Sashe 10
Fin Karfi Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai ga Sagir can da wata ya girgiza kai ya shige mota, ya faÉ—a ya yi mishi horn,don yasan Dady zaya iya tafiya yabar shi, shi yasa yayi sauri ya shiga motar.
Dady ya dubeshi "Kaidai sakaraine mata ne ajalin ka,ga mata a gida ka baro ka zo nan kana shirme."
Ya yi dariya ya ce "Tun da kai ka kasa bar mu muyi."
Dady ya ce "dole mata su garaka."
Bayan ya sauke Sagir sai ya nufi gida, shirin ƙwanciya yayi ya ɗauko Hollandia mai sanyi ya zuba a kofi, ya dubi cikin shi,a ranshi ya raya gobe zaya tashi da wuri don ya motsa jiki, tumbin nan nashi yana son ya zauna shi kuma ya tsani tumbi, ya ɗaga kai yana duban zaman yarinyar daya jima yana ƙishirwar gani hoton ta ya bada aka zana ta, tayi murmushi cikin ƙanana kaya ranar birthday ɗin shi akai mata hotunan,da shike me zanen ya ƙware sai ma tafi ƙyau a zanen fitilu yasa ja da blue in wannan ta kawo wannan ta ɗauke yayi addu'a ya shafa sannan ya tsura ma hoton ido ya raya ance tuni an mata aure ƙauyen Katsina yasan yanzu tana da yara tana kuma rayuwa cikin wahala.
Ya lumshe ido wasu Æ´an hawaye suka zubo mishi shi kam daya san inda Pretty take daya taimaki rayuwarta da ya ba mijinta amanar ta daya taimaka mishi cikin waÉ—annan tunanin ya yi bacci.
Bikin Hussain ya kan kama, ƴan mata sai son Dady suke shi kam yaƙi bada fuska,dan ko Zainab taso zuwa bikin ya ce mata "A'a sai ranar dinner."
Zainab Umar ƴar wani minista ce Ƙawar Zina ce matar Sagir, ya shareta, ya shareta amma ta nace ta kuma liƙe,ya yarda zaya aure ta ne saboda dalilai guda biyu, na farko dan idonta yana mishi yanayi dana Pretty, sannan dan ya kare kanshi daga sha'awa tun da shi bai kasance mazinaci ba,in ya ji zaya matsu sai ya yi ta azuminshi shi yasa ya ce zaiyi ta kare sha'awa tunda an dace tana tsananin son shi, sai dai ya ce mata ba ita kaɗai ba ce, yanzu ma yana son su gama da bikin Hussain sannan ya je Kaduna dan kai zancan Zainab.
Sun sha biki taro ya tashi ankai amarya gidan ta dake nan Abuja. Dan su Hussain sun taso bayan ƙarin girman da mahaifinshi ya samu Dady ya je Legos daga can Kaduna ya wuce gurinsu Momy da farko tayi fushi amma yana bata labarin Zainab sai ta hau murna da sanya albarka ita ma Hajja taji daɗin jin labarin Zainab har tana cewa sai asa da wuri indai ana son in ci tuwon Zainabu Abun.
Ya ce "Babu gaggawa Hajja gaggawa daga shaiÉ—an ne.
Ta ce "Allah yasa mu dace, gashi Saude bata nan taje ganin gida da tayi murna sosai."
Ya yi ma Hajja alherin da ya sama, sannan ya fito,yana fitowa nan ma ya shiga yi wa mutanen dake maƙwafta da Hajja alheri, bakin wanda Allah yasa yana wajen kowa ya samu rabon shi haka Dady yake da ƙyauta.
Yana zuwa bus stop É—in daya shiga unguwar su Pretty sai kawai ya tuna da, nan ya samu kanshi da shiga unguwar ya tsaya bakin shagon mutumin nan, bayan sun gaisa ya da mai shagon "Ka kuwa gane ni?."
Mai shagon ya ce "a'a."
Dady yayi murmushi yana mamakin yanda mutane basa gane shi da sauri. "Yanzu to me ya ƙara ne?"
Ya dubi mutumin ya ce "don Allah ko har yanzu Malam Sani yana gidan shi na nan?"
Mai shagon ya ce "yana nan."
Dady ya koma mota ya rubuto check na dubu É—ari biyu ya ba mai shagon ya ce "Ka bashi ka ce Zakka ce nima an aiko ni ne."
Mai shago ya amsa jiki na rawa duk da bai san ko nawa bane tunda bashi da boko.
Shi ma dubu ashirin Dady ya bashi, ya tafi cike da tausayin Affa kasancewar Allah bai bashi namiji ba bare ya taimaka mishi.
Wannan hutun ma Mom ɗin su Munira ta matsa sai su Ruƙy sun zo mata musamman ma da za'ayi bikin ƙaninta kuma itace Uwar biki, Ruƙy daƙyar Affa ya barta, suna isa suka ci karo da Zayid dama tunda Munira ta ce mishi zasu zo shikenan ya shiga rawar jiki,ko yarinyan da zaya aura yasha bata labarin Ruƙy, tun tana fushi, har ta daina ƙwana ɗaya da zuwan su aka soma biki Munira ta kai su gyaran gashi da lalle, Uncle Jamil ƙanin Mom shine mai auran babban ɗan ƙwangila ne yana da kuɗi sosai ƴar Maiduguri zaya aura.
Sun halarci guraren bikin, har zuwa ranar dinner inda Ruƙayya tayi ƙwanciyar ta tace ta gaji ba zata ba,sukai ta naci taƙi, Mom ta ce "tashi kuje Ruƙy ai daga yau shikenan.
Ado sosai suka yi domin tunda suka zo sabon kaya suke sawa duk Mom tai musu har da jakunkuna da takalma, tare da Bros Zayid suka tafi dan ya ce ba zai je da Jalila ba.
Suna shiga gaban Ruƙayya ya yi wani irin mummunan faɗuwa nan take ta soma jin wata alama da ta jima har ma ta soma manta yanda abun yake,sai yau gurin dinner,tabbas ko shakka batayi matsawar ta ji wannan abin to Dady yana gurin,dan haka sai taji duk jikinta yayi sanyi daƙyar ta shiga, suna zaune a table ɗaya dasu Munira M Bash da Sadiya Armaya'u da kuma Bros,ido kawai Ruƙy take rabawa taga ta inda Dady zaya fito bata gani ba,ta na kai ganin ta ga ango da amarya, sun yi ƙyau sun kuma dace suna zaune,sai kusa da su ga wani table ɗin Ruƙy ta ce "Bros wancan kujerun na wanene?."
Ya ce "na abokinshi ne." Kafin tayi magana sai taga Dady sun shigo da Zainab jerowa suka yi sun sha ado tamkar amarya da ango,nan taji abin magana ya É—auka "Ga babban aminin ango ya iso Yusuf Mansur, Yusuf wanda aka fi sani da Son Guy."
Tsigar jikin Ruƙy ya tashi yar musamman da taji ance tare da amaryar shi Zainab nan da nan kanta ya sara ta soma jin sanyi.
Tana jin su Munira suna cewa kan uba wannan haÉ—aÉ—den Guy É—in fa? Bros Zayid ya ce "Yaro da kuÉ—i kenan, abokin Uncle Jamil ne, amma ya dama Uncle a kuÉ—i, wannan babban yaro ne sai a hankali Guy É—in nan.
Tuni zazzaɓi ya rufe ta haka haƙoranta sai haɗuwa suke yi ta ce cikin makyarkyata,Bros Zi...,Bros Ziyad zo ka kaini gida bani da lafiya shi yasa nace ba zan zo ba."
Ta bayan mutane ta bi dan kada ya ganta, Bros ya kaita gida, shi ma Dady a nashi ɓangaren gaban shi ya faɗi kuma jikinshi ya bashi Pretty tana nan, sai dai shi tunanin shi mai zai kawo ta nan ita da aka ce mishi tana aure ƙauyen Katsina, sai dai fa koma menene tana nan gurin dan har ma ƙamshinta ya shiga ji,dube-dube da ƴan waige-waige har Zainab tana tambayar shi ko lafiya, ya ce mata babu komai.
Kuka sosai Ruƙy ta yi cikin dare har zuwa wayewar gari, shikenan Dady ya ci amana ya karya alƙawari ya yi aure ya manta da ita, ashe Dady zaya daina sonta? Lallai namiji a gaida maza basu da tabbas haka ta ƙwana da safe dole Mom ɗin su Munira ta yi ma Doctor ya zo ya duba Ruƙayya bayan tasha allurai ta samu bacci.
Shi ma Dady a daddafe ya bari aka gama dan dai yana matsayin babban abokin ango shiyasa ya haƙura ya na sauke Zainab bai saurari sallamar da zatai mishi ba, ya yi gaba,bin motar tayi da ido har ya ƙule ta ce "kai mutumin nan halin shi daban ne."
Washegari Ruƙy ta ce gida zata je amma sai Mom ta hanata ta ce sai gobe haka suka kuma ƙwana duk sun kasa gane kanta sai kuka take yi, koda ta koma gida ma Umma ta kasa gane kanta, sai dai cewa tayi kin san Umma ƙarshen wata shi yasa jikina ya soma mutuwa, Umma ta ce "To ai sai azo a siyo maganin da ki ke sha."
Ruƙayya ta yi tsaki ta ce "Magungunan nan masu shegen tsada haushi suke bani."
Umma ta ce "Aiko kina jin daÉ—i tun da baya yi miki mugun ciwon nan."
Ta ce "Sai dai kuma haka."
Umma ta ce "Au na manta na gaya miki ranan nan wani ya bada check a ba Affanku,wai zakka har dubu É—ari biyu ne,ko nawa ne, kuma ba'a gane ko wanene ba,dan Mai shago ya ba shi kuma mai shago ya ce bai gane ko wanene ba,dan shima ya bashi dubu ashirin."
Ruƙayya ta ce "To ko wanene Allah ya bashi lada haka dama ake son zakka.
Karatu babu kama hannun yaro su Ruƙayya Allah ya kawo su shekarar ƙarshe, sai dai inda da hali suna gamawa su je law school wata tara sai dai taji Munira ta ce mata da tsada amma ai komai yana gurin Ubangiji tunda da farko ma bata zaci zata gama karatun ba.
A ƙwana a tashi babu gurin a wajen Allah sun cikin sa'a wata biyu bayan nan aka soma shirye-shiryen bikin Munira su Ruƙayya manyan ƙawaye an soma yawo ba zama, ango Mustapha ya yi murna da ganin Ruƙayya,daya ke yana jin labarin ta gurin Munira, sun gama da abokan ango sun yi maganar komai bikin zaya kasance ne ranar sati saboda aiki, don haka tun Monday zasu soma bikinsu.
Ranar Lahadi kayan da zasu sa na musamman ne,dubu ashirin Affa ya ba Ruƙayya ta sai ma Munira gudunmawa suka haɗa da Sadiya Armaya'u suka buga zannuwa,Bros Zayid ma ya bata kuɗi duka ta haɗa.
Suna saloon ranar Monday sai ga wata yarinya ta shigo, Ruƙy tana ta satar kallon yarinyar domin tana ganin kamar ta santa, ta ce sannunku suka amsa.
Ta zauna ita ma gyaran kai tazo, haka komai yasa sai Ruƙayya taji bata son yarinyar, can sai yarinyar ta dubi kan Ruƙayya ta ce "Kai amma gaskiya kina da gashi,ga cika ga tsawo."
Ruƙy ta ce "To nagode,kema ai ba laifi."
Ta cire ɗanƙwalin ta, "kin ganshi dai.
Nata gashin tsawo ne dashi babu cika. Ruƙayya ta ce "Ga naki kina son na wani "
Dady ya dubeshi "Kaidai sakaraine mata ne ajalin ka,ga mata a gida ka baro ka zo nan kana shirme."
Ya yi dariya ya ce "Tun da kai ka kasa bar mu muyi."
Dady ya ce "dole mata su garaka."
Bayan ya sauke Sagir sai ya nufi gida, shirin ƙwanciya yayi ya ɗauko Hollandia mai sanyi ya zuba a kofi, ya dubi cikin shi,a ranshi ya raya gobe zaya tashi da wuri don ya motsa jiki, tumbin nan nashi yana son ya zauna shi kuma ya tsani tumbi, ya ɗaga kai yana duban zaman yarinyar daya jima yana ƙishirwar gani hoton ta ya bada aka zana ta, tayi murmushi cikin ƙanana kaya ranar birthday ɗin shi akai mata hotunan,da shike me zanen ya ƙware sai ma tafi ƙyau a zanen fitilu yasa ja da blue in wannan ta kawo wannan ta ɗauke yayi addu'a ya shafa sannan ya tsura ma hoton ido ya raya ance tuni an mata aure ƙauyen Katsina yasan yanzu tana da yara tana kuma rayuwa cikin wahala.
Ya lumshe ido wasu Æ´an hawaye suka zubo mishi shi kam daya san inda Pretty take daya taimaki rayuwarta da ya ba mijinta amanar ta daya taimaka mishi cikin waÉ—annan tunanin ya yi bacci.
Bikin Hussain ya kan kama, ƴan mata sai son Dady suke shi kam yaƙi bada fuska,dan ko Zainab taso zuwa bikin ya ce mata "A'a sai ranar dinner."
Zainab Umar ƴar wani minista ce Ƙawar Zina ce matar Sagir, ya shareta, ya shareta amma ta nace ta kuma liƙe,ya yarda zaya aure ta ne saboda dalilai guda biyu, na farko dan idonta yana mishi yanayi dana Pretty, sannan dan ya kare kanshi daga sha'awa tun da shi bai kasance mazinaci ba,in ya ji zaya matsu sai ya yi ta azuminshi shi yasa ya ce zaiyi ta kare sha'awa tunda an dace tana tsananin son shi, sai dai ya ce mata ba ita kaɗai ba ce, yanzu ma yana son su gama da bikin Hussain sannan ya je Kaduna dan kai zancan Zainab.
Sun sha biki taro ya tashi ankai amarya gidan ta dake nan Abuja. Dan su Hussain sun taso bayan ƙarin girman da mahaifinshi ya samu Dady ya je Legos daga can Kaduna ya wuce gurinsu Momy da farko tayi fushi amma yana bata labarin Zainab sai ta hau murna da sanya albarka ita ma Hajja taji daɗin jin labarin Zainab har tana cewa sai asa da wuri indai ana son in ci tuwon Zainabu Abun.
Ya ce "Babu gaggawa Hajja gaggawa daga shaiÉ—an ne.
Ta ce "Allah yasa mu dace, gashi Saude bata nan taje ganin gida da tayi murna sosai."
Ya yi ma Hajja alherin da ya sama, sannan ya fito,yana fitowa nan ma ya shiga yi wa mutanen dake maƙwafta da Hajja alheri, bakin wanda Allah yasa yana wajen kowa ya samu rabon shi haka Dady yake da ƙyauta.
Yana zuwa bus stop É—in daya shiga unguwar su Pretty sai kawai ya tuna da, nan ya samu kanshi da shiga unguwar ya tsaya bakin shagon mutumin nan, bayan sun gaisa ya da mai shagon "Ka kuwa gane ni?."
Mai shagon ya ce "a'a."
Dady yayi murmushi yana mamakin yanda mutane basa gane shi da sauri. "Yanzu to me ya ƙara ne?"
Ya dubi mutumin ya ce "don Allah ko har yanzu Malam Sani yana gidan shi na nan?"
Mai shagon ya ce "yana nan."
Dady ya koma mota ya rubuto check na dubu É—ari biyu ya ba mai shagon ya ce "Ka bashi ka ce Zakka ce nima an aiko ni ne."
Mai shago ya amsa jiki na rawa duk da bai san ko nawa bane tunda bashi da boko.
Shi ma dubu ashirin Dady ya bashi, ya tafi cike da tausayin Affa kasancewar Allah bai bashi namiji ba bare ya taimaka mishi.
Wannan hutun ma Mom ɗin su Munira ta matsa sai su Ruƙy sun zo mata musamman ma da za'ayi bikin ƙaninta kuma itace Uwar biki, Ruƙy daƙyar Affa ya barta, suna isa suka ci karo da Zayid dama tunda Munira ta ce mishi zasu zo shikenan ya shiga rawar jiki,ko yarinyan da zaya aura yasha bata labarin Ruƙy, tun tana fushi, har ta daina ƙwana ɗaya da zuwan su aka soma biki Munira ta kai su gyaran gashi da lalle, Uncle Jamil ƙanin Mom shine mai auran babban ɗan ƙwangila ne yana da kuɗi sosai ƴar Maiduguri zaya aura.
Sun halarci guraren bikin, har zuwa ranar dinner inda Ruƙayya tayi ƙwanciyar ta tace ta gaji ba zata ba,sukai ta naci taƙi, Mom ta ce "tashi kuje Ruƙy ai daga yau shikenan.
Ado sosai suka yi domin tunda suka zo sabon kaya suke sawa duk Mom tai musu har da jakunkuna da takalma, tare da Bros Zayid suka tafi dan ya ce ba zai je da Jalila ba.
Suna shiga gaban Ruƙayya ya yi wani irin mummunan faɗuwa nan take ta soma jin wata alama da ta jima har ma ta soma manta yanda abun yake,sai yau gurin dinner,tabbas ko shakka batayi matsawar ta ji wannan abin to Dady yana gurin,dan haka sai taji duk jikinta yayi sanyi daƙyar ta shiga, suna zaune a table ɗaya dasu Munira M Bash da Sadiya Armaya'u da kuma Bros,ido kawai Ruƙy take rabawa taga ta inda Dady zaya fito bata gani ba,ta na kai ganin ta ga ango da amarya, sun yi ƙyau sun kuma dace suna zaune,sai kusa da su ga wani table ɗin Ruƙy ta ce "Bros wancan kujerun na wanene?."
Ya ce "na abokinshi ne." Kafin tayi magana sai taga Dady sun shigo da Zainab jerowa suka yi sun sha ado tamkar amarya da ango,nan taji abin magana ya É—auka "Ga babban aminin ango ya iso Yusuf Mansur, Yusuf wanda aka fi sani da Son Guy."
Tsigar jikin Ruƙy ya tashi yar musamman da taji ance tare da amaryar shi Zainab nan da nan kanta ya sara ta soma jin sanyi.
Tana jin su Munira suna cewa kan uba wannan haÉ—aÉ—den Guy É—in fa? Bros Zayid ya ce "Yaro da kuÉ—i kenan, abokin Uncle Jamil ne, amma ya dama Uncle a kuÉ—i, wannan babban yaro ne sai a hankali Guy É—in nan.
Tuni zazzaɓi ya rufe ta haka haƙoranta sai haɗuwa suke yi ta ce cikin makyarkyata,Bros Zi...,Bros Ziyad zo ka kaini gida bani da lafiya shi yasa nace ba zan zo ba."
Ta bayan mutane ta bi dan kada ya ganta, Bros ya kaita gida, shi ma Dady a nashi ɓangaren gaban shi ya faɗi kuma jikinshi ya bashi Pretty tana nan, sai dai shi tunanin shi mai zai kawo ta nan ita da aka ce mishi tana aure ƙauyen Katsina, sai dai fa koma menene tana nan gurin dan har ma ƙamshinta ya shiga ji,dube-dube da ƴan waige-waige har Zainab tana tambayar shi ko lafiya, ya ce mata babu komai.
Kuka sosai Ruƙy ta yi cikin dare har zuwa wayewar gari, shikenan Dady ya ci amana ya karya alƙawari ya yi aure ya manta da ita, ashe Dady zaya daina sonta? Lallai namiji a gaida maza basu da tabbas haka ta ƙwana da safe dole Mom ɗin su Munira ta yi ma Doctor ya zo ya duba Ruƙayya bayan tasha allurai ta samu bacci.
Shi ma Dady a daddafe ya bari aka gama dan dai yana matsayin babban abokin ango shiyasa ya haƙura ya na sauke Zainab bai saurari sallamar da zatai mishi ba, ya yi gaba,bin motar tayi da ido har ya ƙule ta ce "kai mutumin nan halin shi daban ne."
Washegari Ruƙy ta ce gida zata je amma sai Mom ta hanata ta ce sai gobe haka suka kuma ƙwana duk sun kasa gane kanta sai kuka take yi, koda ta koma gida ma Umma ta kasa gane kanta, sai dai cewa tayi kin san Umma ƙarshen wata shi yasa jikina ya soma mutuwa, Umma ta ce "To ai sai azo a siyo maganin da ki ke sha."
Ruƙayya ta yi tsaki ta ce "Magungunan nan masu shegen tsada haushi suke bani."
Umma ta ce "Aiko kina jin daÉ—i tun da baya yi miki mugun ciwon nan."
Ta ce "Sai dai kuma haka."
Umma ta ce "Au na manta na gaya miki ranan nan wani ya bada check a ba Affanku,wai zakka har dubu É—ari biyu ne,ko nawa ne, kuma ba'a gane ko wanene ba,dan Mai shago ya ba shi kuma mai shago ya ce bai gane ko wanene ba,dan shima ya bashi dubu ashirin."
Ruƙayya ta ce "To ko wanene Allah ya bashi lada haka dama ake son zakka.
Karatu babu kama hannun yaro su Ruƙayya Allah ya kawo su shekarar ƙarshe, sai dai inda da hali suna gamawa su je law school wata tara sai dai taji Munira ta ce mata da tsada amma ai komai yana gurin Ubangiji tunda da farko ma bata zaci zata gama karatun ba.
A ƙwana a tashi babu gurin a wajen Allah sun cikin sa'a wata biyu bayan nan aka soma shirye-shiryen bikin Munira su Ruƙayya manyan ƙawaye an soma yawo ba zama, ango Mustapha ya yi murna da ganin Ruƙayya,daya ke yana jin labarin ta gurin Munira, sun gama da abokan ango sun yi maganar komai bikin zaya kasance ne ranar sati saboda aiki, don haka tun Monday zasu soma bikinsu.
Ranar Lahadi kayan da zasu sa na musamman ne,dubu ashirin Affa ya ba Ruƙayya ta sai ma Munira gudunmawa suka haɗa da Sadiya Armaya'u suka buga zannuwa,Bros Zayid ma ya bata kuɗi duka ta haɗa.
Suna saloon ranar Monday sai ga wata yarinya ta shigo, Ruƙy tana ta satar kallon yarinyar domin tana ganin kamar ta santa, ta ce sannunku suka amsa.
Ta zauna ita ma gyaran kai tazo, haka komai yasa sai Ruƙayya taji bata son yarinyar, can sai yarinyar ta dubi kan Ruƙayya ta ce "Kai amma gaskiya kina da gashi,ga cika ga tsawo."
Ruƙy ta ce "To nagode,kema ai ba laifi."
Ta cire ɗanƙwalin ta, "kin ganshi dai.
Nata gashin tsawo ne dashi babu cika. Ruƙayya ta ce "Ga naki kina son na wani "