Sashe 6
Haka Nake Sanki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Khadija na'am umma ta dago ta kalleta jiyo sosai mgn nakesan muyi ta hankali kinji ko to umma kinyarda da mutuwa ko eh umma inaso kiyadda da kowacce irin kaddara daxata sameki mai kyau ko maras kyau nantai tamata nasiha kafin ta fada mata rasuwar nasir khadija tai kuka bakadanba harta godema Allah.
Washegari da kanta tashirya umma xanje inma maman nasir gaisuwa to maisunan manya saikin dawo tafita tunda fargiyar gidan data hadu da jafar yayan nasir suka gaisa tai masa gaisuwa ya nunata ga sauran dangi maxa mai makon taxama ita take musu gaisuwa sunema suketa mata gaisuwa ba'abinda take sai share hawaye dan ko anan tasam tai rashin dangin miji masu santa kaxalika cikin gida daga masu ya jiki sai masu ya hakuri.
Sati ukunnan da rasuwar nasir inkaga khadija sai ka rantse tayi jinyane nashekaru yadda ta rame ta jeme kullum taxauna bata da tunani sai tunanin nasir dinta.
Tayadda mutuwa gaskiyace in an mutu ba'a dawowa saidai ta kasa yadda nasir dinta baxai dawoba.
Kinsan Allah bilki banasan xuwa islamiyar nan wallahi sabida me kawai na hakura da ita ne itace sanadiyar haduwata da nasir ko uniform din nagani wallahi tunawa nake dashi haba kadija ki yadda da kadda ra kece fa mai fadama mana ur present situation is not ur final destination dan Allah kitaso mutafi ko shi nasir din natabbatar miki wallahi baxaiji da ace sanadiyarsa kinbar neman illiminkiba shikansa xai xamto mai alfahari dake ta dauko mata hijabin dan Allah saka mutafi kin riga kin cuceni kince Allah muje umma mun tafi to Allah ya bada sa'a harga ranta taji dadin yadda tashirya xuwa islamiyya.
Tun daga nesa tahango wata dalleliyar mota a kofar gidansu towa baki mukai ta fada aranta lah yah jafar kune eh nida mamane tana ciki daman gobe xan koma shine nace bara naxo muyi sallama naji mama xataxo nan to aiko ka kyauta nagode suka dan taba fira ta shiga gida mama ta karbeta da farin ciki suka gaisa ta tashi tashiga tabarta ita da umma kafin taji umman ta kwala mata kira taxo taxauna kusa da ita daman gurinki naxo batun admission dinki ya fito shine naxo karbar photo dinki se hawaye haba khadija kixama mai dauriya mana nasani anmiki mutuwa anman karki mantafa nima nasir danane kidaure mu hada kai mu cika masa burinsa yanaso kiyi karatu tun yana da rai yai konai kan makarantar nan taki abinda xakiyi ki anganar dashi shine kimai addu'a kiyi karatunki yadda xaki samu damar anfanar da duniya xai xamo mai alfari gareki to umma bari na dauko hoton.
Yanxu kinga xaki fara xuwa sch of nursing din kafin lokacin jamb kiyi komai xai tafine yadda ya tsara naji safiyya nacewa yanasone kixama pharmacist ko tai shuru insha Allahu xaki xama kinji ko khadija inasan kimin alfarma ki cire damuwa aranki ki daure kiyi karatu ki cire soyayya kinji ko khadija to mama yawwa yarinyata ta mike ni bara na wuce umma dai bata da aiki sai xuba godiya har jikin mota khadija ta rakota.
Haka nake sanki
Na F.A.Ya'u
Khadija ta warware tana sabgoginta sai dai wani abu dake damun ummanta shine yadda tafito da wata sabuwar halayya inta dawo daga makaranta sedai ta fita ta shigo da ita dan kuwa xamanta take kan tudun da suka saba xama in nasir yaxo gunta haka kawai ma saita faki idon umma tai waje ada ta xata gidan su Aisha take xuwa daga bisani ra fiskanci xama kawai take tai ta tunani dan wani xubin taddata take tana hawaye wani xubin tana murmushi abin duk yabi ya damu umma tsoronta kar abin yataba kwakwalwae diyar tata.
Khadija anfara makaranta hakan takara dauke mata kewar nasir ta dage sosai tana karatunta intai kamar baxatai ba sai ta tuna da alkawarinta da nasir ta tuna karamcin family dinsu tai karatunta.
Haka nake sanki
Na F.A.Ya'u
Kharatu kam yai nisa sati daya ya rage khadija su fara introductory examination karatu take ba da wasa va dan yadda taga kowa ya dage burin kowa yaci hakan yasa itama din tadage ba wasa baccima yaxama ragagge gareta.
Kwanci tashi yauce ranar daxasu fara exam hankalunsu duk atashe yake yadda ake tsoratasu game da exam din ga wani irin sanyi da'ake xubawa kowa kagani da'irin addu'ar da yake furtawa bakinsa.
Khadija nadaya daga cikin wanda suka riga kowa gamawa da alama paper din tai mata dadi yadda take ta sakin annuri afuskarta kai tsaye tuka tuka ta wuce tai alwala sannan tai masallaci aiko kafin ta fito har yacika da dalibai wanda suka gama sai faman tsinema malan suke itadai takallesu tai dariya.ta mike Rahma xo mu wuce ko sai kin huta ke ina wani hutu paper din gobema yar kantace hakane fa gara muje itama dai Allah yasa tafi wannan amin khadija yawwa tun dazu nakesan nace miki mubi ta Aminu kano xansayi sako kai rahma wallahi kinfiya san yawo da wahalar da mutun ina daxune kukaje Aminu kano din keda su asiya dabasai kisayoba ke matsalata dake bakya ganewa wadannan kwadayayyun inna sayo aicinyewa xasuyi subarni da wallahi tallahi to shikenan daga nan nasai rake.
Aisaiki shiga ki sayo au baxaki shigaba wallahi baxan shigaba kafin ki fito ai na rage wani abu uhum uwar wayo sauran kuma ki tsaya surutunnaki da wannan dan rainin hankalin owwo nagano ki bukuli kike min dan kar aban kyautako shiyasa baxaki shiga ba ko eh naji komai xaki ce sedai kice baxan shigaba aiko sai nafada masa Allah xakisa nai tafiyata yi hakuri naga alama xancen kike so nabaki minti biyar inbakixoba kyatafi ke kadai tai dariya ta shige.
Kinsan ya mukai da mutumin mtss wallahi Rahma ke matsalace halinku daya da bilkisu kullum haka kike cewa xanso naga bilkinnan taki saka ranki a inuwa xaki ganta af kinga nasha'afa har kwatancen gidanku naimasafa kutt....mai kikace ainasan kinji haba rahma bansan iskanci danme xakimin haka ta bushe da dariya ashe kin iya xagi tai tsaki kinga inaganin mutuncinki meyasa xakimun haka ohooo na fiskanci bakida tausayine shiyasa haka kikace ko fuuuu tai gaba Rahma na binta tana kwala mata kira bata ko jiyo ba dadan karfi tafada dan Allah khadija kitsaya kiji taja tatsaya aibansan gaka kike da xuciyaba wallahi da wasa nake banma ganshiba sai alokacin ta saki murmushi haba harnaji dadi itama tai dariya ayimun hakuri da vata miki rai danai naji na hakura but kussure mafi girma daxakiyi shine ki yi abinda kikace yau kinyi Allah nadena kulaki tai dariya ai vama xanyi ba wai daman hqka kike da fada tai dariya kama take kinsan kowa ya iya iskanci tsoron Allah yake sawa kar ayi Allah ko eh mana dabadan hakaba wani ustax din inyace xai bude babin nasa rashin mutuncin ai sai dan iska ya rike baki dan mamaki.
Komai yai farko xai karshe domin yaushe ranar karshe yauce zasuyi instrumentation paper din karshi jikinsu dik amace yake yan hostal sai hada kaya suke wanda xa'axo dauka anata xuwa diban kaya.
Kai gaskiya yaune mukai intro wannan paper din da wuya take kedai bari rahma ni bama wuyarba karar da ake daka mana tafi komai raxanani uhum ai basa kyautawa aikodai anmanfa muma munada lefi in ance move sau daya bama matsawa ai daman ke haka kike bakya yarda da lefin malaminki anman ko kiyarda ko karki yarda wallahi basu da mutunci malaman sch dinnan nidan Allah bar xancennan muje muyi sallah sukai alwala sai masallace.
Masallacin cike tayake da dalibai masu kwalliya nayi masu hotuna nayi rahma taso mutafi haba k�adija kibari muyi sallama da mutane mana bakya ganin daga yau shikenan hakane wani se alahira xamu sake haduwa yawwa ko kefa kinga bari naje muyi sallama da Abba nasan balallai mu kara haduwaba ta fice tabar rahma suna hotuna.
Dan Allah kixo muyi pic ko dayane Allah baxanba toshikenan yanxu sai yaushe sai sanda Allah yaso to shikenan Allah yasadamu da alkairi ya shiga motar da suka lodama kaya yana dago mata hannu Abba kenan xanyi kewarku ta fada ahankula.
Gindin bishiyae mai rake taja taxauna dan yau yatashi tana bin sauran dalibai daketa warkajaminsu da murnar kammala intro da ido batasan sanda hawaye yafara biyo idontaba dan tunawa da nasir dinta yaugashi kamar bai rayu cikin rayuwarta ba gakuma yan ajinsu sunyi xaman mutunci sun rabu suma wadannan din gashi sun rabu ba lallai su kara haduwaba jiyai andafata dasauri ta goge hawayenta haba kadija dan Allah kixo ko hoto dayane ai dake dasu maman baby muje tace dan batasan doguwar magana dan Allah rahma mu tafi magariba ta kawo kai sukai sallama da sauran sukai hanyar fita dan Allah tayani na tsinki magaryar nan Allah baxan tsayaba kinsan xaki tsinka kika tsaya hotuna tai dariya dama wasa nake kimayi da gastasaba
Haka nake sanki
Na F.A.Ya'u
Yawwa khadija jiya kina islamiyya mama taxo tace yau kije tanasan xakuje kuyi register din jamb to umma bara nagama wanke wanken kuma karki dade kinsan gobe xamu tafi khatsina ko khatsina umma eh ko harkin manta eh umma kiyi sauri karmuyi dare toh umma tafada badan ranta yasoba dan batasan xuwa dangin abbanta.
Yanxu nake cewa safiyya taxo taje ta tawo dake ko umman ta mance bata mantaba aikine yamun yawa toshikenan bari safiyyar tashigo sai kuje nannan ne ba nisa to mama yakuwa batun intron taku bata fitoba har yanxu to Allah yasa muji alkairi amin mama anmanfa duda haka kidage kici jamb dinnan degree yafi diploma kinji ko insha Allahu to wanne course kikeso eh to dadai nafisan pharmacy anman ance va'ayi a kano nasan kuma umma baxata yadda da xuwa xaria ba tokiyi murna anfara ai bara suka fara kinga saikisaka shi inkin samu sai kibar nursing din ko dai kinfi san nursing din a'a wallahi to shikenan Allah ya taimaka tace amin.sai mundawo to sai kun dawo yawwa mama ni xan wuce daga can umma najirana xamuje khatsina a'a kibiyo tanan xan baki gudunmawa kikaima amarya danma danma dai akurarren lokaci nasani aida muje tare tai dariya hakanma mun aiyayi Allah yasaka da alkairi amin kije karsu rufe sutafi sallah.
Washegari da kanta tashirya umma xanje inma maman nasir gaisuwa to maisunan manya saikin dawo tafita tunda fargiyar gidan data hadu da jafar yayan nasir suka gaisa tai masa gaisuwa ya nunata ga sauran dangi maxa mai makon taxama ita take musu gaisuwa sunema suketa mata gaisuwa ba'abinda take sai share hawaye dan ko anan tasam tai rashin dangin miji masu santa kaxalika cikin gida daga masu ya jiki sai masu ya hakuri.
Sati ukunnan da rasuwar nasir inkaga khadija sai ka rantse tayi jinyane nashekaru yadda ta rame ta jeme kullum taxauna bata da tunani sai tunanin nasir dinta.
Tayadda mutuwa gaskiyace in an mutu ba'a dawowa saidai ta kasa yadda nasir dinta baxai dawoba.
Kinsan Allah bilki banasan xuwa islamiyar nan wallahi sabida me kawai na hakura da ita ne itace sanadiyar haduwata da nasir ko uniform din nagani wallahi tunawa nake dashi haba kadija ki yadda da kadda ra kece fa mai fadama mana ur present situation is not ur final destination dan Allah kitaso mutafi ko shi nasir din natabbatar miki wallahi baxaiji da ace sanadiyarsa kinbar neman illiminkiba shikansa xai xamto mai alfahari dake ta dauko mata hijabin dan Allah saka mutafi kin riga kin cuceni kince Allah muje umma mun tafi to Allah ya bada sa'a harga ranta taji dadin yadda tashirya xuwa islamiyya.
Tun daga nesa tahango wata dalleliyar mota a kofar gidansu towa baki mukai ta fada aranta lah yah jafar kune eh nida mamane tana ciki daman gobe xan koma shine nace bara naxo muyi sallama naji mama xataxo nan to aiko ka kyauta nagode suka dan taba fira ta shiga gida mama ta karbeta da farin ciki suka gaisa ta tashi tashiga tabarta ita da umma kafin taji umman ta kwala mata kira taxo taxauna kusa da ita daman gurinki naxo batun admission dinki ya fito shine naxo karbar photo dinki se hawaye haba khadija kixama mai dauriya mana nasani anmiki mutuwa anman karki mantafa nima nasir danane kidaure mu hada kai mu cika masa burinsa yanaso kiyi karatu tun yana da rai yai konai kan makarantar nan taki abinda xakiyi ki anganar dashi shine kimai addu'a kiyi karatunki yadda xaki samu damar anfanar da duniya xai xamo mai alfari gareki to umma bari na dauko hoton.
Yanxu kinga xaki fara xuwa sch of nursing din kafin lokacin jamb kiyi komai xai tafine yadda ya tsara naji safiyya nacewa yanasone kixama pharmacist ko tai shuru insha Allahu xaki xama kinji ko khadija inasan kimin alfarma ki cire damuwa aranki ki daure kiyi karatu ki cire soyayya kinji ko khadija to mama yawwa yarinyata ta mike ni bara na wuce umma dai bata da aiki sai xuba godiya har jikin mota khadija ta rakota.
Haka nake sanki
Na F.A.Ya'u
Khadija ta warware tana sabgoginta sai dai wani abu dake damun ummanta shine yadda tafito da wata sabuwar halayya inta dawo daga makaranta sedai ta fita ta shigo da ita dan kuwa xamanta take kan tudun da suka saba xama in nasir yaxo gunta haka kawai ma saita faki idon umma tai waje ada ta xata gidan su Aisha take xuwa daga bisani ra fiskanci xama kawai take tai ta tunani dan wani xubin taddata take tana hawaye wani xubin tana murmushi abin duk yabi ya damu umma tsoronta kar abin yataba kwakwalwae diyar tata.
Khadija anfara makaranta hakan takara dauke mata kewar nasir ta dage sosai tana karatunta intai kamar baxatai ba sai ta tuna da alkawarinta da nasir ta tuna karamcin family dinsu tai karatunta.
Haka nake sanki
Na F.A.Ya'u
Kharatu kam yai nisa sati daya ya rage khadija su fara introductory examination karatu take ba da wasa va dan yadda taga kowa ya dage burin kowa yaci hakan yasa itama din tadage ba wasa baccima yaxama ragagge gareta.
Kwanci tashi yauce ranar daxasu fara exam hankalunsu duk atashe yake yadda ake tsoratasu game da exam din ga wani irin sanyi da'ake xubawa kowa kagani da'irin addu'ar da yake furtawa bakinsa.
Khadija nadaya daga cikin wanda suka riga kowa gamawa da alama paper din tai mata dadi yadda take ta sakin annuri afuskarta kai tsaye tuka tuka ta wuce tai alwala sannan tai masallaci aiko kafin ta fito har yacika da dalibai wanda suka gama sai faman tsinema malan suke itadai takallesu tai dariya.ta mike Rahma xo mu wuce ko sai kin huta ke ina wani hutu paper din gobema yar kantace hakane fa gara muje itama dai Allah yasa tafi wannan amin khadija yawwa tun dazu nakesan nace miki mubi ta Aminu kano xansayi sako kai rahma wallahi kinfiya san yawo da wahalar da mutun ina daxune kukaje Aminu kano din keda su asiya dabasai kisayoba ke matsalata dake bakya ganewa wadannan kwadayayyun inna sayo aicinyewa xasuyi subarni da wallahi tallahi to shikenan daga nan nasai rake.
Aisaiki shiga ki sayo au baxaki shigaba wallahi baxan shigaba kafin ki fito ai na rage wani abu uhum uwar wayo sauran kuma ki tsaya surutunnaki da wannan dan rainin hankalin owwo nagano ki bukuli kike min dan kar aban kyautako shiyasa baxaki shiga ba ko eh naji komai xaki ce sedai kice baxan shigaba aiko sai nafada masa Allah xakisa nai tafiyata yi hakuri naga alama xancen kike so nabaki minti biyar inbakixoba kyatafi ke kadai tai dariya ta shige.
Kinsan ya mukai da mutumin mtss wallahi Rahma ke matsalace halinku daya da bilkisu kullum haka kike cewa xanso naga bilkinnan taki saka ranki a inuwa xaki ganta af kinga nasha'afa har kwatancen gidanku naimasafa kutt....mai kikace ainasan kinji haba rahma bansan iskanci danme xakimin haka ta bushe da dariya ashe kin iya xagi tai tsaki kinga inaganin mutuncinki meyasa xakimun haka ohooo na fiskanci bakida tausayine shiyasa haka kikace ko fuuuu tai gaba Rahma na binta tana kwala mata kira bata ko jiyo ba dadan karfi tafada dan Allah khadija kitsaya kiji taja tatsaya aibansan gaka kike da xuciyaba wallahi da wasa nake banma ganshiba sai alokacin ta saki murmushi haba harnaji dadi itama tai dariya ayimun hakuri da vata miki rai danai naji na hakura but kussure mafi girma daxakiyi shine ki yi abinda kikace yau kinyi Allah nadena kulaki tai dariya ai vama xanyi ba wai daman hqka kike da fada tai dariya kama take kinsan kowa ya iya iskanci tsoron Allah yake sawa kar ayi Allah ko eh mana dabadan hakaba wani ustax din inyace xai bude babin nasa rashin mutuncin ai sai dan iska ya rike baki dan mamaki.
Komai yai farko xai karshe domin yaushe ranar karshe yauce zasuyi instrumentation paper din karshi jikinsu dik amace yake yan hostal sai hada kaya suke wanda xa'axo dauka anata xuwa diban kaya.
Kai gaskiya yaune mukai intro wannan paper din da wuya take kedai bari rahma ni bama wuyarba karar da ake daka mana tafi komai raxanani uhum ai basa kyautawa aikodai anmanfa muma munada lefi in ance move sau daya bama matsawa ai daman ke haka kike bakya yarda da lefin malaminki anman ko kiyarda ko karki yarda wallahi basu da mutunci malaman sch dinnan nidan Allah bar xancennan muje muyi sallah sukai alwala sai masallace.
Masallacin cike tayake da dalibai masu kwalliya nayi masu hotuna nayi rahma taso mutafi haba k�adija kibari muyi sallama da mutane mana bakya ganin daga yau shikenan hakane wani se alahira xamu sake haduwa yawwa ko kefa kinga bari naje muyi sallama da Abba nasan balallai mu kara haduwaba ta fice tabar rahma suna hotuna.
Dan Allah kixo muyi pic ko dayane Allah baxanba toshikenan yanxu sai yaushe sai sanda Allah yaso to shikenan Allah yasadamu da alkairi ya shiga motar da suka lodama kaya yana dago mata hannu Abba kenan xanyi kewarku ta fada ahankula.
Gindin bishiyae mai rake taja taxauna dan yau yatashi tana bin sauran dalibai daketa warkajaminsu da murnar kammala intro da ido batasan sanda hawaye yafara biyo idontaba dan tunawa da nasir dinta yaugashi kamar bai rayu cikin rayuwarta ba gakuma yan ajinsu sunyi xaman mutunci sun rabu suma wadannan din gashi sun rabu ba lallai su kara haduwaba jiyai andafata dasauri ta goge hawayenta haba kadija dan Allah kixo ko hoto dayane ai dake dasu maman baby muje tace dan batasan doguwar magana dan Allah rahma mu tafi magariba ta kawo kai sukai sallama da sauran sukai hanyar fita dan Allah tayani na tsinki magaryar nan Allah baxan tsayaba kinsan xaki tsinka kika tsaya hotuna tai dariya dama wasa nake kimayi da gastasaba
Haka nake sanki
Na F.A.Ya'u
Yawwa khadija jiya kina islamiyya mama taxo tace yau kije tanasan xakuje kuyi register din jamb to umma bara nagama wanke wanken kuma karki dade kinsan gobe xamu tafi khatsina ko khatsina umma eh ko harkin manta eh umma kiyi sauri karmuyi dare toh umma tafada badan ranta yasoba dan batasan xuwa dangin abbanta.
Yanxu nake cewa safiyya taxo taje ta tawo dake ko umman ta mance bata mantaba aikine yamun yawa toshikenan bari safiyyar tashigo sai kuje nannan ne ba nisa to mama yakuwa batun intron taku bata fitoba har yanxu to Allah yasa muji alkairi amin mama anmanfa duda haka kidage kici jamb dinnan degree yafi diploma kinji ko insha Allahu to wanne course kikeso eh to dadai nafisan pharmacy anman ance va'ayi a kano nasan kuma umma baxata yadda da xuwa xaria ba tokiyi murna anfara ai bara suka fara kinga saikisaka shi inkin samu sai kibar nursing din ko dai kinfi san nursing din a'a wallahi to shikenan Allah ya taimaka tace amin.sai mundawo to sai kun dawo yawwa mama ni xan wuce daga can umma najirana xamuje khatsina a'a kibiyo tanan xan baki gudunmawa kikaima amarya danma danma dai akurarren lokaci nasani aida muje tare tai dariya hakanma mun aiyayi Allah yasaka da alkairi amin kije karsu rufe sutafi sallah.