Sashe 12
Halittar Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Ta Innarta ki gayan gaskiya,fain lam takun tarahu."
"Fa innahu yaraka" Tayi saurin k'arasa mata,haka Innar ke mata indai tana son gane gaskiyarta,a gaba ta sakata sukaje gidansu Salima,sai gashi da aka titseye Saliman ta fad'i gaskiyar Rahin din ba ta san sato kudin take ba,Innar Saliman kunya duk ta isheta ta bawa Innar Rahin din hak'uri.Kashedi sosai Inna taiwa Rahin akan babu ita babu Salimar,tace ai dama su Bulki basa son ta kulata,Salimar ce ta nane mata anman tawa Innar alkawarin ba ita ba ita. A haka kwanaki ke shud'ewa a hankali su koma watanni,watanni su rikide su koma shekaru cikin hikimomi da iyawar Ubangiji.Su Rahinah har an zana common entrance,ana ta tsalle da murnar jiran zuwan su Halima su tafi da ita Habujar.Audun ne ya fara yin gaba sai da yayi wata shida a can kana ya turowa wansa Magaji kud'i ya yiwa Halima shirin komai na tafiya ta bi bayanshi da alk'awarin idan Rahin ta kare primary Halima zata zo ta taho da ita,sai dai kuma murna da farin cikin Rahin ya koma ciki sabili da Baba da yace babu inda zata je makarantar ma ta gama aure zai mata,a can gidan mijin tayi hankali,Inna babu yadda ta iya tunda maganar aure ake anman ta so Rahin d'in tata tayi karatu sosai sai gashi ita tun tana shekara goma ma Baban zai mata aure ko shekarun Haliman ba ta cika ba sanda aka mata auran.Ihu kuka tumami Rahin baza ta auri Tanimu ba,anman Baba ya kafe sai ta aureshi dan ya karb'i komai na aladarsu yinin biki ya rage,kuma ya samu goyan baya gurin Baba Malam d'in nata tunda shima bai fiya son karatun bokon ba,kuma auran shi ya dace da Rahin d'in sai tayi hankali da nutsuwa.Rahin kuwa tayi rantsuwar baza ta auri Tanimu ba dan haka ta shiga neman hanyar kaucewa wannan aure.
Gidansu Tanimu sukaje da ita da su Bulki suka dinga yi musu ruwan duwatsu ko ta ina suna yi suna cusa musu zagi kala kala har da ambato sunan Innar Tanimu da cewa."Zulai idan har kin haifu cikin iyayanki kisa Tanimu ya fasa aurena,dan kwa in na shigo cikin gidianna sai na zame muku masifa da bala'i."
Daga nan kuma sai sukai gonar Malam Buba(Mahaifin Tanimu)sukai b'arnarsu san ransu suka sha mangoro sukai nak kana kowa yayi gida.
Aikwa a ranar Malam Buba yayi sallama da Baba ya anshi komai da suka kawo na aure,dan ya samu labarin su Rahin ne sukai masa b'arna a gona,ga ruwan duwatsun da sukai a gidansa har goshin Shafa(kanwar Tanimu)suka fasa shiyasa ma suka yanke shawarar fasa aurota dan in ta shigo ba su san wata illa zata yi musu ba,Tanimu dai yasha kuka dan yana mugun son Rahin dan ba yadda zai da mahaifansa ne,ya gaya musu k'uruciya ce nan gaba sai sunsha mamakinta anma sunk'i fahimtarsa bama su tsaya sun saurareshi ba. To dai fad'a k'arshe sai da ya kaure tsakanin Malam Buba da Baba,dan yace sai an biyashi b'arnar da su Rahin suka shiga gonarsa sukai,shikwa Baba yace bazai biya ba sai dai yaje ko wacce tsohuwarta ta biya shi,shikwa Malam Buba yace hukuma ce zata raba su,ai dama yasan 'yarsa bata da hankali da yake neman lik'awa d'ansa,shikwa Baba yace dad'in abin d'an nasa ne ya kawo kansa ba janyoshi yayi ba.
A harzuk'e Baba ya shiga cikj ya dank'i Rahin yana jibgarta kamar Allah ya aiko shi yana fad'in.
" 'Yar iskar yarinya mara mutumci mara hankali,haka kawai kin janyo mini masifa ina zaman zamana wallahi in baki wasa ba sai na nakasta ki,kuma aure dole ne ki rubuta ki ajiyeshi wallahi sadaka zan bada ke tunda ke annoba ce ga duk wanda ya rab'e ki ." Wani mari da yakai mata ta hantsila ta kifa kan dan damalin k'ofar d'akin Innarta goshinta ya dakin gurin da ta saki wata shegiyar k'ara ta azabar da takai mata ziyara har tsakiyar k'wak'walwarta.
"Waiyo Inna Baba zai kasheni,Innata kaina,innata goshina ,innata idona zafi,Innata jini,shi kenan Innata zan mutu ban cika miki burinki ba....
[9/18, 2:59 PM] Mtn Number: BEBEE'ARTH
HALITTAR
ZUCIYA.....
Watpad@Rashuna
Mama Jiddah
Heenah
Silar Soyayya
Masoya
Rabee'ah
Babbar Cuta
Muguwar Suruka
K'addarar Rayuwarmu
Cikin Duniyarmu500
Katanga500
Cin Amana500
Wadjda500
Halittar Zuciya500
Hak'k'in Mallaka.Rabee'ah Shu'ayb Nababa (Rashuna,Bebee'arth)Ban yadda a juya mini littafaina ba ko ta wata siga,duk wanda yaci da gumina idan ban gani ba Allah yana gani.
(Oum Samha)
(DATA SERVICES)
(MTN)
>500 =150
>1Gb =250
>2Gb =580
>3Gb =900
>4Gb =1200
>5Gb =1500
>10Gb=3000
( AIRTEL)
>500mb =150
>1Gb. =300
>2Gb. =600
>3Gb. =900
>4Gb. =1,200
>5Gb. =1,500
>10Gb. =2,850
(GLO)
>1Gb. =350
>2Gb. =700
>3Gb. =1,050
>4Gb. =1,400
>5Gb. =1,750
>10Gb. =3,000
( 9MOBILE)
>1Gb. =450
>2Gb. =1,000
>3Gb. =1,400
>4Gb. =1,700
>5Gb. =2,150
>10Gb. =3,500
>11Gb. =3,800
✓All data plan valid for 30days.
Always available and reliable.
Account Details:
8167316776
Ummi Saidu
08167316776
.Thanks as u patronize🤝
(6)
Ganin yadda jini ke wanke mata fuska yasa jikin Baba yin sanyi,Inna kuwa ta rasa wani taimako zata bawa Rahin d'in,ga tsohon ciki ne jikinta haihuwa ko yau ko gobe,ga kuma Rahin d'in ta runtse ido tana zunduma uban ihu sai Baba ne jiki a sanyaye ya d'auketa ya nufi camise da ita,treatment in goshin nata akai tana zunduma ihu tana kaiwa Baba duka ko ta ina sai da ya had'e hannuwan nata guri guda kana aka samu aka gama mata har d'inkin goshin nata da ya tsage a tsaye,sai kuma me? Tana bud'e idanuwanta taga babu abinda take gani banda duhu dumd'in ai da ta zunduma wani uban ihu sai da ta firgita mai camise d'in da Baba.
"Na shiga uku na lalace Inna Baba ya makanta ni,kizo kice ya maida mini da idanuwana." Hantar cikin Baba ce ta kad'a ya kalli mai camise d'in cike da tsoro.
"Ke Rahin nutsu ki gaya mini me kike ji?" Cewar Baba k'irjinsa na dakan lugude. "Wallahi bana ganin komai,ka taimaka mini ka dawo mini da idanuwana wallhi na maka alk'awarin zan auri ko mahaukaci ne ba ma Tanimu ba dan Allah Baba." "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un" Cewar Baba yana kallon mai camise ko da wani taimako da zai musu. "Ai abinda yafi kamata kawai ku bari zuwa gobe da safe ka tafi da ita asibiti anan ne za'a binciki ko wata matsala ce."
"Tom shikenan na gode" Cewar Baba ya kamo hannun Rahin d'in suka taho yana ta zabga salati,wata iriyar nadama ce ta shige shi (NADAMA MARA AMFANI)itakwa Rahin kuka take bil hakki tana tausayawa rayuwarta tana fad'in shi kenan rayuwarta ta durkushe ta lalace tunda ta makance zata fara bara a titi,da ta sani da ba tayi jayayya da auran Tanimu ba,gashinan Baba ya makantata a banza makantar da bata jin akwai wanda zai iya auranta a haka,burin rayuwarta(karatu)ya ruguje raga raga.
A tsaye suka tarar da Inna ta kasa zaune ta kasa tsaye,k'irjinta sai wani irin bugu yake.
"Har d'inki akai a goshin?"
Tana jin muryar Inna ta k'ara k'arfin kukanta. "Inna bana ganin komai sai duhu,shi kenan na daina ganinki Innata sai dai naji muryarki,na daina ganin komai,ji nake kamar zan mutu Inna,dan Allah kicewa Baba ya dawon da idona bazan k'ara masa musu ba,bazan k'ara rashin ji ba,zanje duk inda zan samo HANKALI DA NUTSUWAr da kuke so kuga nayi."
Innalillahi Inna ke ta ambata a zuciyarta kafin ta kalli Baba tace. "Yau dai hankalinka ya kwanta ka aikata abinda ka dade kana furtawa (furuci)ka nakasta Rahina,sai ka zuba ruwa dan Allah a k'asa kasha tsabar farin ciki."
Tana kawowa nan,ta share hawayen da ya biyo kuncinta,ta kamo hannun Rahin d'in suka nufi d'aki tana rarrashinta da cewar zaa gyara mata idanuwanta zata dawo tana gani kamar daa.
Baba baisan da wani baki zai wanke kansa gurin Inna da Malam ba,komai zaice komai zai dad'e yana gaya musu baza su yarda ba da niyya yai mata ba duba da furucinsa a kullum a kanta,anman zai nema mata magani matuk'ar zata warke dan goge laifinsa daga idanuwansu harma da na Rahin d'in.
Fad'a da sababi babu wanda bai sha a gurin Malam ba,ya tabbata da zai iya dukanshi babu abinda zai hana ya dakeshidon ransa yayi mugun b'aci aunun.
"Muddun kana son ganin farin ciki cikin rayuwarka yadda ka zamo silar nakasta Uwata ka zamo silar warkewarta,in ba haka ba ni kaina bazan yafe maka ba." Kalamin mahaifinshi ya k'ara masa k'aimi gurin ganin ya nemawa Rahin lafiya,asibitoci biyu suka je suka bashi shawarar ya kaita asibitin Makka da ke garin kano.
Da Inna Hajara ya so su tafi kanon tunda Innar Rahin d'in babu dama anman tace ba inda zata je dan haka suka tafi daga shi sai Rahin d'in.
"Fa innahu yaraka" Tayi saurin k'arasa mata,haka Innar ke mata indai tana son gane gaskiyarta,a gaba ta sakata sukaje gidansu Salima,sai gashi da aka titseye Saliman ta fad'i gaskiyar Rahin din ba ta san sato kudin take ba,Innar Saliman kunya duk ta isheta ta bawa Innar Rahin din hak'uri.Kashedi sosai Inna taiwa Rahin akan babu ita babu Salimar,tace ai dama su Bulki basa son ta kulata,Salimar ce ta nane mata anman tawa Innar alkawarin ba ita ba ita. A haka kwanaki ke shud'ewa a hankali su koma watanni,watanni su rikide su koma shekaru cikin hikimomi da iyawar Ubangiji.Su Rahinah har an zana common entrance,ana ta tsalle da murnar jiran zuwan su Halima su tafi da ita Habujar.Audun ne ya fara yin gaba sai da yayi wata shida a can kana ya turowa wansa Magaji kud'i ya yiwa Halima shirin komai na tafiya ta bi bayanshi da alk'awarin idan Rahin ta kare primary Halima zata zo ta taho da ita,sai dai kuma murna da farin cikin Rahin ya koma ciki sabili da Baba da yace babu inda zata je makarantar ma ta gama aure zai mata,a can gidan mijin tayi hankali,Inna babu yadda ta iya tunda maganar aure ake anman ta so Rahin d'in tata tayi karatu sosai sai gashi ita tun tana shekara goma ma Baban zai mata aure ko shekarun Haliman ba ta cika ba sanda aka mata auran.Ihu kuka tumami Rahin baza ta auri Tanimu ba,anman Baba ya kafe sai ta aureshi dan ya karb'i komai na aladarsu yinin biki ya rage,kuma ya samu goyan baya gurin Baba Malam d'in nata tunda shima bai fiya son karatun bokon ba,kuma auran shi ya dace da Rahin d'in sai tayi hankali da nutsuwa.Rahin kuwa tayi rantsuwar baza ta auri Tanimu ba dan haka ta shiga neman hanyar kaucewa wannan aure.
Gidansu Tanimu sukaje da ita da su Bulki suka dinga yi musu ruwan duwatsu ko ta ina suna yi suna cusa musu zagi kala kala har da ambato sunan Innar Tanimu da cewa."Zulai idan har kin haifu cikin iyayanki kisa Tanimu ya fasa aurena,dan kwa in na shigo cikin gidianna sai na zame muku masifa da bala'i."
Daga nan kuma sai sukai gonar Malam Buba(Mahaifin Tanimu)sukai b'arnarsu san ransu suka sha mangoro sukai nak kana kowa yayi gida.
Aikwa a ranar Malam Buba yayi sallama da Baba ya anshi komai da suka kawo na aure,dan ya samu labarin su Rahin ne sukai masa b'arna a gona,ga ruwan duwatsun da sukai a gidansa har goshin Shafa(kanwar Tanimu)suka fasa shiyasa ma suka yanke shawarar fasa aurota dan in ta shigo ba su san wata illa zata yi musu ba,Tanimu dai yasha kuka dan yana mugun son Rahin dan ba yadda zai da mahaifansa ne,ya gaya musu k'uruciya ce nan gaba sai sunsha mamakinta anma sunk'i fahimtarsa bama su tsaya sun saurareshi ba. To dai fad'a k'arshe sai da ya kaure tsakanin Malam Buba da Baba,dan yace sai an biyashi b'arnar da su Rahin suka shiga gonarsa sukai,shikwa Baba yace bazai biya ba sai dai yaje ko wacce tsohuwarta ta biya shi,shikwa Malam Buba yace hukuma ce zata raba su,ai dama yasan 'yarsa bata da hankali da yake neman lik'awa d'ansa,shikwa Baba yace dad'in abin d'an nasa ne ya kawo kansa ba janyoshi yayi ba.
A harzuk'e Baba ya shiga cikj ya dank'i Rahin yana jibgarta kamar Allah ya aiko shi yana fad'in.
" 'Yar iskar yarinya mara mutumci mara hankali,haka kawai kin janyo mini masifa ina zaman zamana wallahi in baki wasa ba sai na nakasta ki,kuma aure dole ne ki rubuta ki ajiyeshi wallahi sadaka zan bada ke tunda ke annoba ce ga duk wanda ya rab'e ki ." Wani mari da yakai mata ta hantsila ta kifa kan dan damalin k'ofar d'akin Innarta goshinta ya dakin gurin da ta saki wata shegiyar k'ara ta azabar da takai mata ziyara har tsakiyar k'wak'walwarta.
"Waiyo Inna Baba zai kasheni,Innata kaina,innata goshina ,innata idona zafi,Innata jini,shi kenan Innata zan mutu ban cika miki burinki ba....
[9/18, 2:59 PM] Mtn Number: BEBEE'ARTH
HALITTAR
ZUCIYA.....
Watpad@Rashuna
Mama Jiddah
Heenah
Silar Soyayya
Masoya
Rabee'ah
Babbar Cuta
Muguwar Suruka
K'addarar Rayuwarmu
Cikin Duniyarmu500
Katanga500
Cin Amana500
Wadjda500
Halittar Zuciya500
Hak'k'in Mallaka.Rabee'ah Shu'ayb Nababa (Rashuna,Bebee'arth)Ban yadda a juya mini littafaina ba ko ta wata siga,duk wanda yaci da gumina idan ban gani ba Allah yana gani.
(Oum Samha)
(DATA SERVICES)
(MTN)
>500 =150
>1Gb =250
>2Gb =580
>3Gb =900
>4Gb =1200
>5Gb =1500
>10Gb=3000
( AIRTEL)
>500mb =150
>1Gb. =300
>2Gb. =600
>3Gb. =900
>4Gb. =1,200
>5Gb. =1,500
>10Gb. =2,850
(GLO)
>1Gb. =350
>2Gb. =700
>3Gb. =1,050
>4Gb. =1,400
>5Gb. =1,750
>10Gb. =3,000
( 9MOBILE)
>1Gb. =450
>2Gb. =1,000
>3Gb. =1,400
>4Gb. =1,700
>5Gb. =2,150
>10Gb. =3,500
>11Gb. =3,800
✓All data plan valid for 30days.
Always available and reliable.
Account Details:
8167316776
Ummi Saidu
08167316776
.Thanks as u patronize🤝
(6)
Ganin yadda jini ke wanke mata fuska yasa jikin Baba yin sanyi,Inna kuwa ta rasa wani taimako zata bawa Rahin d'in,ga tsohon ciki ne jikinta haihuwa ko yau ko gobe,ga kuma Rahin d'in ta runtse ido tana zunduma uban ihu sai Baba ne jiki a sanyaye ya d'auketa ya nufi camise da ita,treatment in goshin nata akai tana zunduma ihu tana kaiwa Baba duka ko ta ina sai da ya had'e hannuwan nata guri guda kana aka samu aka gama mata har d'inkin goshin nata da ya tsage a tsaye,sai kuma me? Tana bud'e idanuwanta taga babu abinda take gani banda duhu dumd'in ai da ta zunduma wani uban ihu sai da ta firgita mai camise d'in da Baba.
"Na shiga uku na lalace Inna Baba ya makanta ni,kizo kice ya maida mini da idanuwana." Hantar cikin Baba ce ta kad'a ya kalli mai camise d'in cike da tsoro.
"Ke Rahin nutsu ki gaya mini me kike ji?" Cewar Baba k'irjinsa na dakan lugude. "Wallahi bana ganin komai,ka taimaka mini ka dawo mini da idanuwana wallhi na maka alk'awarin zan auri ko mahaukaci ne ba ma Tanimu ba dan Allah Baba." "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un" Cewar Baba yana kallon mai camise ko da wani taimako da zai musu. "Ai abinda yafi kamata kawai ku bari zuwa gobe da safe ka tafi da ita asibiti anan ne za'a binciki ko wata matsala ce."
"Tom shikenan na gode" Cewar Baba ya kamo hannun Rahin d'in suka taho yana ta zabga salati,wata iriyar nadama ce ta shige shi (NADAMA MARA AMFANI)itakwa Rahin kuka take bil hakki tana tausayawa rayuwarta tana fad'in shi kenan rayuwarta ta durkushe ta lalace tunda ta makance zata fara bara a titi,da ta sani da ba tayi jayayya da auran Tanimu ba,gashinan Baba ya makantata a banza makantar da bata jin akwai wanda zai iya auranta a haka,burin rayuwarta(karatu)ya ruguje raga raga.
A tsaye suka tarar da Inna ta kasa zaune ta kasa tsaye,k'irjinta sai wani irin bugu yake.
"Har d'inki akai a goshin?"
Tana jin muryar Inna ta k'ara k'arfin kukanta. "Inna bana ganin komai sai duhu,shi kenan na daina ganinki Innata sai dai naji muryarki,na daina ganin komai,ji nake kamar zan mutu Inna,dan Allah kicewa Baba ya dawon da idona bazan k'ara masa musu ba,bazan k'ara rashin ji ba,zanje duk inda zan samo HANKALI DA NUTSUWAr da kuke so kuga nayi."
Innalillahi Inna ke ta ambata a zuciyarta kafin ta kalli Baba tace. "Yau dai hankalinka ya kwanta ka aikata abinda ka dade kana furtawa (furuci)ka nakasta Rahina,sai ka zuba ruwa dan Allah a k'asa kasha tsabar farin ciki."
Tana kawowa nan,ta share hawayen da ya biyo kuncinta,ta kamo hannun Rahin d'in suka nufi d'aki tana rarrashinta da cewar zaa gyara mata idanuwanta zata dawo tana gani kamar daa.
Baba baisan da wani baki zai wanke kansa gurin Inna da Malam ba,komai zaice komai zai dad'e yana gaya musu baza su yarda ba da niyya yai mata ba duba da furucinsa a kullum a kanta,anman zai nema mata magani matuk'ar zata warke dan goge laifinsa daga idanuwansu harma da na Rahin d'in.
Fad'a da sababi babu wanda bai sha a gurin Malam ba,ya tabbata da zai iya dukanshi babu abinda zai hana ya dakeshidon ransa yayi mugun b'aci aunun.
"Muddun kana son ganin farin ciki cikin rayuwarka yadda ka zamo silar nakasta Uwata ka zamo silar warkewarta,in ba haka ba ni kaina bazan yafe maka ba." Kalamin mahaifinshi ya k'ara masa k'aimi gurin ganin ya nemawa Rahin lafiya,asibitoci biyu suka je suka bashi shawarar ya kaita asibitin Makka da ke garin kano.
Da Inna Hajara ya so su tafi kanon tunda Innar Rahin d'in babu dama anman tace ba inda zata je dan haka suka tafi daga shi sai Rahin d'in.