Sashe 9
Gidan Magajiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wata harara ya zabga mai yace
"Yar barno yimin zubin alfarma har da nama...,
fara zuba mai abinci tayi da naman kaji ta miƙa hannun'ta tace
"Inji dr Aliyu me barno....,
dubu ɗaya ya cilla mata yace
"a gabakin ki dai na sami kuɗi yau ni ba matsiyaci bane....,
Owo maka bana bada bashi daga bada bashi sai a karya mutum ta ɗauki kuɗin'ta
Kaga magajiya tundaga nesa nake gano hasken ki na haskaka gidan nan ɗago fararan idanuwanta yi ta kalli kaska tace
"gama banbaɗancin naka sai ka bani sannan zan baka....,
haɗa rai yayi ya riƙe giya yace
"Tabbas waya fada miki ni yanzu ina cikin talauci tun da na sami kaya a Abuja tofa kakata ta yanke saƙa akwai labulaye zannuwan gado zan kawo miki ki kasa sannan akwai waya kirar iPhone 16 wallahi....na sallama miki ita a dubu dari uku kema kyasan me duniya take ciki....,
kafito fili kace ta tashi daga magajiya ta koma dillaliya me ya mai dake nan an faɗa maka yan gumamane....?,
yauwa rabi faɗa mai aini na rasa baƙin magana wallahi
Wai kai me isaka baka da kirki ne duk wasu alamun taɓewa sun bayyana akanka amma saboda kai ɗamsil basiratu ne kakasa fahimta Allah wadaran naka ya lalace na tabbata kai ka hana ƙananan ka aure wazai yarda ya auri kanwar ɗan daudo gardo kawai
wata uwar buɗa ya saki yace
"Masha Allah Allah malam idi me gyaran hula to buɗe kunnuwanka ka jini da kyau wallahi kai wasa zan saka ai maka dukan tsiya wato ashe kai kake sheganta min ƙanne har suka kasa aurowa haka kakeso ka faɗa ko to yasin daidai nake da kugun idi da harira.....,
damƙar kirjin'sa yayi wayyo Allah magajiya kika kallo ana cin mutuncin ɗiya mace amma kinyi shiru saboda iskanci har taɓamin nonona yake dahallacan cika ni ni ba yar iska bace
Kai Yahaya ci kashi wannan da kake gani yayi nisa baya jin kira cewar kahu bulama
Cika shi yayi yace
"Kahu da ka kyale'sa nayi ƙasa ƙasa dashi ɗan iskan ƙarya....,
Owo dai ba'a taɓa kamani ba ina latsai yaran mutane ba
gyaran murya magajiya tayi tace
"ku dakata kaska muga wayar....,
cirota yayi fara da ita me kyau amsa tayi ta jijjoyata tace
"Faɗamin gaskiya bana son siyan kayan sata sannan ka bani receipt...ɗin'ta...,
haɗa rai yayi yace
"kedai bani kuɗi innaje kasuwa zan rubuto miki sai in bawa ko dinana ya kawo miki....,
sakar baki kahu yayi yace
"Magajiya me maƙon ki siya mana kayan abinci ki ajiye mana kin sani bani da karfin fita nema sai ki ƙuƙe ki siyi waya....,
Kahu zamaninka ya huce ko nayi maka explanation wallahi baza ka gane ba wallahi....,
Cewar magajiya
ta'ina zan gane tun da gani tsoho mara fahimta
Dariya dinana ya saki ya ɗago daga cacar da yake yace
"haka abin yake kariga kazama sorry...,
rubar dake kusa da shi ya cillowa dinana sai a fuskar zubeey da sauri ta tashi tace
"Kahu yanzu fuskar'tawa zaka fasamin saboda ni ka fi tsana duk a bin da suke maka...,
yi hakuri zillaziya wallahi bake nayi niyar jefowa ba ga kima godewa Allah yarda fuskarnan taki ta zama yawa ɗanyan nama bata kwabkwaɓo ba dan wallahi gani nake zungura ka ɗan za a yiwa fuskarki in ga nama a ƙasa yana yawo wallahi zillaziya ki rufawa kanki a siri ki dena wannan shafe shafen....ga hannunki yawa anyi gobara ni wallahi
mutanan da suke ma'amalla daku suna ƙoƙari wallahi duk warin mai kuke ga rashin wankan tsarki....turaran ku da ban tsamin ku daban kisan duk abin da ake ce Allah ya hana tofa wallahi sai anga bada dai aka yi shi
haɗa rai tayi ta zauna ta ci gaba da ca'carta tana murguɗa baki tabarmai rabi ya hau ya zauna yace
"Hhhh wallahi ya riga ya ciki 1 -0 ke kuma kika yarda shifa kahu in ba faɗamai magana kake ba to wallahi baza ku daidai'ta ba....,
to munafiki ina jinki tanunamin da sauran tarbiyyar'ta wato ni ka mai dani sa'an wasan ka
Duk abin da suke magajiya na jin su amma tayi burus saboda tana duba wayar da kaska ya kawo mata ɗaukan karamar wayar'ta tayi ya faɗa mata account number din's a ta samai kuɗin yayi gaba yana cewa
"gobe insha Allahu zaki ga receipt....,
kai ya ɗaga mai ya sowa sukai suna tayata murna haɗi da ɗaukar photo
*Abuja...Maitama Avenue, P.M.B. 253, Abuja*
*Yellow House*
Sosai suka ɗuƙufa wajan neman inda wayar Aysha take ta wannan hanya ce ka ɗai za'a san suwa ye sukai kidnapping tunda har yay basu nemi kuɗin fan'sar security ɗin gidan' director general da suka ɗauka jabir ne ya ɗago kan'sa duk da Ac da yake cikin amma gumi yake yace
"Sir wayar da komai tana kano abin da tracking details ya nunamin komai yana wani gida house number 178 kofar mata...,
da sauri ya taso haka ma sauran wa'yanda gamaki ɗayan su sune masu kula da shashin bincike na gidan ƙarɓar laptop ɗin yayi ya shiga kan gidan zooming din'sa yayi ya kurawa gidan iso yace
"Jabir Habib tare zaku tafi yau Kano amma taking care ba za mu kama kowa ba sai munyi kwakkwaran bincike abin da kuka ga gidan ke ciki a sufar za kuje sannan a unguwar kuyi takatsan tsan sannan ku binciki me gidan yake ciki...,
to suka ce mai suna ƙara duba yadda yanayin unguwar yake tashi yayi ya ɗauki files ya zura a briefcase wan daga cikin su ne ya ɗaukar mai suka fita direct in ya ajiue motar'sa suka nufa buɗe mai yayi ya shiga ya mai da kofar ya rufe a seat ɗin baya a ajiye briefcase ɗin'sa fara driving yayi a hankali kasan cewar baya son comber a komawar'sa gida ko security tafiya yake cikin natsuwa wayar'sa ce ta shiga ringing banza yayi da kiran ganin sunan hajiya yanzu sai ta ɓata mai rai da lokaci gashi kuma yana driving shi mutunne me taka tsantsan sa doka wani irin murɗaddan haline da shi da huya ka gane inda ya dosa hajiya ita kuma kira take ba kakkautawa yawa wanda ya ci bashin'ta
dariya abin ya so ya bashi yanzu haka yasan taji ya dawo garine baya tsammanin ko a mafarki zai iya ƙara aure ko mece damuwar hajiya da rashin haihuwar'su shifa jika ne ba ɗa ba duk da ita ta riƙe shi isa gida yayi horn yayi da sauri me gadin ya buɗe haɗi da saramai ido ya kuramai kafin ya amsawa sojan dai-dai'ta parking ɗin'sa yayu ya buɗe ya fito briefcase ɗin'sa ya ɗauka sosai ta baƙin glass ɗin'sa yake ƙarewa sauran sojojin da suka rage mai tun da har yanzu ba akawo mai wasu ba ayar tambaya ya sa musu
taya har sukai sakaki hakan ta faru me isaka su ba a kwashe su ba sai aka zaɓi wasu kau da kai yayi ya tsaya a gaban kofar da zata kai shi floorn sa tantance shi tayi sannan ta buɗe mai da yake a ɓangaran'sa ba'a binda aka taba mai kunna switch yayi tuni haske ya gauraye floor tamkameman photon'sa ne sanyi da kayan aiki da baƙin glass da suit baƙa ya saki wani murmushi har sai da hushiryar'sa ta fito
ashe daman annuri yana yiwa fuskar'sa kyau
Ajiye briefcase ɗin'sa yayi ya buɗe fridge ruwa me sanyi ya ɗauko ya buɗe'sa ya kafa a ɓakin'sa sai da ya shanye tas sannan ya saka robar a dustbin wayar'sa ce ta ƙara ringing da sauri ya dauka sallama yayi ba tare da ta amsa ba ta rufe shi da faɗa tana cewa
wato sardauna ka nunamin ban isa da kai na yau wa'aɗin da na ɗiba maka ya cika amma banga alamun zan samin yandagwai dagwai ba sai ma karyar an shiga gidan ka anyi kidnapping bata da lafiya ni za a mayar wotiwo har da bugawa a shafin jaridu kai da jaridun naci uban...ku to wallahi ko Kabir isa ba inshin fiɗa mai doka yaƙi bi ballana kai....
limshe idanuwan'sa yayi yace
"yi hakuri hajiya ina kan hanya kika kirani...,
rufemin baki ko in zubar maka da haƙora har ni zaka fadawa hanya ke duk wani karya da sokulle ba abin da zaka faɗamin wallahi tun huri in ganka a kano kafin ranka ya ɓaci tun da su basu dami da jika ba ni na damu da shi barin shashashar uwar ka baka gaban'ta ni nata ɓa ganin uwa irin mahaifiyar ka illar fulanin daji kenan in suka sa kansu a gabas to ba waiwayan yamma....✍️
*Kuyi following ɗina domin samun ci gaba da zarar na ɗora*
*GIDAN MAGAJIYA*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
EPISODE 14
Runtsai Ido yayi yace
"Hajiya zan duba in gani...,
ka duba uban..ka Asif wallahi ka fita a idona in rufe ni sa'ar wasan kace
kansa ya dafa da yake sara mai saboda ihun da take mai a ka yawa zata fasa dodon kunnan'sa yace
"Allah ya baki hakuri hajiya hakuri me tatda rabo insha Allah zaki ga wata ran kin sami abin da kikeso....,
salati ta fara tana cewa aww wato ni kaɗai nake son haihuwar ban da kai...to ka shekara dubu baka haihuwa ba damuwata bace daman nasani tuni aysha ta gama cin ye maka kurwa baka ganin kowa da gashi sai ita ke hauwa'u kashe min wayar nan zai sa hawan jini na ya tashi saboda shi imaninsa ragaggene ta miƙawa jidda wayar
jin abin da tace yadan murmusa ya kashe wayar tashi yayi ya shiga bedroom ɗin'sa iya kyau da tsarowa yayi komai na ɗakin farine tas a hankali fararan curtain ɗin ke motsawa sakamaƙon haɗari da ya gaggamo rufe windows ɗakin yayi ruwane ya tsuge yawa da bakin kwarya cire kayan'sa yayi daga shi sai boxer ya shiga toilet shower ta sakarwa kan'sa ba tare da ya cire boxer ɗin'sa ba limshe idanuwa yayi yana fatan ace a wannan karon yaci nasarar kama nuratu
"Yar barno yimin zubin alfarma har da nama...,
fara zuba mai abinci tayi da naman kaji ta miƙa hannun'ta tace
"Inji dr Aliyu me barno....,
dubu ɗaya ya cilla mata yace
"a gabakin ki dai na sami kuɗi yau ni ba matsiyaci bane....,
Owo maka bana bada bashi daga bada bashi sai a karya mutum ta ɗauki kuɗin'ta
Kaga magajiya tundaga nesa nake gano hasken ki na haskaka gidan nan ɗago fararan idanuwanta yi ta kalli kaska tace
"gama banbaɗancin naka sai ka bani sannan zan baka....,
haɗa rai yayi ya riƙe giya yace
"Tabbas waya fada miki ni yanzu ina cikin talauci tun da na sami kaya a Abuja tofa kakata ta yanke saƙa akwai labulaye zannuwan gado zan kawo miki ki kasa sannan akwai waya kirar iPhone 16 wallahi....na sallama miki ita a dubu dari uku kema kyasan me duniya take ciki....,
kafito fili kace ta tashi daga magajiya ta koma dillaliya me ya mai dake nan an faɗa maka yan gumamane....?,
yauwa rabi faɗa mai aini na rasa baƙin magana wallahi
Wai kai me isaka baka da kirki ne duk wasu alamun taɓewa sun bayyana akanka amma saboda kai ɗamsil basiratu ne kakasa fahimta Allah wadaran naka ya lalace na tabbata kai ka hana ƙananan ka aure wazai yarda ya auri kanwar ɗan daudo gardo kawai
wata uwar buɗa ya saki yace
"Masha Allah Allah malam idi me gyaran hula to buɗe kunnuwanka ka jini da kyau wallahi kai wasa zan saka ai maka dukan tsiya wato ashe kai kake sheganta min ƙanne har suka kasa aurowa haka kakeso ka faɗa ko to yasin daidai nake da kugun idi da harira.....,
damƙar kirjin'sa yayi wayyo Allah magajiya kika kallo ana cin mutuncin ɗiya mace amma kinyi shiru saboda iskanci har taɓamin nonona yake dahallacan cika ni ni ba yar iska bace
Kai Yahaya ci kashi wannan da kake gani yayi nisa baya jin kira cewar kahu bulama
Cika shi yayi yace
"Kahu da ka kyale'sa nayi ƙasa ƙasa dashi ɗan iskan ƙarya....,
Owo dai ba'a taɓa kamani ba ina latsai yaran mutane ba
gyaran murya magajiya tayi tace
"ku dakata kaska muga wayar....,
cirota yayi fara da ita me kyau amsa tayi ta jijjoyata tace
"Faɗamin gaskiya bana son siyan kayan sata sannan ka bani receipt...ɗin'ta...,
haɗa rai yayi yace
"kedai bani kuɗi innaje kasuwa zan rubuto miki sai in bawa ko dinana ya kawo miki....,
sakar baki kahu yayi yace
"Magajiya me maƙon ki siya mana kayan abinci ki ajiye mana kin sani bani da karfin fita nema sai ki ƙuƙe ki siyi waya....,
Kahu zamaninka ya huce ko nayi maka explanation wallahi baza ka gane ba wallahi....,
Cewar magajiya
ta'ina zan gane tun da gani tsoho mara fahimta
Dariya dinana ya saki ya ɗago daga cacar da yake yace
"haka abin yake kariga kazama sorry...,
rubar dake kusa da shi ya cillowa dinana sai a fuskar zubeey da sauri ta tashi tace
"Kahu yanzu fuskar'tawa zaka fasamin saboda ni ka fi tsana duk a bin da suke maka...,
yi hakuri zillaziya wallahi bake nayi niyar jefowa ba ga kima godewa Allah yarda fuskarnan taki ta zama yawa ɗanyan nama bata kwabkwaɓo ba dan wallahi gani nake zungura ka ɗan za a yiwa fuskarki in ga nama a ƙasa yana yawo wallahi zillaziya ki rufawa kanki a siri ki dena wannan shafe shafen....ga hannunki yawa anyi gobara ni wallahi
mutanan da suke ma'amalla daku suna ƙoƙari wallahi duk warin mai kuke ga rashin wankan tsarki....turaran ku da ban tsamin ku daban kisan duk abin da ake ce Allah ya hana tofa wallahi sai anga bada dai aka yi shi
haɗa rai tayi ta zauna ta ci gaba da ca'carta tana murguɗa baki tabarmai rabi ya hau ya zauna yace
"Hhhh wallahi ya riga ya ciki 1 -0 ke kuma kika yarda shifa kahu in ba faɗamai magana kake ba to wallahi baza ku daidai'ta ba....,
to munafiki ina jinki tanunamin da sauran tarbiyyar'ta wato ni ka mai dani sa'an wasan ka
Duk abin da suke magajiya na jin su amma tayi burus saboda tana duba wayar da kaska ya kawo mata ɗaukan karamar wayar'ta tayi ya faɗa mata account number din's a ta samai kuɗin yayi gaba yana cewa
"gobe insha Allahu zaki ga receipt....,
kai ya ɗaga mai ya sowa sukai suna tayata murna haɗi da ɗaukar photo
*Abuja...Maitama Avenue, P.M.B. 253, Abuja*
*Yellow House*
Sosai suka ɗuƙufa wajan neman inda wayar Aysha take ta wannan hanya ce ka ɗai za'a san suwa ye sukai kidnapping tunda har yay basu nemi kuɗin fan'sar security ɗin gidan' director general da suka ɗauka jabir ne ya ɗago kan'sa duk da Ac da yake cikin amma gumi yake yace
"Sir wayar da komai tana kano abin da tracking details ya nunamin komai yana wani gida house number 178 kofar mata...,
da sauri ya taso haka ma sauran wa'yanda gamaki ɗayan su sune masu kula da shashin bincike na gidan ƙarɓar laptop ɗin yayi ya shiga kan gidan zooming din'sa yayi ya kurawa gidan iso yace
"Jabir Habib tare zaku tafi yau Kano amma taking care ba za mu kama kowa ba sai munyi kwakkwaran bincike abin da kuka ga gidan ke ciki a sufar za kuje sannan a unguwar kuyi takatsan tsan sannan ku binciki me gidan yake ciki...,
to suka ce mai suna ƙara duba yadda yanayin unguwar yake tashi yayi ya ɗauki files ya zura a briefcase wan daga cikin su ne ya ɗaukar mai suka fita direct in ya ajiue motar'sa suka nufa buɗe mai yayi ya shiga ya mai da kofar ya rufe a seat ɗin baya a ajiye briefcase ɗin'sa fara driving yayi a hankali kasan cewar baya son comber a komawar'sa gida ko security tafiya yake cikin natsuwa wayar'sa ce ta shiga ringing banza yayi da kiran ganin sunan hajiya yanzu sai ta ɓata mai rai da lokaci gashi kuma yana driving shi mutunne me taka tsantsan sa doka wani irin murɗaddan haline da shi da huya ka gane inda ya dosa hajiya ita kuma kira take ba kakkautawa yawa wanda ya ci bashin'ta
dariya abin ya so ya bashi yanzu haka yasan taji ya dawo garine baya tsammanin ko a mafarki zai iya ƙara aure ko mece damuwar hajiya da rashin haihuwar'su shifa jika ne ba ɗa ba duk da ita ta riƙe shi isa gida yayi horn yayi da sauri me gadin ya buɗe haɗi da saramai ido ya kuramai kafin ya amsawa sojan dai-dai'ta parking ɗin'sa yayu ya buɗe ya fito briefcase ɗin'sa ya ɗauka sosai ta baƙin glass ɗin'sa yake ƙarewa sauran sojojin da suka rage mai tun da har yanzu ba akawo mai wasu ba ayar tambaya ya sa musu
taya har sukai sakaki hakan ta faru me isaka su ba a kwashe su ba sai aka zaɓi wasu kau da kai yayi ya tsaya a gaban kofar da zata kai shi floorn sa tantance shi tayi sannan ta buɗe mai da yake a ɓangaran'sa ba'a binda aka taba mai kunna switch yayi tuni haske ya gauraye floor tamkameman photon'sa ne sanyi da kayan aiki da baƙin glass da suit baƙa ya saki wani murmushi har sai da hushiryar'sa ta fito
ashe daman annuri yana yiwa fuskar'sa kyau
Ajiye briefcase ɗin'sa yayi ya buɗe fridge ruwa me sanyi ya ɗauko ya buɗe'sa ya kafa a ɓakin'sa sai da ya shanye tas sannan ya saka robar a dustbin wayar'sa ce ta ƙara ringing da sauri ya dauka sallama yayi ba tare da ta amsa ba ta rufe shi da faɗa tana cewa
wato sardauna ka nunamin ban isa da kai na yau wa'aɗin da na ɗiba maka ya cika amma banga alamun zan samin yandagwai dagwai ba sai ma karyar an shiga gidan ka anyi kidnapping bata da lafiya ni za a mayar wotiwo har da bugawa a shafin jaridu kai da jaridun naci uban...ku to wallahi ko Kabir isa ba inshin fiɗa mai doka yaƙi bi ballana kai....
limshe idanuwan'sa yayi yace
"yi hakuri hajiya ina kan hanya kika kirani...,
rufemin baki ko in zubar maka da haƙora har ni zaka fadawa hanya ke duk wani karya da sokulle ba abin da zaka faɗamin wallahi tun huri in ganka a kano kafin ranka ya ɓaci tun da su basu dami da jika ba ni na damu da shi barin shashashar uwar ka baka gaban'ta ni nata ɓa ganin uwa irin mahaifiyar ka illar fulanin daji kenan in suka sa kansu a gabas to ba waiwayan yamma....✍️
*Kuyi following ɗina domin samun ci gaba da zarar na ɗora*
*GIDAN MAGAJIYA*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
EPISODE 14
Runtsai Ido yayi yace
"Hajiya zan duba in gani...,
ka duba uban..ka Asif wallahi ka fita a idona in rufe ni sa'ar wasan kace
kansa ya dafa da yake sara mai saboda ihun da take mai a ka yawa zata fasa dodon kunnan'sa yace
"Allah ya baki hakuri hajiya hakuri me tatda rabo insha Allah zaki ga wata ran kin sami abin da kikeso....,
salati ta fara tana cewa aww wato ni kaɗai nake son haihuwar ban da kai...to ka shekara dubu baka haihuwa ba damuwata bace daman nasani tuni aysha ta gama cin ye maka kurwa baka ganin kowa da gashi sai ita ke hauwa'u kashe min wayar nan zai sa hawan jini na ya tashi saboda shi imaninsa ragaggene ta miƙawa jidda wayar
jin abin da tace yadan murmusa ya kashe wayar tashi yayi ya shiga bedroom ɗin'sa iya kyau da tsarowa yayi komai na ɗakin farine tas a hankali fararan curtain ɗin ke motsawa sakamaƙon haɗari da ya gaggamo rufe windows ɗakin yayi ruwane ya tsuge yawa da bakin kwarya cire kayan'sa yayi daga shi sai boxer ya shiga toilet shower ta sakarwa kan'sa ba tare da ya cire boxer ɗin'sa ba limshe idanuwa yayi yana fatan ace a wannan karon yaci nasarar kama nuratu