Sashe 5
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
su na isowa tun kafin Azim ya sauko ya bude mishi kofar ya bude ta da kan shi ya sauko ya yi gaba
da sauri ita ma Inaya ta sauko ta bi bayan shi
ya na shigowa word room din ya ga wasu sojojin biyu tsatsaye a bakin kofar , su na ganin shi su ka sara mishi
bai bi ta kan su ba ya karaso cikin dakin , nan ya ga Hakim Konce saman gado an yi mishi bandeji a kai da hannun daman shi , dayan hannun ya na sanye da catheter a na yi mishi karin jini
cikin rudu Malik ya dago kai ya kali General da ke tsaye dayan geffen gadon ya ce " How ? Ta ya hakan ta faru ne ? "
General na shirin magana Inaya ta shigo dakin , da sauri ta kama Hannun Malik ta kontar da kan ta saman damtsen shi ta na boye Fuskar ta
wani cool murmushi General ya saki kafin ya sara mata
sannan ya kali Malik ya ce " wani ne ya kai mishi hari a cikin cell din shi "
" He is Die ? " Malik ya tambaye shi
General bai ce mishi komai ba ya kai hannu ya daga mishi rigar shi , nan ya ga wani bandejin a cikin shi da allamun wuka a ka caka mishi
" i'm sorry Sir , he is Die " General ya fada ya na janye hannun shi ya meda shi a baya ya rike su
cike da takaici Malik ya ce " How ku na zaman me da har za a kai mishi hari cikin cell har a kashe shi , zaman me ku ke ? General Abdallah Tell me ya ka ke so na........ "
bai kai karshen maganar shi ba Inaya ta katse shi da cewa " baby kontar da hankalin ka , bai fa mutu ba "
ba shiri General da ya sunkuyar da kai tun lokacin da Malik magana ya dago shi ya na kallon Inaya , shi ba katse Malik da ta yi ba ya sa shi dago kai , babyn da ta ce mishi tsakani da Allah shi da ita wa za a ce ma baby
ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi ya jiyo Muryar Malik ya na fadin " please Cutie keep quiet "
marairaice mishi fuska ta yi ta na cewa " Please baby ka tsaya ka ji mana "
dan karamin tsaki Malik ya yi ya na kauda kai gefe cikin bacin rai , yanzun hanyar shi guda da zai kamo wanda ya saka a kashe Malik ta mutu ya zai yi
ya na a haka kawai ya ji Inaya ta janye hannun ta da ga cikin nashi
slowly ya juyo ya kale ta irin kallon nan na me za ki yi
cikin girmamawa ta ce " na ce maka bai mutu ba , Ka ba ni izini ranka shi dade na gwada maka "
a hankali ya gyada mata kai allamun ya ba ta izini
wani cool murmushi ta saki kafin ta tako a hankali ta karaso gaban gadon Hakim ta tsaya ta na kallon shi na dan dakikai
nan take idanun ta su ka koma Farare kal ko digon baki babu a ciki har wani haske su ke kamar torch
Dum General ya ji zuciyar shi ta buga har wani baya ya yi ya na karanto kalmar shahada ya na dafe saitin zuciyar shi kamar dan shi ya ke fuskantar ta
cikin rudu Malik ya ce mishi " General Lafiya ? "
Ina fa General babu bakin magana zuciyar shi sai duka uku uku ta ke yi ya na kallon Inaya babu ko kiftawa
a hankali ta dago hannun ta , ta daura saman cikin Hakim inda a ka yi mishi Dressing ta dan danna kadan ta lumshe idanun ta
wani irin dogon nunfashi Hakim ya ja har sai da kirjin shi ya yi sama kafin ya koma ya shiga yin nunfashi da karfi ya bude idanun shi slowly
da sauri Inaya ta bude idanun ta sun koma dai'dai , ta ja da baya ta na dafe saitin zuciyar ta ita ma zuciyarta na bugawa da karfi
da sauri Malik ya taro ta ya na cewa " Cutie are you okay ? "
a hankali ta juyo ta kale shi kafin ta gyada mishi kai da ga haka ta fada jikin shi ta rungume shi
sunkuyar da kan shi ya yi ya manna mata kiss saman forehead din ta sannan ya dago ya kali General ya ce " ku ba shi kulawar da ta dace , Idan wani abu ya same shi a wannan karan kai zan tuhuma , Mu hadu a fada Gobe tare da Azzam " ya na gama fadar haka ya sa hannayan shi biyu ya dauki Inaya cak kamar baby ya juya ya fice word room din
su ka bar General nan tsaye ya na faman zaro idanu ya kassa tantance abun da ya faru anya gaskiya ne ko dai mafarki ne ya ke bai sani ba
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥
BOOK ________3 ✍📚🔥
P A G E 3 🥀 ❤
bangaran su Malik kuwa , kai tsaye motar su ya nufa da ita su ka koma part din su
ko da su ka koma part din su maimakon su koma barcin su , kawai su ka shiga sabon aiki , ni dai ina da ga gefe ina kallon su , su ka murji junan su da kyau
sai da ya fara jiyo kiran Sallar asubahi sannan ya hakura ya kyale ta sannan su ka shiga wanka a tare , su ka fito su ka shirya shi ya kama hanyar mosque ita kuma ta yi sallar ta cikin dakin
Malik kuwa ko da su ka Kamala Sallat sai da ya wuce wajen Momyn shi da Ammie
sai wajen karfe 7 ya koma part din shi , ko da ya shigo part din su ya tardo ta konce saman gado ta na barci
bai bi ta kan ta ba ya shiga toilet ya yi wanka sannan ya fito ya shirya cikin manyan kayan shi na Malik sannan ya bar dakin , amma kafin ya fita sai da ya manna mata kiss a saman forehead din ta sannan ya tafiyar shi Fada
Bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo fadar
su na ganin shi duk su ka mike tsatsaye su na sunkuyar da kai cikin girmamawa
bai bi ta kan su ba ya nufi Chair din shi ya zauna ba tare da ya ce musu komai ba
a hankali kowane ya koma ya zauna
su na zama ko Inaya ta shigo fadar ta na sallama , ta na sanye da wata muguwar gown pink color har kassa ta daura Alkyabar MALIKAT AL'UMU da ya daura mata ranar naddin shi sai qamshi ta ke saki
a tare duk mutanan Fadar su ka yi mamakin ganin ta har shi kan shi Malik , wadda ya bari yanzu ta na kwana ya a ka yi ta samu lokacin yin wannan uban shirin da ga gani kuma wannan shirin ba na mintina ba ne
a hankali ta daga kafa ta fara takowa cikin Fadar
a hankali duk wanda ke zaune ya mike ya na kallon ta cike da tambaya
ba ta bi ta kan su ba ta nufi Chair din MALIKAT ta zauna cikin nitsuwa
ta na zama ko wane ya koma ya zauna ya na bin ta da kallo wajen ya yi tsit
kamar ko Malik ya san abun da su ke tunanin cikin nitsuwa ya ce musu " Why ku ka tsare ta da idanu haka , ba ku taba ganin MALIKAT ta shigo fada ba ? "
a tare duk su ka saki murmushi su ka kauda kai cikin girmamawa Diya ya sunkuyo ya ce mishi " ba komai ran ka shi dade , bare kuma ina ga za mu bukaci ra'ayin mace a tare da mu dan wannan karar ta shafe ta , Azim za ka iya shigo da su "
Gyada mishi kai Azim ya yi kafin ya juya ya fice fadar
ya na fita ya dan matso da kan shi kusan Inaya ya ce mata " me ki ke yi a nan ? "
ba tare da ta kale shi ba ta ce " Why za ka tafi ka kyale ni ? "
" ba dawowa zan yi ba ? "
" hmmm irin na jiya ko ? "
har ya bude baki zai yi magana Azim ya shigo fadar
a hankali Malik ya gyara zaman shi dai'dai lokacin da wani namiji ya shigo fadar da mata a bayan shi su na sallama
a tare su ka karaso tsakiyar Fadar sannan su ka zube saman guyiwowin su kai a sunkuye su ka gaishe da Malik cikin girmamawa
gyada musu kai kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba
sai da su ka Kamala gaisuwar su sannan Diya ya ce " Ranka shi dade , wannan sunnan shi Hadi Ahmed , wannan kuma matar shi ce Zulaihat , shekaran jiya ta kawo karar ta na rokon mai martaba Malik ya shiga tsakanin su ya raba auren "
ya na gama rufe bakin shi Rafik ya ce " Yarinya , why za ki ce a raba auren ku , wani laifi ya yi miki ko kuma ba ki son shi ? "
shiru Zulaihat ta yi ba ta ce komai ba , sai ma kuka da ta fara yi kassa kassa
cikin sigar rarrashi Diya ya ce mata " Zulaihat , ba kuka za ki yi ki , ki bude baki ki fada mana dalilin ki na cewa a raba auren ku , kin san ba karamin abu ba ne raba aure "
a hankali Zulaihat ta fara girgiza kai cikin kukan nata ta ke cewa " Don Allah ku raba da shi , wlh ba na son shi "
" ba ki son shi ki ka yarda ki ka aure shi , ko kuma cilas ta miki a ka yi ? " Diya ya fada
da sauri ita ma Inaya ta sauko ta bi bayan shi
ya na shigowa word room din ya ga wasu sojojin biyu tsatsaye a bakin kofar , su na ganin shi su ka sara mishi
bai bi ta kan su ba ya karaso cikin dakin , nan ya ga Hakim Konce saman gado an yi mishi bandeji a kai da hannun daman shi , dayan hannun ya na sanye da catheter a na yi mishi karin jini
cikin rudu Malik ya dago kai ya kali General da ke tsaye dayan geffen gadon ya ce " How ? Ta ya hakan ta faru ne ? "
General na shirin magana Inaya ta shigo dakin , da sauri ta kama Hannun Malik ta kontar da kan ta saman damtsen shi ta na boye Fuskar ta
wani cool murmushi General ya saki kafin ya sara mata
sannan ya kali Malik ya ce " wani ne ya kai mishi hari a cikin cell din shi "
" He is Die ? " Malik ya tambaye shi
General bai ce mishi komai ba ya kai hannu ya daga mishi rigar shi , nan ya ga wani bandejin a cikin shi da allamun wuka a ka caka mishi
" i'm sorry Sir , he is Die " General ya fada ya na janye hannun shi ya meda shi a baya ya rike su
cike da takaici Malik ya ce " How ku na zaman me da har za a kai mishi hari cikin cell har a kashe shi , zaman me ku ke ? General Abdallah Tell me ya ka ke so na........ "
bai kai karshen maganar shi ba Inaya ta katse shi da cewa " baby kontar da hankalin ka , bai fa mutu ba "
ba shiri General da ya sunkuyar da kai tun lokacin da Malik magana ya dago shi ya na kallon Inaya , shi ba katse Malik da ta yi ba ya sa shi dago kai , babyn da ta ce mishi tsakani da Allah shi da ita wa za a ce ma baby
ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi ya jiyo Muryar Malik ya na fadin " please Cutie keep quiet "
marairaice mishi fuska ta yi ta na cewa " Please baby ka tsaya ka ji mana "
dan karamin tsaki Malik ya yi ya na kauda kai gefe cikin bacin rai , yanzun hanyar shi guda da zai kamo wanda ya saka a kashe Malik ta mutu ya zai yi
ya na a haka kawai ya ji Inaya ta janye hannun ta da ga cikin nashi
slowly ya juyo ya kale ta irin kallon nan na me za ki yi
cikin girmamawa ta ce " na ce maka bai mutu ba , Ka ba ni izini ranka shi dade na gwada maka "
a hankali ya gyada mata kai allamun ya ba ta izini
wani cool murmushi ta saki kafin ta tako a hankali ta karaso gaban gadon Hakim ta tsaya ta na kallon shi na dan dakikai
nan take idanun ta su ka koma Farare kal ko digon baki babu a ciki har wani haske su ke kamar torch
Dum General ya ji zuciyar shi ta buga har wani baya ya yi ya na karanto kalmar shahada ya na dafe saitin zuciyar shi kamar dan shi ya ke fuskantar ta
cikin rudu Malik ya ce mishi " General Lafiya ? "
Ina fa General babu bakin magana zuciyar shi sai duka uku uku ta ke yi ya na kallon Inaya babu ko kiftawa
a hankali ta dago hannun ta , ta daura saman cikin Hakim inda a ka yi mishi Dressing ta dan danna kadan ta lumshe idanun ta
wani irin dogon nunfashi Hakim ya ja har sai da kirjin shi ya yi sama kafin ya koma ya shiga yin nunfashi da karfi ya bude idanun shi slowly
da sauri Inaya ta bude idanun ta sun koma dai'dai , ta ja da baya ta na dafe saitin zuciyar ta ita ma zuciyarta na bugawa da karfi
da sauri Malik ya taro ta ya na cewa " Cutie are you okay ? "
a hankali ta juyo ta kale shi kafin ta gyada mishi kai da ga haka ta fada jikin shi ta rungume shi
sunkuyar da kan shi ya yi ya manna mata kiss saman forehead din ta sannan ya dago ya kali General ya ce " ku ba shi kulawar da ta dace , Idan wani abu ya same shi a wannan karan kai zan tuhuma , Mu hadu a fada Gobe tare da Azzam " ya na gama fadar haka ya sa hannayan shi biyu ya dauki Inaya cak kamar baby ya juya ya fice word room din
su ka bar General nan tsaye ya na faman zaro idanu ya kassa tantance abun da ya faru anya gaskiya ne ko dai mafarki ne ya ke bai sani ba
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥
BOOK ________3 ✍📚🔥
P A G E 3 🥀 ❤
bangaran su Malik kuwa , kai tsaye motar su ya nufa da ita su ka koma part din su
ko da su ka koma part din su maimakon su koma barcin su , kawai su ka shiga sabon aiki , ni dai ina da ga gefe ina kallon su , su ka murji junan su da kyau
sai da ya fara jiyo kiran Sallar asubahi sannan ya hakura ya kyale ta sannan su ka shiga wanka a tare , su ka fito su ka shirya shi ya kama hanyar mosque ita kuma ta yi sallar ta cikin dakin
Malik kuwa ko da su ka Kamala Sallat sai da ya wuce wajen Momyn shi da Ammie
sai wajen karfe 7 ya koma part din shi , ko da ya shigo part din su ya tardo ta konce saman gado ta na barci
bai bi ta kan ta ba ya shiga toilet ya yi wanka sannan ya fito ya shirya cikin manyan kayan shi na Malik sannan ya bar dakin , amma kafin ya fita sai da ya manna mata kiss a saman forehead din ta sannan ya tafiyar shi Fada
Bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo fadar
su na ganin shi duk su ka mike tsatsaye su na sunkuyar da kai cikin girmamawa
bai bi ta kan su ba ya nufi Chair din shi ya zauna ba tare da ya ce musu komai ba
a hankali kowane ya koma ya zauna
su na zama ko Inaya ta shigo fadar ta na sallama , ta na sanye da wata muguwar gown pink color har kassa ta daura Alkyabar MALIKAT AL'UMU da ya daura mata ranar naddin shi sai qamshi ta ke saki
a tare duk mutanan Fadar su ka yi mamakin ganin ta har shi kan shi Malik , wadda ya bari yanzu ta na kwana ya a ka yi ta samu lokacin yin wannan uban shirin da ga gani kuma wannan shirin ba na mintina ba ne
a hankali ta daga kafa ta fara takowa cikin Fadar
a hankali duk wanda ke zaune ya mike ya na kallon ta cike da tambaya
ba ta bi ta kan su ba ta nufi Chair din MALIKAT ta zauna cikin nitsuwa
ta na zama ko wane ya koma ya zauna ya na bin ta da kallo wajen ya yi tsit
kamar ko Malik ya san abun da su ke tunanin cikin nitsuwa ya ce musu " Why ku ka tsare ta da idanu haka , ba ku taba ganin MALIKAT ta shigo fada ba ? "
a tare duk su ka saki murmushi su ka kauda kai cikin girmamawa Diya ya sunkuyo ya ce mishi " ba komai ran ka shi dade , bare kuma ina ga za mu bukaci ra'ayin mace a tare da mu dan wannan karar ta shafe ta , Azim za ka iya shigo da su "
Gyada mishi kai Azim ya yi kafin ya juya ya fice fadar
ya na fita ya dan matso da kan shi kusan Inaya ya ce mata " me ki ke yi a nan ? "
ba tare da ta kale shi ba ta ce " Why za ka tafi ka kyale ni ? "
" ba dawowa zan yi ba ? "
" hmmm irin na jiya ko ? "
har ya bude baki zai yi magana Azim ya shigo fadar
a hankali Malik ya gyara zaman shi dai'dai lokacin da wani namiji ya shigo fadar da mata a bayan shi su na sallama
a tare su ka karaso tsakiyar Fadar sannan su ka zube saman guyiwowin su kai a sunkuye su ka gaishe da Malik cikin girmamawa
gyada musu kai kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba
sai da su ka Kamala gaisuwar su sannan Diya ya ce " Ranka shi dade , wannan sunnan shi Hadi Ahmed , wannan kuma matar shi ce Zulaihat , shekaran jiya ta kawo karar ta na rokon mai martaba Malik ya shiga tsakanin su ya raba auren "
ya na gama rufe bakin shi Rafik ya ce " Yarinya , why za ki ce a raba auren ku , wani laifi ya yi miki ko kuma ba ki son shi ? "
shiru Zulaihat ta yi ba ta ce komai ba , sai ma kuka da ta fara yi kassa kassa
cikin sigar rarrashi Diya ya ce mata " Zulaihat , ba kuka za ki yi ki , ki bude baki ki fada mana dalilin ki na cewa a raba auren ku , kin san ba karamin abu ba ne raba aure "
a hankali Zulaihat ta fara girgiza kai cikin kukan nata ta ke cewa " Don Allah ku raba da shi , wlh ba na son shi "
" ba ki son shi ki ka yarda ki ka aure shi , ko kuma cilas ta miki a ka yi ? " Diya ya fada