohon daran nan.
Cikin lokaci ɗaya abubuwa uku suka saukar mini shi ne mayar da ni baya da aka yi aka ƙwantar da ƙarfi, al'ajabi alamar tambaya. Al'ajabi shi ne ganin jikina ba kaya. Tambaya kuwa,me ya sameni naji jikina ba ƙarfi? Mayar da ni baya kuwa shi ne jikina na ji ya riƙe gam, ga mugun ciwo da na ji yana yi.
To me ye kuma? Kafin in karanto amsa kuwa, sai gani ina kokawar jan bargo da lulluɓe kaina saboda firgita da nayi jin wata ƙara na tashi kusa da ni, cikin rawar jiki na samu na lalubo makunnan da ke ƙarƙashin filona tare da karanta Ayatul kursiyu na daure na kunna fitilar ɗakina.
Hasken da ya gauraye ɗakina ya yi sakan uku kenan da kamawa amma sai ta cikin bargo na iya leƙo idona ɗaya, da ido ɗayan nan na dinga bin ɗakina da kallo,in ga ta inda ƙarar nan ke fitowa,saman ƙaramar ƴar durowar da ke kusa da gadona (side bed) na ga ɗan ƙaramin agogon tsugunno, sai a lokacin na ji ɗan kuzarin miƙa hannu in ɗauko shi domin kashewa.
*ƘASAITA BOOK 2*
*NA*
*MARYAM KABIR MASHI*
Page 8
Lokacin da agogon ya nuna kuwa biyar saura ƙwata na asuba. Me ya fitar da Yarima ƙarfe biyar saura? Ko dai suna da wani abu ne na sarauta wanda suke yi daidai wannan lokacin? Ni kaɗai ke tunanina, da agogo a hannuna, na ɗan ɓata raina, na girgiza kaina, shi kenan rayuwata ta ƙare, sai da na amince da Yarima, sannan wani sabon halinsa ya bayyana.
"Muddin jikinku ya fara haɗuwa, to dole ne so ya shiga mai tsanani, ba zai iya rabuwa da son taɓa jikinki ba, har sai ya tabbatar da kin zama tasa, wannan kuma shi ne zaman aure mai haifar da so,ƙauna,kulawa da juna,ki yi haƙuri idan hakan ta iso gare ki, wannan shi ne auren."
Kafin in dawo daga tunanin sakan uku sai dai na ji kamar jikina ba riga, kafin in yi wani abu sai na ji har hannuwan rigar mamana sun dawo cinyar hannuwana, kafin in ƙarasa tuna me nake ciki, sai na ji laɓɓansa a saman ƙirjina.
Tabbas ajiyar zuciyar da ya fitar mai ƙarfin gaske ba ta hana ni ɗago kansa ba, na girgiza kaina, wanda idanuwana ke a rufe,jin ya ambaci sunana cikin wata ɓoyayyiyar murya yasa na yi saurin miƙewa tsaye,a tangal-tangal na isa bakin gadona na zauna,a lokacin ne na samu damar gyara rigunan jikina, na ɗago na kalli Yarima Faysal da ke durƙushe a inda na bar shi.
An É—auki mintuna biyar kowa na haka, sannan na ji ya zo ya zauna kusa dani, ya É—auki wata minti biyun kafin ya yi komai ko in ce yayi magana, ya É—an ja numfashi a hankali, sannan na ji ya fara magana.
"Ya kamata a ce komai ya wuce a tsakaninmu,ya kamata a ce yanzun mun amince da junanmu ko ma samu rayuwar aure mai ƙyau,ni na san laifina ne tun farko, amma yanzu ni na san dole in zama ƙasa gare ki, na yi tunanin shi mulki ko ina ma yinsa ka ke yi ashe ba zai yiwu ba ga iyalinka ba waɗanda ka ke ƙauna, waɗanda su ne rayuwarka gaba ɗaya."
Kada ki ji haushina ko kiyi mamakina, wallahi Yasmin ban san aure ba, ban san so ba ban taɓa tsayawa na kalli ƴa mace ba balle har in ji ta a jinin jikina. Yasmin sai ke,ki ture auren haɗi a tsakaninmu,ki mayar da shi mu ne muka ga juna muna so,in ke ba haka ba ne a zuciyarki wallahi ni,ni na ganki na ji ina son ki tun ranar farko.
A lokacin da na zo gidanku ganin ke ce ki ka fito matsayin matar da aka zaɓa mini na ji daɗi,sanyi a zuciyata, amma tsananin mulkin da yake a kaina ya hana ni nuna miki. Ke wallahi na ma nuna, tunda da ba ke bace ba,ba kowacce ta isa in tako in bata haƙuri har in bi ta gidan Yayarta.
Yasmin na baki rayuwata gaba ɗaya, wallahi ba zan iya rabuwa da ke ba, har sai na ga kin zama jinina, na zama naki. Yasmin ke ce wacce ta taɓa sace zuciyata gaba ɗaya. Ki tausaya ki so ni,ko ƙya dawo mini da zuciyata ta cigaba da tunanin rayuwa da ke.
Na san za kiyi shakkun zama da ni, wallahi ki cire duk wani shakku,ki ɗauka kin samu mijin da sai abin da ki ke so za'ayi miki, matsawar bai saɓawa shari'a ba,na karanta takardar Aunty na ji matsalolinki,ki yi haƙuri, zan ɗauki mataki mai ƙarfi a kan abubuwan da ba ƙya so a cikin gidana.
Ki yi tunanin yanzun kunnuwa da idanuwan Sarki da jama'a da dama yana kanmu ya kamata mu kuma mu basu mamaki." Ya sauko ya zo saitina ya durƙusa a gabana.
"Yasmin ki rufa mini asiri kada ki sa a raba ni da ke, wallahi mutuwa zan yi idan..."
Na yi sauri na sauko na rufe bakinsa da tafin hannuna,ni na kasa gane kaina, ina son Yarima ko kuwa tausaya masa nake yi? Ya kamo hannuna ya sumbaci bayan hannun, sannan ya juyo da tafin hannunsa ya miƙo mini.
"Na fi son ki amince da kanki,ki ɗora mini amanarki a tafin hannunki ki saka mini ita a nawa tafin hannun,in kuma har yanzu ba ƙya sona ki bani amanar ni zan yi miki abubuwan da zasu sa ki so ni."
Na kalli tafin hannun sannan na juyar da kaina.
"Please, Yasmin,kada ki guje ni don Allah." Na tashi na koma na zauna a gadona, ya ƙara matsowa ya ɗora hannunsa a cinyata.
Na tunano yanda Sarki ya ce mini da irin ƙaunar da ya nuna mini,na tuno Mamee tare da Dadyna, na tunano Aunty Salwa,na ga ita ma kamar yanda aka kawo ni haka aka kai ta, amma yanzu ƴaƴanta uku,shin ko shi ne son? Ko shi ne auran? Na juya na kalli Yarima da ya ƙura mini idanuwa,na tuno irin mulkin da ke gare shi, ban da dukiya da barori,ƙarti da ƴanmata, da tsofaffi, amma yau ga shi yana yi mini magiya da in so shi.
Zuciyata a take ta amince da in so shi, na juyo tafin farin hannuna na kalla, wanda na ga tsagu guda uku manya, amma na tsakiyar ya shiga cikin babban ɗaya, ke nan ni da Yarima, sai son da Yarima ke mini ne ya shiga cikin jikina, na matsa, hannuna na ɗora a saman hannunsa sai na ji ya yi ajiyar zuciya ya riƙe hannun nawa sosai.
Na samu na karɓe hannuna sannan na koma gadona na ƙwanta a gicciye, ina jin Yarima ya taso ya zauna a gadona, wanda ya lalubi makunnin fitila ya kashe, sai dai na ga duhu a cikin runtsatstsan idanuwana, ina ji ya juyar da ni nayi rigingine ya zuge zib ɗin da na lura ya tsone masa ido, idanuwana na ƙara runtsewa da ƙarfin gaske a lokacin da na ji ya juyar da ni yana saɓule rigar jikina.
Na yi saurin ƙanƙame jikina da na ji hannayensa na ƙoƙarin ɓalle ɗan masankallin da yake riƙe da rigar mamata, na runtse hannuwan gam da na ji ya kai wa tsakiyar bayana sumbata, ban dawo daga tafiyar balaguron da na yi ba sai naji ya haɗani ya rungume a ƙirjinsa ta bayana, gashin da ke ƙwance a ƙirjinsa ya tsirar mini fatar bayana, tabbas na fitar da numfashi wajen kala goma a lokaci ɗaya, amma har a yanzun na kasa gane me ye so da ƙauna.
**** **** ****
Motsin da na dinga ji yana tashi sama-sama cikin hankalin, shi ya farkar da ni daga baccin da nake yi, na buɗe idanuwana da ƙyar sai na ga hasken fitilar gefen gadona, amma ta ɓangare ɗaya, na ɗan juyar da kaina a hankali gudun kada inyi motsi da ƙarfi. Yarima na gani tsaye gaban durowata ɗaure da tawul a jikinsa. Kunya ta saukar mini tare da wani ɗan saurayin murmushi, duk da na san hankalinsa ba kaina yake ba, ina kallo har na ga ya janyo wasu kayan daba zan iya shaidasu ba, saboda ɗakin babu haske sosai, ina kallonsa ya iso wajen gado ya ajiye su a inda na yi saurin runtse idanuwana ganin yana shirin cire tawul ɗin jikinsa.
Cikin dabara na mayar da kaina inda yake da farko,bai fi minti ɗaya ba na ga ya nufi gaban madubina ya ɗauki turarena ya fesa, wata wauta irin ta Yarima har da sumbatar ƙwalbar turaran nawa sannan ya ajiye kai tsaye ya nufo inda nake ya zauna kusa da ni sosai.
Na yi saurin lumshe idanuwana tamkar bacci nake, ina ji ya dinga shafa kumatuna, ya shafi gashin kaina, ya sunkuyo ya sumbaci kumatuna, yasa hannu ya dinga zagaya laɓɓana.
"Beautiful,Ina roƙon Allah ya taimakawa rayuwarki, yasa ke ce matata har in mutu, ya sa ki haifa mini ƴaƴa masu tarbiyya kamar ki. I love You."
Ya ɗaga hannuwana da suke waje ya janyo bargo a hankali ya lulluɓe ni, sannan ya sumbaci kafaɗa ta.
Ina jin motsin janyo durowa a hankali, bayan Æ´an mintuna kuma sai na ji an rufe ta, ina jin tashinsa can kuma na ji ya dawo ya sumbaci bakina.
"I miss You." Ya zaro hannuna ya tura a ƙirjinsa.
"Kin ji yanda ƙirjina ke bugawa don zai rabu da ke." Ya miƙe ya tafi.
A hankali na buɗe idanuwana sosai amma zuciyata ta cika da tunanin ina Yarima za shi a cikin daran nan? Na ɗauki wajen minti uku ina tunani tare da al'ajabin fitar Yarima da dare kamar haka,ban kai ga tunani ko baiwa kaina amsa ba, sai kawai na ji ƙarar tashin mota, hankalina na ji ya tashi matuƙa, wannan ne yasa na yi saurin ƙwaye bargon da ke lulluɓe da ni cikin sauri na miƙe saboda kawai in ga inda motar za ta tafi a tsohon daran nan.
Cikin lokaci ɗaya abubuwa uku suka saukar mini shi ne mayar da ni baya da aka yi aka ƙwantar da ƙarfi, al'ajabi alamar tambaya. Al'ajabi shi ne ganin jikina ba kaya. Tambaya kuwa,me ya sameni naji jikina ba ƙarfi? Mayar da ni baya kuwa shi ne jikina na ji ya riƙe gam, ga mugun ciwo da na ji yana yi.
To me ye kuma? Kafin in karanto amsa kuwa, sai gani ina kokawar jan bargo da lulluɓe kaina saboda firgita da nayi jin wata ƙara na tashi kusa da ni, cikin rawar jiki na samu na lalubo makunnan da ke ƙarƙashin filona tare da karanta Ayatul kursiyu na daure na kunna fitilar ɗakina.
Hasken da ya gauraye ɗakina ya yi sakan uku kenan da kamawa amma sai ta cikin bargo na iya leƙo idona ɗaya, da ido ɗayan nan na dinga bin ɗakina da kallo,in ga ta inda ƙarar nan ke fitowa,saman ƙaramar ƴar durowar da ke kusa da gadona (side bed) na ga ɗan ƙaramin agogon tsugunno, sai a lokacin na ji ɗan kuzarin miƙa hannu in ɗauko shi domin kashewa.
*ƘASAITA BOOK 2*
*NA*
*MARYAM KABIR MASHI*
Page 8
Lokacin da agogon ya nuna kuwa biyar saura ƙwata na asuba. Me ya fitar da Yarima ƙarfe biyar saura? Ko dai suna da wani abu ne na sarauta wanda suke yi daidai wannan lokacin? Ni kaɗai ke tunanina, da agogo a hannuna, na ɗan ɓata raina, na girgiza kaina, shi kenan rayuwata ta ƙare, sai da na amince da Yarima, sannan wani sabon halinsa ya bayyana.