← Book details Gidan Magajiya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 2 OF 14

Sashe 2

Gidan Magajiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Gumi ne ya shiga tsassafo mata ta ko ina 20k ne a jakarta kuɗin da take saka ran da so zata tafi gida zee CE tayi ƙarfin halin cewa

Bara in kira excellency dan gwamna ko zai biya mana dan ni wallahi bani da ko ficika

jikin'ta yayi sanyi ta ja kujera ta zauna fake live ba tayi ba wayar'ta ce tayi ƙara dakyar take iya ɗaga hannun ta ɗauki wayar video da tasa a tiktok ne mutane suna ta yi mata liking......

Cikin contact ɗinta ta shiga neman number dan gwamna cikin sa'a ta sami number bugu ɗaya ya ɗauka kashe muryata tayi tace

"Hello baby.....wallahi nayi missing ɗin ka...,

da sauri ya diro daga kan matatciyar katifar sa yace

"Allah ko baby...,

Wallahi baby kana ina.....,

dan jim yayi sannan yace

"Wallahi ina guarding...wallahi na fito shan iska...,

Okay dan Allah ko zaka zo Villa Toscana Restaurant ne

zaro ido yayi me zai kawo shi gurin masu fada aji yana Kaduna me zai kawo shi abuja besan kowa ba amma sai ya mazai yace

"Okay am dazu daddy na yayi min Magana zan raka shi wani guri wallahi da nazo kinsan tun da na haɗu dake a tiktok wallahi naji kin min....,

okay na gode ta faɗa a sanyaye ta kashe wayar ta duban nabeela tayi tace

"Nabeela ba abin yi fa garan da na haɗu da shi jiya a tiktok yace min shi ɗan Abuja ne a maitama yake ki nemo wata mafitar....,

suna haka sai ga wa'yannan samari sun fito hannunsu riƙe da ledojin an rubuta sunan restaurant ɗin da sauri samir ya tsaya yace

Manage bara na koma ciki naman ta fadeela sectary tayi min sautin ice-cream da bara ce ta faɗowa nabeelah ta tashi tace.....✍️

*Oum yasmeen*

_Ayi hakuri yau ba yawa_

GIDAN MAGAJIYA

EPISODE 3

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

Masu tambayar complete na Wannan littafin ban gama ba typing nake...

da sauri zee ta riƙo ta ƙasa ƙasa tace

"Nabeela me kike shirin yi...?,

hannunta ta bige tace

"Kina da wata mafitar ne ni Wallahi 20k CE a jikin account ɗina kuma da ita zan koma gida...,

ta gumi zee tayi tace

"Nabeela wata kilama wasu sun som fuskokin mu kina ganin wannan ba zubewar mutunci bane kamar mu celebrity muna neman temako....ki yi tunani...,

kai nabeela ta shiga girgiza mata tace

"Zee bamu da wata mafita sama da wannan kina ganin wayan nan jajayan fatar sun san hakuri....ko sun san babu...?,

kai zee ta dafa da yake sara mata tace

"Allah ya fitar damu...,

banza tayi mata mayafinta ta gyara cikin sa'a kuwa sai ga su sun dawo tace

"Assalamu alaikum...,

AYMAN da yake danna waya ya amsa fuskar nan ba walwala domin ya tsani mata marasa kamun kai daga ganin'su basai an faɗa maka ba su waye su cije lips ɗin ta na ƙasa tayi cikin takaicin halin da Ak ya sata aciki tace

"Dan Allah bayin Allah temako nake nema....,

da sauri ya ɗago ya kare mata kallo a nan gurin ake neman temako tab Allah me iko haka ya raya a zuciyar sa yace

"Allah isa zan iya...,

Kaga mu ba yannan garin bane mun manta jakar mu a tesxi kuma ita ce jakar kuɗin mu sai da muka gaba cin abinci muka ga babu gashi ba muriƙe number din me tesxi ɗin ba

Okay na nawa ne....?,

Hamdala tayi tace

"24k....,

juya wa yayi ba tare da yayi magana ba gani tayi yana nunowa baturan dan ƙasar Italian su ATM card ɗinsa ya bayar aka cira kuɗi

da sauri ta bishi za tayi mai godiya suka shiga mota suka tayar tsaki taja ta koma tace

"Sai ki taso mu tafi dan baƙara ba....,

dariya zee ta saki tace

"haba Nabeela Sokoto gobe ma mu dawo wallahi sun iya girki ke kinji kuwa kazar nan....ji nayi kunne na kamar ya cire....,

dariya ta saki ta rataya jakarta tace

"Da sun kira mana security da kinyi bayani a bayan kanta wallahi...,

itama dariya tayi ta rataya jakarta daman ba ta fito da mayafi ba suka fito titi zee tace

"Nabeelah sokoto yanxu ina muka nufa....,

dan jim tayi da sannan tace

"Nima wallahi ban sani ba ....,

kenan kin hakura da neman sa....

da sauri ta kalli zee tace

"Zee gida zan koma wallahi nagaji kuma sai kuma na dawo....yanzu muje gidan da kike zaune gobe sai in tafi...,

da sauri ta dafe kirji tace

"Yar sokoto rufan asiri aɗosane nake a gidan nan wallahi daman zaman dole nake in ina cikin gidan zan sami me dan shi yayi zaton gidan ubana ne ya biyoni ya aure ni.....,

dafa kafaɗar zee nabeela tace

"Hmmm uhmmm Allah ya temaka....,

amin inhar zuciyar ki kika faɗa

dukan wasa takai mata ta goce tana dariya

tsarar me napep sukai suka shiga inda batare da sunyi ciniki ba otal ɗin da ta sauka ya akai ta ya ajiye ta 2k ta zaro ta bawa zee ta bashi sukai sallama inda ya ƙara gaba da zee har Kofar gida ya kaita sauka tayi ta zaro kuɗin da nabeela ta bata tabashi cire p-cap dinsa yayi yana mata wani kallon up and down yace

"Wannan me kike bani....,

da sauri ta kalli kuɗi tace

"Kuɗi mana....,

Fitowa yayi yace

"Tun daga villa na ɗauko ku ina ta yawo da ku ban dauki kowa ba dan haka kuɗin ku 5k....,

Kai daga kata malam in Rashin mutunci kake ji dashi wallahi ka sami dai-dai dakai kai wanne irin ɓarawo ne tafiyar nawa mukai da har zaka ce miki haka....,

Wallahi in baki shiru ba zan zube miki kwando kwandon rashin mutunci ke ni rayuwar agige nayi a karkashin gada

wani kallon tara saura kwata tayi mai tace

"Au Allah....Dan tasha...to na fika ta shanci wallahi ko kallona kayi kasan ruwa ba sa'an kwado bane...,

kee wacce irin dabba ce ai be karasa ba ta zabga mai mari wayar hannunta ya war'ta ya shige mota ga unguwar shiru ba kowa balle ta nemi ɗauki gumi ne ya shiga yanko mata wannan wanne irin ibtila'i ne wayar nihila ce ta ɗauka bata sani ba kasa zaune tayi ta ƙasa tsaye yau ta tabbata inhar niheela ta gane ita ta ɗaukar mata waya sai tayi kwanan ƙauye ba tare da burin'ta ya cika ba

___________magajiya

Karfe uku ta tashi daga suyar waina gyara gurin ta fara tana yan wake waken'ta rabi tana zaune suna buga ca'ca inna gamawa tayi ta ajiye tsintsiyar ta saki miƙa tace

"yar faki faki ba yawa sai lada bara inzo inyi salla....,

kahu bulama da yake zaune yana jiran tsammani yace

"yanzu magajiya sai yanzu zaki sallahi uku da rabi har ta gota....,

har ta shiga bayi ta fito tace

"kahu gwarani ina da niyar yin salla Allah ya gani yan ciniki ne sukai min yawa ban samu damar yi ba wayan can fa kaga suna da niyar yi adinga kyatatawa ɗan adam zato dan Allah....,

tana kaiwa wannan ta shiga bayi ahayye rass shishshigi ba farin jini cewar rabi

saudat me idon cin naira ai gwara wanda yake faɗakar da mutane akan subi Ubangiji da wanda yake saba mai yana namiji yana mai da kan sa mace wallahi ina nan zan kira yan hisba su kwashe duk wani me baɗala agidan nan kowama ya huta

Chass anayi muna jin dadi wai kin san me saudat....,

kwai ta saki yace Tush tace

"a'a rabi..sai kin faɗa...,

rabi jiya ganin ido naga wani tsohon najado yana bara zuciya ta mutu da sauri magajiya ta fito bata ƙarasa wanke fuskartar taba tace

"Alkur'an bazan yarda ba cini kin wainar tawa kuka ɗauke ni zaku tozar ta ina manjagara ina dinana yau za ayi bura'uba wallahi ina jin na wai wai yau ni saku yashe...,

innalilahi rabi ya fada zaninsa na kokarin suɓucewa ido huɗu sukai da kahu yace

"haba malam har wani karkata kai kake zaka kalli tsiraicina adin ga yin na Allah wallahi wannan bayi bane wallahi...✍️

Ina masu so atallata musu ajojinsu to kofa a buɗe take domin karin bayani ku neme ni ta wannan number

09061890481

GIDAN MAGAJIYA

nafa kusan daina posting ako wanne group kuyi following ɗina domin samun karanta gidan Magajiya complete ina masu so atalla musu hajojinsu to kofa a buɗe take

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

Episode 4

Billahir'lazee huwarramanu kabi a hankali kar in maka ɗaukan amarya

Ihuuuu kai kar ka ganni ni macece ina da rauni to wallahi kabi a hankali

Ya ishe ku haka ni zaku mayar mahaukaciya ina maganar kudina kusan dubu sittin kuna min maganar banza to wallahi yau yan sandan wambai zan kirawo su kwashe ku in kunje can kwayi bayani

Shikkenan da haka ma in kikai kin hutar da kowa cewar saudat me idon cin naira

To yar bantan uba shegiya da fuska yawa ruɓaɓɓiyar gwanda duk anbi an kwashe fata da man bleaching cewar kahu bulama

da sauri magajiya tace

"Kahu saudat zuby rabi uwani...tun muna mu haka daku ku fito min da kuɗina....,

da sauri uwani ta sallame salla daman tayarwar ta kenan tana cikin sujjada taji ta ambaci sunanta a sukwane ta fito tace

"Magajiya kinga na zauna miki a katarar ki wa'yanda kike tare dasu sune ɓarayi bani ba me zanyi da kuɗin kii....,

yarfa hannu rabi tayi ta murguɗa baki yace

"Waya sani abu a duhu ai ita sata ba mannata ake agoshi ba ba kama ce da ita ba wallahi wata kila mu da ake ganin cewa mu gamu gamu nan ne sai agaba haka bane.....,

kafin ya ƙarasa UWANI ta sauke mai botikin karfe aka ihu ya zabga da sauri zuby tayo kan'sa uwani tana haki tace

"Shege ɗan katan uwa ni zaka faɗawa sheganta ka to har aran gama munyi da yan boko haram balle kai karan ƙada miya....,

da sauri magajiya ta shiga ɗurkusasshen ɗakin'ta ta ɗauko mayafi zanin jikinta na suyar waina ta cire ta hullar da mukulli hannunta tace

"Wallahi duk wani tantirancin ku kunsan na fiko yanzun nan zan tawo da su sajan bala kunsan sauran...,

tana kaiwa nan ta fice kulle gidan tayi tana sauri matasan da suke zaman majalisa a kofar gidan wani daga cikin su yace

"Allah ya rabamu da haifar ya'yan kuka...,
Chapter 2 · 0% Book details