Sashe 2
Fin Karfi Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi likitan ya yi sannan ya ce "Alhaji ka taɓa jin ciwon so kuwa? Koda yake ƙila baka taɓa ɗanɗana raɗaɗin so ba haƙiƙa saboda duk wanda ya taɓa ɗanɗana raɗaɗin so dole zai tausayawa yaronka so ba ruwan shi da talaka ko mai kuɗi,so ba ruwan shi da yarinta ko tsufa,ƙyau ko muni, duk mai yin so ba waɗannan bane damuwar shi,damuwar shi ya samu abin da yake so,don haka yaron ka damuwar shi ya samu yarinyar da yake so, yanzu a ƙwantar mishi da hankali mu samu jininshi ya sauka in yaso kai kuma sai ka je kayi shawara ka sama mishi mafita, don Allah kada kai mishi FIN ƘARFI."
Sai da suka koma ɗakin Dady yana zaune Momy ta na kusa da shi duk suna bakin gadone, kanshi na kan ƙafar Momy baki take bashi da cewa "Dady ka zama musulmi na ƙwarai mai yarda da ƙaddara mai ƙyau ko mara ƙyau a duk sanda ta same ka, komai zaya zo maka da sauƙi nasan kana son Ruƙayya amma in Allah bai yi matarka ba ce babu yanda zaka yi."
Wata ajiyar zuciya yayi sannan ya ce "Momy ni ban halicci kaina ba,bare na hana kaina son Pretty,ban san yanda akayi na faÉ—a son ta ba, haka nan jikina yana bani zan auri Pretty,ki tausaya mini ki taimaka mini Momy,I love Pretty to much,I need her,zan iya mutuwa domin ta ko kin musu?"
Ta tsura mishi ido kalaman sa suna matuƙar bata tsoro ta san shi tasan wanene shi,tasan halinshi, Dad da suka jima a tsaye suna sauraron ya ƙara shiga cikin tashin hankali ya dubi Doctor "Kana jin shi ko?".
Doctor ya ce "Come down Alhaji kar ka damu."
Suka isa gurin shi Dad cikin fara'a ya ce "Come on My Son dole ne ma ka auri Pretty ɗin ka kaifa ɗan gata ne gaba da baya, ya kamo hannun shi ka taɓa neman wani abu ka rasa? Dady ya girgiza kai.
"To ka ƙaddara ka auri Pretty ɗinka ina nufin koma ta halin yaya ɗin nan da nace ka gane?"
Ido Dady ya tsurama mahaifin nashi,yasan tunda ya furta haka da gaske hakan nan ne zaya aikata, Dad zaya iya nuna ƙarfin kuɗi kona mulki dan ganin ya cika masa burinsa, amma kash shi kam baya buƙatar samun ta ta wannan hanyar dan haka sai ya dubi mahaifin nashi ya ce "Dad duk da tsananin son da nake ma Pretty ba zan so in mallake ta ta hanyar FIN ƘARFI ba zan fi son in sameta cikin yarda da amincewar mahaifinta.
Kafin Dad ya yi magana likitan ya riga shi da cewa "Oh lover boy dama ai sai da yardar mahaifinta za'ayi ba dole za'a yi mishi ba, yanzu me kaÉ—an sa a cikin ka ne don ina son mu baka magani tare da maka wasu Æ´an gwaje-gwaje.
Dady ya ce "Momy ni fa a sallame ni dan nasamu sauƙi sosai ina son in je in ga halin da Pretty take ciki."
Dad ya ce "haba my son ka bari mana ka kara samun sauƙi."
Momy ta ƙara da cewa "zan je na kawo maka ita in dai kayi ƙoƙarin ƙwantar da hankalinka."
A hankali ya sulale ya ƙwanta akan gadon yana faɗin "Momy don Allah je ki kawo min ita yanzu."
Doctor ya ce "to zata je" yana magana yana É—aura mishi abin gwada jini."
Ita kam Ruƙayya daidai wannan lokacin tana ƙwance rigib cikin zazzaɓi lokacin tuni ana sallama da baƙinsu ƴan biki wasu abokan wasan ta suna ta mata tsiya,yarinya taga samu taga rashi kiyi haƙuri sai kuma Allah ya kawo sabon ƙwastoma in ji Jummai.
Yaya Murja ce ta amshe da cewa "Bakomai ai dai ba shine ya ce ya fasa ba mune muka ce."
Binta ta amshe "to ita amaryar menene na zazzaɓi ki tashi mun dai gane dama ganin tsoro ya yi miki,sai ranar ɗaurin auren ya ganki ashe ƙarama ki ke ga muni."
Yaya Fati ta ce "don Allah mu dai ku tattara ku nufi ƙauyenku har kina cewa Ruƙayya ƙarama ke san da muka je bikin ki kinfi shekara tara ne?" Duk ƴan biki suka ƙwashe da dariya.
Ƙanwar Babansu ta ce "amma Fatsima banga abokin ƙaryar ki ba,san da aka yi bikin Binta ai ko haihuwar ki ba'a yi ba.
Ruƙayya kam tana sauraren su ta ƙosa su tafi dan bata son wasan da suke mata bayan sun tafi ne Murja ta fita dan samo mata magani ita dai a son ta da ciwon zaya taimaka mata ya ɗauki ranta da taso,dubi ƴan'uwanta suna mata dariya saurayin ta ya gudu ina ga mutanen gari dama kuma ba son ta da Dady suke yi ba,kai zama ta iya ratsa layinsu? Domin wasu ma daga cikin ƙawayenta har cewa suke yi tana musu yanga dan zata auri ɗan masu dashi gaba da gaba wata Zina a layinsu tayi mata wannan batun. Hawaye suka zubo mata masu zafi yanzu ya ya zatayi da ƴan makarantar su da mutanen gari? Shin in wani ya yarda mahaifinta ne ya fasa bada ita wasu zasu yarda?
Kai ita da yaya ma zatayi ne? Gaskiya inda tasan inda zata je da ta tafi yau ƙwana uku da faruwar abun amma Affa baice da Umma ga matsalar da tasa ya aikata hakan ba, ita ma bata tambayeshi ba dan tasan tsarin shi, shi mutum ne da sam baya son raini ko wasa da mutuncinshi ta tabbata yana da wata hujja mai ƙwari kuma tasan da zaran hankalinshi ya dawo jikinshi sosai zaya mata bayani, ita dai fatan ta Allah yasa hakan shine mafi alkhairi.
Dare ya tsala misalin ƙarfe biyu da rabi,shiru garin bakajin ƙarar komai Ruƙayya tana zaune kan katifa kanta yana bisa guiyoyinta,a ranta tana faɗin anya ko gaske ne da hausawa suke cewa dare mahutar bawa? A da kam ta yarda amma yanzu tana da ja,dan duk ƙwanakin nan da abin ya faru sam bata ko da gyangyaɗi,duk yarda ake labarin iya satar bacci baya iya satar ta, tsabar tunani ne kawai yake ɗawainiya da ita, kullum tunaninta yanda rayuwar ta zata kaya ba tare da Dady ba,bata ƙara tsinkewa da al'amarin ba sai da ta tuna yau da yamma Affa ya turo su Umma da su Yaya Fati suka shiga ɗakin su inda Ruƙayya ta ke ƙwance cikin zazzaɓi.
Ya ce ki sani Ruƙayya ada ni ne na yarda miki auran Yusufa, amma a yau na janye,a bisa abin da mahaifinsa ya yi min, Allah ya sani da tun farko nasan, Alhaji Mansur shi ne mahaifin Yusufa da bazan taɓa amincewa da zancen aurenku ba, ga ƴar'uwarki ga mahaifiyar ki na kira sune zasu zama shaida bani son ƙara jin labarin Yusufa anyi shi a gidan nan ballantana har ma yazo gurin ki,ki sani nayi rantsuwa wallahi koda Yusufa ne kaɗai ya rage ɗa namiji a doran duniya na raba ki dashi,sai dai ki mutu gwauruwa ma,kar ki yarda na samu labarin ko a hanya kin saurare shi, lokacin da Affa yake wannan bayanin ɗakin shiru dan kowa kasa gane menene ainihin dalilin da yasa Affa haka tamkar ya karancesu sai ya ce inna samu zama zaku san dalili ya nuna Umma sannan ya ce ke Maimuna kin manta Alhaji Mansur Yusuf da Yaran shi Alhaji Aminu jega? Faɗin Jega yasa Umma tayi saurin duban Affa.
"Me kake nufi Yusuf É—an su Jega ne?"
Ya ce"ƙwarai kuwa tunda ɗan uban gidan Jega ne."
Umma ta ce "TabÉ—i,an so tabka kuskure gwara da Allah yasa aka farga.
Affa ya miƙe in mun samu lokaci kun san wanene Alhaji Mansur da kuma Aminu jega."
Umma ta fita ta hau aiyukanta tana cewa "aiko da an ɗaura a ƙwance Allah ya tsare mu da azzalumai."
Shi ko Affa waje yayi suka bar yaran cikin tunanin shin wanene Jega?
Ta kuma duban su Fati sai faman bacci suke yi ita kam tananan tana ƙoƙarin lallashin zuciyarta dan ta yarda ta rabu da Dady, kuka sosai take yi da ta gano ba zaya yiwu ta cire son Dady a ranta ba da tasan auran nasu ba me yiwuwa bane ta kuma rushewa da sabon kuka.
Kamar a mafarki Murja ta ji kuka dan haka sai tayi ƙoƙarin juyawa dan ta gyara ƙwanciya,sai ta gane ba mafarki take yi ba, gaske ne, ta tashi zaune ta ce "Ruƙayya me ya faru? Kiyi shiru kin san a yanzu dare ne,nasan kina cikin wani hali ki yi haƙuri ki daure komai me wucewa ne,Yaya Fati ta farka nan suka haɗu sunata lallashin ta. Ta dai yi shiru ta ƙwanta tasan dai badan bacci sai dai dan kada ƴan'uwanta su ga taƙi ji,tana ji har aka kira sallah.
Tamkar Dady da shima aka yi mishi allurar bacci,tun misalin takwas na dare likitan ya ma su Momy zai yi bacci sosai dan sai zuwa shida na safe zaya farka dan yana buƙatar hutu, amma abin al'ajabi daƙyar ya samu awa huɗu yana bacci misalin sha ɗaya da ran ya farko,lamo kawai yayi dan yana jin sanda abokan Dad suka zo duba shi, Momy ta ce ai da sauƙi allurar bacci akai mai dan likitan ya ce yana buƙatar hutu,jin haka yasa yayi lamo.
Saƙe-saƙe kawai yake yi yana ƙwance ma, tunanin shi a wane hali Pretty ɗin shi take shin ta wane hali ne ma Dad zaya aura mishi Pretty?.
🖊ï¸ðŸ–Šï¸ðŸ–Šï¸
[7/25, 21:01] Ummi Tandama😇: *FIN ƘARFI BOOK 2*
*LITTAFIN*
*HALIMA ABDULLAHI K MASHI*
Page 2
Shi fa baya son kota halin ƙaƙa ɗin nan da Dad ke faɗa,ya dai fi so ta tsarin addinin Musulunci yanda Ruƙayya ta ga tsawon dare haka ma Dady. (So manya).
Saboda rashin bacci da Dady bai samu damar yi ba, shi ne dalilin da ya kai sha ɗaya na safe bai tashi ba, tun da ya ɗan daure yayi Sallar asuba ya koma ya ƙwanta sai ko gwanin iya sata ya sace shi (wato bacci) kenan.
Likita ma shigowar shi biyu yana dubawa ko ya tashi dan yaɗan ƙara duba shi amma bai tashi ba. Mamakin shi tun shida na safe yakamata allurar ta sake shi, amma shiru.
Sai da suka koma ɗakin Dady yana zaune Momy ta na kusa da shi duk suna bakin gadone, kanshi na kan ƙafar Momy baki take bashi da cewa "Dady ka zama musulmi na ƙwarai mai yarda da ƙaddara mai ƙyau ko mara ƙyau a duk sanda ta same ka, komai zaya zo maka da sauƙi nasan kana son Ruƙayya amma in Allah bai yi matarka ba ce babu yanda zaka yi."
Wata ajiyar zuciya yayi sannan ya ce "Momy ni ban halicci kaina ba,bare na hana kaina son Pretty,ban san yanda akayi na faÉ—a son ta ba, haka nan jikina yana bani zan auri Pretty,ki tausaya mini ki taimaka mini Momy,I love Pretty to much,I need her,zan iya mutuwa domin ta ko kin musu?"
Ta tsura mishi ido kalaman sa suna matuƙar bata tsoro ta san shi tasan wanene shi,tasan halinshi, Dad da suka jima a tsaye suna sauraron ya ƙara shiga cikin tashin hankali ya dubi Doctor "Kana jin shi ko?".
Doctor ya ce "Come down Alhaji kar ka damu."
Suka isa gurin shi Dad cikin fara'a ya ce "Come on My Son dole ne ma ka auri Pretty ɗin ka kaifa ɗan gata ne gaba da baya, ya kamo hannun shi ka taɓa neman wani abu ka rasa? Dady ya girgiza kai.
"To ka ƙaddara ka auri Pretty ɗinka ina nufin koma ta halin yaya ɗin nan da nace ka gane?"
Ido Dady ya tsurama mahaifin nashi,yasan tunda ya furta haka da gaske hakan nan ne zaya aikata, Dad zaya iya nuna ƙarfin kuɗi kona mulki dan ganin ya cika masa burinsa, amma kash shi kam baya buƙatar samun ta ta wannan hanyar dan haka sai ya dubi mahaifin nashi ya ce "Dad duk da tsananin son da nake ma Pretty ba zan so in mallake ta ta hanyar FIN ƘARFI ba zan fi son in sameta cikin yarda da amincewar mahaifinta.
Kafin Dad ya yi magana likitan ya riga shi da cewa "Oh lover boy dama ai sai da yardar mahaifinta za'ayi ba dole za'a yi mishi ba, yanzu me kaÉ—an sa a cikin ka ne don ina son mu baka magani tare da maka wasu Æ´an gwaje-gwaje.
Dady ya ce "Momy ni fa a sallame ni dan nasamu sauƙi sosai ina son in je in ga halin da Pretty take ciki."
Dad ya ce "haba my son ka bari mana ka kara samun sauƙi."
Momy ta ƙara da cewa "zan je na kawo maka ita in dai kayi ƙoƙarin ƙwantar da hankalinka."
A hankali ya sulale ya ƙwanta akan gadon yana faɗin "Momy don Allah je ki kawo min ita yanzu."
Doctor ya ce "to zata je" yana magana yana É—aura mishi abin gwada jini."
Ita kam Ruƙayya daidai wannan lokacin tana ƙwance rigib cikin zazzaɓi lokacin tuni ana sallama da baƙinsu ƴan biki wasu abokan wasan ta suna ta mata tsiya,yarinya taga samu taga rashi kiyi haƙuri sai kuma Allah ya kawo sabon ƙwastoma in ji Jummai.
Yaya Murja ce ta amshe da cewa "Bakomai ai dai ba shine ya ce ya fasa ba mune muka ce."
Binta ta amshe "to ita amaryar menene na zazzaɓi ki tashi mun dai gane dama ganin tsoro ya yi miki,sai ranar ɗaurin auren ya ganki ashe ƙarama ki ke ga muni."
Yaya Fati ta ce "don Allah mu dai ku tattara ku nufi ƙauyenku har kina cewa Ruƙayya ƙarama ke san da muka je bikin ki kinfi shekara tara ne?" Duk ƴan biki suka ƙwashe da dariya.
Ƙanwar Babansu ta ce "amma Fatsima banga abokin ƙaryar ki ba,san da aka yi bikin Binta ai ko haihuwar ki ba'a yi ba.
Ruƙayya kam tana sauraren su ta ƙosa su tafi dan bata son wasan da suke mata bayan sun tafi ne Murja ta fita dan samo mata magani ita dai a son ta da ciwon zaya taimaka mata ya ɗauki ranta da taso,dubi ƴan'uwanta suna mata dariya saurayin ta ya gudu ina ga mutanen gari dama kuma ba son ta da Dady suke yi ba,kai zama ta iya ratsa layinsu? Domin wasu ma daga cikin ƙawayenta har cewa suke yi tana musu yanga dan zata auri ɗan masu dashi gaba da gaba wata Zina a layinsu tayi mata wannan batun. Hawaye suka zubo mata masu zafi yanzu ya ya zatayi da ƴan makarantar su da mutanen gari? Shin in wani ya yarda mahaifinta ne ya fasa bada ita wasu zasu yarda?
Kai ita da yaya ma zatayi ne? Gaskiya inda tasan inda zata je da ta tafi yau ƙwana uku da faruwar abun amma Affa baice da Umma ga matsalar da tasa ya aikata hakan ba, ita ma bata tambayeshi ba dan tasan tsarin shi, shi mutum ne da sam baya son raini ko wasa da mutuncinshi ta tabbata yana da wata hujja mai ƙwari kuma tasan da zaran hankalinshi ya dawo jikinshi sosai zaya mata bayani, ita dai fatan ta Allah yasa hakan shine mafi alkhairi.
Dare ya tsala misalin ƙarfe biyu da rabi,shiru garin bakajin ƙarar komai Ruƙayya tana zaune kan katifa kanta yana bisa guiyoyinta,a ranta tana faɗin anya ko gaske ne da hausawa suke cewa dare mahutar bawa? A da kam ta yarda amma yanzu tana da ja,dan duk ƙwanakin nan da abin ya faru sam bata ko da gyangyaɗi,duk yarda ake labarin iya satar bacci baya iya satar ta, tsabar tunani ne kawai yake ɗawainiya da ita, kullum tunaninta yanda rayuwar ta zata kaya ba tare da Dady ba,bata ƙara tsinkewa da al'amarin ba sai da ta tuna yau da yamma Affa ya turo su Umma da su Yaya Fati suka shiga ɗakin su inda Ruƙayya ta ke ƙwance cikin zazzaɓi.
Ya ce ki sani Ruƙayya ada ni ne na yarda miki auran Yusufa, amma a yau na janye,a bisa abin da mahaifinsa ya yi min, Allah ya sani da tun farko nasan, Alhaji Mansur shi ne mahaifin Yusufa da bazan taɓa amincewa da zancen aurenku ba, ga ƴar'uwarki ga mahaifiyar ki na kira sune zasu zama shaida bani son ƙara jin labarin Yusufa anyi shi a gidan nan ballantana har ma yazo gurin ki,ki sani nayi rantsuwa wallahi koda Yusufa ne kaɗai ya rage ɗa namiji a doran duniya na raba ki dashi,sai dai ki mutu gwauruwa ma,kar ki yarda na samu labarin ko a hanya kin saurare shi, lokacin da Affa yake wannan bayanin ɗakin shiru dan kowa kasa gane menene ainihin dalilin da yasa Affa haka tamkar ya karancesu sai ya ce inna samu zama zaku san dalili ya nuna Umma sannan ya ce ke Maimuna kin manta Alhaji Mansur Yusuf da Yaran shi Alhaji Aminu jega? Faɗin Jega yasa Umma tayi saurin duban Affa.
"Me kake nufi Yusuf É—an su Jega ne?"
Ya ce"ƙwarai kuwa tunda ɗan uban gidan Jega ne."
Umma ta ce "TabÉ—i,an so tabka kuskure gwara da Allah yasa aka farga.
Affa ya miƙe in mun samu lokaci kun san wanene Alhaji Mansur da kuma Aminu jega."
Umma ta fita ta hau aiyukanta tana cewa "aiko da an ɗaura a ƙwance Allah ya tsare mu da azzalumai."
Shi ko Affa waje yayi suka bar yaran cikin tunanin shin wanene Jega?
Ta kuma duban su Fati sai faman bacci suke yi ita kam tananan tana ƙoƙarin lallashin zuciyarta dan ta yarda ta rabu da Dady, kuka sosai take yi da ta gano ba zaya yiwu ta cire son Dady a ranta ba da tasan auran nasu ba me yiwuwa bane ta kuma rushewa da sabon kuka.
Kamar a mafarki Murja ta ji kuka dan haka sai tayi ƙoƙarin juyawa dan ta gyara ƙwanciya,sai ta gane ba mafarki take yi ba, gaske ne, ta tashi zaune ta ce "Ruƙayya me ya faru? Kiyi shiru kin san a yanzu dare ne,nasan kina cikin wani hali ki yi haƙuri ki daure komai me wucewa ne,Yaya Fati ta farka nan suka haɗu sunata lallashin ta. Ta dai yi shiru ta ƙwanta tasan dai badan bacci sai dai dan kada ƴan'uwanta su ga taƙi ji,tana ji har aka kira sallah.
Tamkar Dady da shima aka yi mishi allurar bacci,tun misalin takwas na dare likitan ya ma su Momy zai yi bacci sosai dan sai zuwa shida na safe zaya farka dan yana buƙatar hutu, amma abin al'ajabi daƙyar ya samu awa huɗu yana bacci misalin sha ɗaya da ran ya farko,lamo kawai yayi dan yana jin sanda abokan Dad suka zo duba shi, Momy ta ce ai da sauƙi allurar bacci akai mai dan likitan ya ce yana buƙatar hutu,jin haka yasa yayi lamo.
Saƙe-saƙe kawai yake yi yana ƙwance ma, tunanin shi a wane hali Pretty ɗin shi take shin ta wane hali ne ma Dad zaya aura mishi Pretty?.
🖊ï¸ðŸ–Šï¸ðŸ–Šï¸
[7/25, 21:01] Ummi Tandama😇: *FIN ƘARFI BOOK 2*
*LITTAFIN*
*HALIMA ABDULLAHI K MASHI*
Page 2
Shi fa baya son kota halin ƙaƙa ɗin nan da Dad ke faɗa,ya dai fi so ta tsarin addinin Musulunci yanda Ruƙayya ta ga tsawon dare haka ma Dady. (So manya).
Saboda rashin bacci da Dady bai samu damar yi ba, shi ne dalilin da ya kai sha ɗaya na safe bai tashi ba, tun da ya ɗan daure yayi Sallar asuba ya koma ya ƙwanta sai ko gwanin iya sata ya sace shi (wato bacci) kenan.
Likita ma shigowar shi biyu yana dubawa ko ya tashi dan yaɗan ƙara duba shi amma bai tashi ba. Mamakin shi tun shida na safe yakamata allurar ta sake shi, amma shiru.