Sashe 14
Haka Nake Sanki Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
Zamantowa maihakuri da yafiya da maida komai bakomai bane wani babban matakine na rayu cikin farin ciki da cigaba duk girman lefin da mutun yama xaka iya yafe masa domin kai bakasan mexaka ma wani a gaba ba.
Duk yanayin da ka tsinci kanka wani yafika walau na farin ciki ko akasinsa kasanto mai godema Allah akoyaushe.
Zamantowar mutun mara uba bashi yake nufin shidin ba mutumin kirki bane bashi ke nufi baxa'a hada auratayya dashi ba.
Karka taba xama mai korafi dan iyayenka sun haifeka suna talakawa sunma gata sun haifeka da aure.
Karka taba korafin iyayenka sun cuceka sun haifeka ba aure kagodema Allah dayaika musulmi hakan baya nufin karshen farin cikinka arayuw dayawa ana kuskure wai dan anhaifeka ba aure sai kace baxaka xama na gariba ai anriga an bata ma rayuwa hakan ba dai dai bane ko kaga uwa ta rike dan inya girma yace bashi da abin ki sai ita bacun ita kanta ba'asan ranta ta haifeka ahakaba takuma jure bata yadda kaiba harka girma kasanta wani yanacan bemasan kowa nasa ba burinsa kuma yaga koda uwattasa ce koda itadin kuturwa ce mahaukaci makauniya duk xai dauka indai xa'ace yau ga mahaifiyarsa.
Duk wani kuskure dake ciki ina fatan amin afuwa dan adam ajixine
GODIYA.
Godiya gami da jinjina gaduk wani ko wata da suka karanta wannan littafi nagode Allah yabar xumunci.
Taku dabance.
Usaina muhd ibrahim
Aisha muhd ibrahim
Zainab shehu umar
Nafisa shu'aib
Fatima Hasan Abbakar
Semun sake haduwa awani littafin mai suna yar'amana.
09028287218
Duk yanayin da ka tsinci kanka wani yafika walau na farin ciki ko akasinsa kasanto mai godema Allah akoyaushe.
Zamantowar mutun mara uba bashi yake nufin shidin ba mutumin kirki bane bashi ke nufi baxa'a hada auratayya dashi ba.
Karka taba xama mai korafi dan iyayenka sun haifeka suna talakawa sunma gata sun haifeka da aure.
Karka taba korafin iyayenka sun cuceka sun haifeka ba aure kagodema Allah dayaika musulmi hakan baya nufin karshen farin cikinka arayuw dayawa ana kuskure wai dan anhaifeka ba aure sai kace baxaka xama na gariba ai anriga an bata ma rayuwa hakan ba dai dai bane ko kaga uwa ta rike dan inya girma yace bashi da abin ki sai ita bacun ita kanta ba'asan ranta ta haifeka ahakaba takuma jure bata yadda kaiba harka girma kasanta wani yanacan bemasan kowa nasa ba burinsa kuma yaga koda uwattasa ce koda itadin kuturwa ce mahaukaci makauniya duk xai dauka indai xa'ace yau ga mahaifiyarsa.
Duk wani kuskure dake ciki ina fatan amin afuwa dan adam ajixine
GODIYA.
Godiya gami da jinjina gaduk wani ko wata da suka karanta wannan littafi nagode Allah yabar xumunci.
Taku dabance.
Usaina muhd ibrahim
Aisha muhd ibrahim
Zainab shehu umar
Nafisa shu'aib
Fatima Hasan Abbakar
Semun sake haduwa awani littafin mai suna yar'amana.
09028287218