Sashe 11
Fin Karfi Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna cikin hira sai wayar yarinyar ta soma ringing,ta ciro ta ce "wanene zaya dameni?"
Tana dubawa taga sunan, cikin sauri ta ce "Oh My husband ya ya ne?."
Ko me yace? Sun dai ji tace "Ok, yau? Sai kuma suka ji ta ce "bikin ya zo ne? "Oh wannan satin lallai biki ya zo,to sai iso." Ta kashe waya.
Da yake mayyar surutu ce, sai ta dubi Ruƙayya ta ce "wanda zan aura ne ya je Holand shi ne yake gaya min zaya dawo don bai gama abin da ya kaishi ba, kuma ga bikin friend ɗin shi "
Sadiya ta ce "karatu ya je ne ko?"
"A'a harkokin kasuwanci shi ne ya kaishi sati biyu za yayi da,yau ƙwanan shi taƙwas kenan."
Ruƙy ta ce "Allah ya dawo dashi lafiya."
Sun gama sun barta nan, Munira ta ce,"Kai wannan ta cika surutu tamkar an tambaye ta."
Ruƙayya ta ce "Ni fa haka nan batai min ba."
Sun iso gida suka samu sauran ƙawayen amarya na nan cikin garin Abuja sun iso, don haka sai suka haɗu suna labarin yanda kowanne program zaya kasance.
Sadiya Armaya'u ita ce tafi sauran damuwa ta ce "Gaskiya Munira abokan angon nan sun cika ƙwauro, gaskiya su ƙaro kuɗi ba zamu yi yanda muke buƙata ba.
Munira ta ce "nima naga haka shiyasa na ce ma Al-Mustapha sun mana ƙwauro,ɗari da hamsin ya yi kaɗan." Sauran suka ce gaskiya.
Munira ta ce "Ya ce in kuɗin be isa ba zaya ƙara mana yace dan ɗayan abokin baya nan ne shi yana da kirki yafi sauran,yana da zumunci."
Ruƙy ta ce "Kada dai mu nuna musu maitarmu a fili fa."
Ruƙy tana wanka ta ji ana "ga ɗayan abokin da ake labari ya zo, sai kawai ta ji gabanta ya yi mugun faɗuwa ta soma jin alamar Dady yana gurin, jikinta yayi sanyi Sadiya ta zo tace, "Ruƙy kiyi sauri ki zo ga wannan Guy ɗin da ake labari Allah ya kawo mana shi."
Ruƙy ta ce "Ku je kawai Armaya'u yanzu ma na soma wankan." Ta ce don Allah kiyi sauri ganin ki zai sa ya bamu ko nawa muka buƙata tunda waɗancan masu maƙon ma ganin kine suka ƙara."
Ta ce "To jeki zan zo." Guri ta samu cikin toilet ɗin tayi zamanta, hawaye suka ƙwace mata,ta tabbata ko kaffara ba zata yi ba, Dady ne ya zo,su shida suka fita duk da amarya, abokan kuwa su biyar ne banda ango Dady tun shigowar su unguwar nan jikinshi ya bashi Pretty tana nan. Suna tsayawa ƙofar gidan ya soma tunanin ko dai ita ma tazo bikin,to dalilin wa? shi ne bai sani ba.
Bayan sun gaisa sam fuskarshi babu walwala, Master É—aya daga cikin abokan shine ya ce "Gafa É—ayan abokin mu ya iso kema amarya nasan baki san shi ba ko?.
Munira ta ce "Kaman dai na taɓa ganin shi, ina wuni?."
Ya ce "Lafiya,ya gida?"
Ta ce "lafiya."
Master ya ce "Ai ku ma ƙawayen amarya sai a gaisa ko?." Suka gaisa da Dady Sadiya ma ta gane shi.
Ya dubi Master ya ce "Kun gama komai ko?"
Master ya ce "Ƙwarai."
Ummi cikin ƙawayen ta ce "A'a suna son ƙarin kuɗi.
Master ya ce "Kun cika rainuwa mune fa zamu kama hull mu kawo drinks.
Sauran ƙawayen suka haɗa baki "Gaskiya ɗari da hamsin yayi mana kaɗan."
Sadiya ta ce "Ok Ruky M ko to tana wanka gaskiya ba zamu kira ta ba, komai Ruky sai ta ce kada mu matsa muku shiyasa ku kafi son magana da ita."
Dady yana jin su kuma duk da yasan ba Pretty É—in shi ba ce sai ya samu kanshi da son ganin Ruky M ya dubi amarya, to Ruky É—in tazo muji ta bakinta.
Wasu daga cikin ƴan matan sun ji haushi yana ta share mutane daga jin ance Ruƙy ya yi tsagal ya ce a kira ta.
Munira da kanta ta je ƙofar toilet ta ce "To sai ki fito ya ce dake zaya yi magana.
Ta ƙoƙarta ta ce "Bazan fito ba ku ce dashi kome ya ƙara ko nawa ne shikenan."
Yanda Munira ta ji muryar Ruky sai bata matsa mata ba ta juya. Ya na jiran ganin Ruky ta ɓullo sai ya ji Munira tana cewa har yanzu bata fito ba,dama fa ita in tashi ga wanka sai Allah.
Ta ce dai wai kuyi mana ƙari, ya ce "Check zan baku ko cash."
Suka ce "Cash don kasuwa zamu shiga."
Ya ce "To sai naji gida,dan ban fito da kuÉ—i ba,zan ba Master ya kawo."
Suka haÉ—a baki "A'a mudai gaskiya kada ka bashi."
Ya ce "To wa zan ba?"
Suka ce "Mudai kowa zaka ba ka ba amma ban da Master."
Master ya yi dariya ya ce "Kun min muguwar shaida ko?"
Suka sa dariya suka ce "Mun san zaka iya ragewa." Nan dai suka yi sallama.
Yaron shi Sunday ya yi ma ƙwatance ya kawo kuɗin, bayan an gama musu zanan dayis da suka yi gidan Aunty Farida sai suka wuce kasuwa.
Washegari Mom tayi mother day an cashe sai ranar Laraba suka yi Sister Day nan ma ba maza sannan sai Launching, Dady bai samu zuwa launching ba don yana Kaduna duk da zuciyarshi tana matuƙar son taga Ruƙayya ɗin nan, gashi ba zaya dawo ba sai ranar ɗaurin aure, kuma zasu halarci dinner yana jin shi da Zainab.
Yau ne ɗaurin auren Munira M Bash bayan gama ɗaurin aure an gabatar da walima anan cikin gidan su inda Malama Rukiya ta yi musu wa'azi mai shiga jiki tayi tsokaci kan zaman aure da kuma ƴan mata waɗanda basa son aure,ba dan sun rasa masu son su ba sai don wani dalili nasu na daban, gaba ɗaya Ruky sai tama ji tamkar dan ita akayi wa'azin,tayi tunanin wanda take wannan kanshi ya ma yi auren shi ya manta da ita don haka ita ma zata san abin yi don tunda ya karya mata alƙawari ta haƙura dashi garama da matsalar ta fito ta gurinshi, hawaye ya zubo mata,sam bazata iya zama da kishiya gidan Dady ba garama in wani ne amma ban da Dady,shi ɗin na daban ne a zuciyarta.
An kai Munira gidan ta dake Maitama, za'a je dinner ita kam ta yanke shawarar bazata je ba saboda ta san zaya yi wuya Dady bai je gurin ba kuma ita bata son su haÉ—u, tafi son koda zasu haÉ—un itama tayi aure ko kuma ta kama mijin auren a hannu.
Dan haka duk ƙawayen sun zube akan gadon amarya suna ta labari yawanci batsa tafi yawa a cikin hirar tasu. Ruƙayya wadda tayi shiru tana dubansu ta dubi Sadiya Armaya'u da ke ta faman zuba labarin yanda daren farkon ta zai kasance in anyi auren su da Shitun ta tace "Ke Armaya'u baki fa kida mutunci dan na kula da ace Hajiya zata ƙyale ki tsaf zaki kai kanki gidan shitun.
Sadiya ta ce "Ba dai ke kin tsaya yanga ba,dubi haɗaɗɗun Guys a B.U.K yadda suka mutu a kanki amma ki kai ta wulaƙanci."
Munira ta ce "Har kin tuna min da Faruk yaron nan ya mutu kan Ruky."
Sadiya tana dariya ta ce "Kai munci kuɗin Guy ɗin nan,sai muce zamu shawo masa kanta,kin ga yanda yake mana ƙyauta da a alƙawaruruka in mun shawo masa kanta zaya bamu."
Ruƙy ta ce "Ai ku dama ƴan iska ne."
Kafin wata ta ce wani abu phone É—in Munira ta soma ringing Ango Al-Mustapha ne yake sanar da ita su shirya ga motoci nan zuwa,wai zo kiga shiri gurin amare ko ince Æ´an matan amarya.
Ruƙy kam tana ƙwance lakadan tana duban su ɗaiɗai, Munira ta ɗaɗa mata duka "Ki tashi ki shirya Malama kin wani min ɗai ɗai a gado."
Armaya'u ta ce "Kin san ta gurin ƙwaliya ba dama, kallon mu kawai take yi,a ranta tana cewa kuyi ku gama zan baku assignment."
Su Ummi suka ce "Gaskiya Ruky aƙwai ta da tsara gay,in tana guri sai kiga duk ƙwalliyar ka ta zama dusu-dusu."
Na tashi zaune ina faÉ—in "Dukkanku nagode da zagi ke M Bash har da gorin gado ko? Ni ma ki jira nawa gadon very soon."
Armaya'u ta ce "Um kamar da gaske mu dai kawai ki shirya Malama."
Ta koma ta sake ƙwanciya tare da jawo filo "Ni fa ba zan je ba,Gara ma kun daina damuna da wani batun shiri."
Munira ta ce "Kina ƙarya ne." Ta soma ja mata hannu.
Ta ce Allah da gaske nake yi, babu inda zan je.
Suna ga kamar wasa ne amma sai Ruky tayi ƙiri-ƙiri ta ce bata zuwa.
Ran Armaya'u ya ɓaci ta ce "Haba Ruƙy M yama zaki ce wai ke bazaki je dinner ba, Ruky ta ce "To ai sai kiyi, tunda na ce baza ni ba,ba sai ku barni ba,ko dole ne? Ta ci gaba da ƙwanciyar ta ƙafa ɗaya kan ɗaya tana taunar cingam.
Munira ta ce "Shikenan nima na fasa zuwa tunda haka ne."
Sauran ƙawayen da wasu ƴan'uwanta suka ce don bazata ba,sai ki fasa lallai ma Munira.
Munira ta cire rigar da ta soma sakawa tare da nunkewa tana faÉ—in "Wallahi matsawar baza ta je ba,nima na fasa."
Mamakin ta ne ya cika sauran ƙawayen yayin da Ruky abin ya bata dariya, ta ce "M Bash kina hauka ne zaku tara mutane kice ba zaki je ba? Ashe kuma zaki bawa angon ki kunya kenan ko?"
Tsaki Munira ta ja, sannan kuma ta haye kan gadon itama, Armaya'u ta zauna bakin gadon tana cewa "Bani phone É—in ki."
M Bash ta ce "To ba ga ta nan kusa dake ba."
Armaya'u ta É—auka kai tsaye number angon ta nema.
Ga zaton shi amarya ce har ya ce "Sweet Darling kun gama shiryawa ne."
Armaya'u ta ce "a'a ba ita bace ni ce Sadiya Armaya'u dama zan sanar da kai ne cewa,wai Ruky da Munira sun fasa zuwa gurin dinner É—in don haka sun ce ka sallami jama'an daka tara."
Ya ce "What,Me ya faru ne? Munira ta me? Sadiya ta ce "ban san me ya faru ba kuma ga Muniran nan."
Ya ce "Bata phone É—in Please."
Tana dubawa taga sunan, cikin sauri ta ce "Oh My husband ya ya ne?."
Ko me yace? Sun dai ji tace "Ok, yau? Sai kuma suka ji ta ce "bikin ya zo ne? "Oh wannan satin lallai biki ya zo,to sai iso." Ta kashe waya.
Da yake mayyar surutu ce, sai ta dubi Ruƙayya ta ce "wanda zan aura ne ya je Holand shi ne yake gaya min zaya dawo don bai gama abin da ya kaishi ba, kuma ga bikin friend ɗin shi "
Sadiya ta ce "karatu ya je ne ko?"
"A'a harkokin kasuwanci shi ne ya kaishi sati biyu za yayi da,yau ƙwanan shi taƙwas kenan."
Ruƙy ta ce "Allah ya dawo dashi lafiya."
Sun gama sun barta nan, Munira ta ce,"Kai wannan ta cika surutu tamkar an tambaye ta."
Ruƙayya ta ce "Ni fa haka nan batai min ba."
Sun iso gida suka samu sauran ƙawayen amarya na nan cikin garin Abuja sun iso, don haka sai suka haɗu suna labarin yanda kowanne program zaya kasance.
Sadiya Armaya'u ita ce tafi sauran damuwa ta ce "Gaskiya Munira abokan angon nan sun cika ƙwauro, gaskiya su ƙaro kuɗi ba zamu yi yanda muke buƙata ba.
Munira ta ce "nima naga haka shiyasa na ce ma Al-Mustapha sun mana ƙwauro,ɗari da hamsin ya yi kaɗan." Sauran suka ce gaskiya.
Munira ta ce "Ya ce in kuɗin be isa ba zaya ƙara mana yace dan ɗayan abokin baya nan ne shi yana da kirki yafi sauran,yana da zumunci."
Ruƙy ta ce "Kada dai mu nuna musu maitarmu a fili fa."
Ruƙy tana wanka ta ji ana "ga ɗayan abokin da ake labari ya zo, sai kawai ta ji gabanta ya yi mugun faɗuwa ta soma jin alamar Dady yana gurin, jikinta yayi sanyi Sadiya ta zo tace, "Ruƙy kiyi sauri ki zo ga wannan Guy ɗin da ake labari Allah ya kawo mana shi."
Ruƙy ta ce "Ku je kawai Armaya'u yanzu ma na soma wankan." Ta ce don Allah kiyi sauri ganin ki zai sa ya bamu ko nawa muka buƙata tunda waɗancan masu maƙon ma ganin kine suka ƙara."
Ta ce "To jeki zan zo." Guri ta samu cikin toilet ɗin tayi zamanta, hawaye suka ƙwace mata,ta tabbata ko kaffara ba zata yi ba, Dady ne ya zo,su shida suka fita duk da amarya, abokan kuwa su biyar ne banda ango Dady tun shigowar su unguwar nan jikinshi ya bashi Pretty tana nan. Suna tsayawa ƙofar gidan ya soma tunanin ko dai ita ma tazo bikin,to dalilin wa? shi ne bai sani ba.
Bayan sun gaisa sam fuskarshi babu walwala, Master É—aya daga cikin abokan shine ya ce "Gafa É—ayan abokin mu ya iso kema amarya nasan baki san shi ba ko?.
Munira ta ce "Kaman dai na taɓa ganin shi, ina wuni?."
Ya ce "Lafiya,ya gida?"
Ta ce "lafiya."
Master ya ce "Ai ku ma ƙawayen amarya sai a gaisa ko?." Suka gaisa da Dady Sadiya ma ta gane shi.
Ya dubi Master ya ce "Kun gama komai ko?"
Master ya ce "Ƙwarai."
Ummi cikin ƙawayen ta ce "A'a suna son ƙarin kuɗi.
Master ya ce "Kun cika rainuwa mune fa zamu kama hull mu kawo drinks.
Sauran ƙawayen suka haɗa baki "Gaskiya ɗari da hamsin yayi mana kaɗan."
Sadiya ta ce "Ok Ruky M ko to tana wanka gaskiya ba zamu kira ta ba, komai Ruky sai ta ce kada mu matsa muku shiyasa ku kafi son magana da ita."
Dady yana jin su kuma duk da yasan ba Pretty É—in shi ba ce sai ya samu kanshi da son ganin Ruky M ya dubi amarya, to Ruky É—in tazo muji ta bakinta.
Wasu daga cikin ƴan matan sun ji haushi yana ta share mutane daga jin ance Ruƙy ya yi tsagal ya ce a kira ta.
Munira da kanta ta je ƙofar toilet ta ce "To sai ki fito ya ce dake zaya yi magana.
Ta ƙoƙarta ta ce "Bazan fito ba ku ce dashi kome ya ƙara ko nawa ne shikenan."
Yanda Munira ta ji muryar Ruky sai bata matsa mata ba ta juya. Ya na jiran ganin Ruky ta ɓullo sai ya ji Munira tana cewa har yanzu bata fito ba,dama fa ita in tashi ga wanka sai Allah.
Ta ce dai wai kuyi mana ƙari, ya ce "Check zan baku ko cash."
Suka ce "Cash don kasuwa zamu shiga."
Ya ce "To sai naji gida,dan ban fito da kuÉ—i ba,zan ba Master ya kawo."
Suka haÉ—a baki "A'a mudai gaskiya kada ka bashi."
Ya ce "To wa zan ba?"
Suka ce "Mudai kowa zaka ba ka ba amma ban da Master."
Master ya yi dariya ya ce "Kun min muguwar shaida ko?"
Suka sa dariya suka ce "Mun san zaka iya ragewa." Nan dai suka yi sallama.
Yaron shi Sunday ya yi ma ƙwatance ya kawo kuɗin, bayan an gama musu zanan dayis da suka yi gidan Aunty Farida sai suka wuce kasuwa.
Washegari Mom tayi mother day an cashe sai ranar Laraba suka yi Sister Day nan ma ba maza sannan sai Launching, Dady bai samu zuwa launching ba don yana Kaduna duk da zuciyarshi tana matuƙar son taga Ruƙayya ɗin nan, gashi ba zaya dawo ba sai ranar ɗaurin aure, kuma zasu halarci dinner yana jin shi da Zainab.
Yau ne ɗaurin auren Munira M Bash bayan gama ɗaurin aure an gabatar da walima anan cikin gidan su inda Malama Rukiya ta yi musu wa'azi mai shiga jiki tayi tsokaci kan zaman aure da kuma ƴan mata waɗanda basa son aure,ba dan sun rasa masu son su ba sai don wani dalili nasu na daban, gaba ɗaya Ruky sai tama ji tamkar dan ita akayi wa'azin,tayi tunanin wanda take wannan kanshi ya ma yi auren shi ya manta da ita don haka ita ma zata san abin yi don tunda ya karya mata alƙawari ta haƙura dashi garama da matsalar ta fito ta gurinshi, hawaye ya zubo mata,sam bazata iya zama da kishiya gidan Dady ba garama in wani ne amma ban da Dady,shi ɗin na daban ne a zuciyarta.
An kai Munira gidan ta dake Maitama, za'a je dinner ita kam ta yanke shawarar bazata je ba saboda ta san zaya yi wuya Dady bai je gurin ba kuma ita bata son su haÉ—u, tafi son koda zasu haÉ—un itama tayi aure ko kuma ta kama mijin auren a hannu.
Dan haka duk ƙawayen sun zube akan gadon amarya suna ta labari yawanci batsa tafi yawa a cikin hirar tasu. Ruƙayya wadda tayi shiru tana dubansu ta dubi Sadiya Armaya'u da ke ta faman zuba labarin yanda daren farkon ta zai kasance in anyi auren su da Shitun ta tace "Ke Armaya'u baki fa kida mutunci dan na kula da ace Hajiya zata ƙyale ki tsaf zaki kai kanki gidan shitun.
Sadiya ta ce "Ba dai ke kin tsaya yanga ba,dubi haɗaɗɗun Guys a B.U.K yadda suka mutu a kanki amma ki kai ta wulaƙanci."
Munira ta ce "Har kin tuna min da Faruk yaron nan ya mutu kan Ruky."
Sadiya tana dariya ta ce "Kai munci kuɗin Guy ɗin nan,sai muce zamu shawo masa kanta,kin ga yanda yake mana ƙyauta da a alƙawaruruka in mun shawo masa kanta zaya bamu."
Ruƙy ta ce "Ai ku dama ƴan iska ne."
Kafin wata ta ce wani abu phone É—in Munira ta soma ringing Ango Al-Mustapha ne yake sanar da ita su shirya ga motoci nan zuwa,wai zo kiga shiri gurin amare ko ince Æ´an matan amarya.
Ruƙy kam tana ƙwance lakadan tana duban su ɗaiɗai, Munira ta ɗaɗa mata duka "Ki tashi ki shirya Malama kin wani min ɗai ɗai a gado."
Armaya'u ta ce "Kin san ta gurin ƙwaliya ba dama, kallon mu kawai take yi,a ranta tana cewa kuyi ku gama zan baku assignment."
Su Ummi suka ce "Gaskiya Ruky aƙwai ta da tsara gay,in tana guri sai kiga duk ƙwalliyar ka ta zama dusu-dusu."
Na tashi zaune ina faÉ—in "Dukkanku nagode da zagi ke M Bash har da gorin gado ko? Ni ma ki jira nawa gadon very soon."
Armaya'u ta ce "Um kamar da gaske mu dai kawai ki shirya Malama."
Ta koma ta sake ƙwanciya tare da jawo filo "Ni fa ba zan je ba,Gara ma kun daina damuna da wani batun shiri."
Munira ta ce "Kina ƙarya ne." Ta soma ja mata hannu.
Ta ce Allah da gaske nake yi, babu inda zan je.
Suna ga kamar wasa ne amma sai Ruky tayi ƙiri-ƙiri ta ce bata zuwa.
Ran Armaya'u ya ɓaci ta ce "Haba Ruƙy M yama zaki ce wai ke bazaki je dinner ba, Ruky ta ce "To ai sai kiyi, tunda na ce baza ni ba,ba sai ku barni ba,ko dole ne? Ta ci gaba da ƙwanciyar ta ƙafa ɗaya kan ɗaya tana taunar cingam.
Munira ta ce "Shikenan nima na fasa zuwa tunda haka ne."
Sauran ƙawayen da wasu ƴan'uwanta suka ce don bazata ba,sai ki fasa lallai ma Munira.
Munira ta cire rigar da ta soma sakawa tare da nunkewa tana faÉ—in "Wallahi matsawar baza ta je ba,nima na fasa."
Mamakin ta ne ya cika sauran ƙawayen yayin da Ruky abin ya bata dariya, ta ce "M Bash kina hauka ne zaku tara mutane kice ba zaki je ba? Ashe kuma zaki bawa angon ki kunya kenan ko?"
Tsaki Munira ta ja, sannan kuma ta haye kan gadon itama, Armaya'u ta zauna bakin gadon tana cewa "Bani phone É—in ki."
M Bash ta ce "To ba ga ta nan kusa dake ba."
Armaya'u ta É—auka kai tsaye number angon ta nema.
Ga zaton shi amarya ce har ya ce "Sweet Darling kun gama shiryawa ne."
Armaya'u ta ce "a'a ba ita bace ni ce Sadiya Armaya'u dama zan sanar da kai ne cewa,wai Ruky da Munira sun fasa zuwa gurin dinner É—in don haka sun ce ka sallami jama'an daka tara."
Ya ce "What,Me ya faru ne? Munira ta me? Sadiya ta ce "ban san me ya faru ba kuma ga Muniran nan."
Ya ce "Bata phone É—in Please."