Sashe 32
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
a hankali General ya mike ya na fadin " ranka shi dade , wannan karan shi ne na biyu da a ka yi kokarin kashe ka , na farko marigayi Malik ne ya tafi a madadin ka , mun kuma kamo wanda su ka saka a yi aikin , kuma an ba su hukunci dai'dai abun da su ka aikata , yanzu kuma an sake kokarin kashe ka , hakan na nufin bayan Miram da Mohammed akwai wasu da ke son ganin bayan ka ranka shi dade "
gyada kan shi Malik ya yi a hankali kafin ya ce " and ? "
ci gaba da Magana General ya yi ya na fadin " ranka shi dade , mun fara investigation a kan wannan case din , a ranar fruits din da ka sha da ga part din MALIKAT AL'UMU ya fito , duk wasu bayi da ke kula da bangaran MALIKAT AL'UMU yanzu haka su na hannun mu , bayan mun yi wa wasu da ga cikin su tambayoyi , sun ce Gimbiya Tesnim ce ta ba da umarnin a shirya muku fruits din , duk yadda a ka yi wani ya yi anfani da wannan damar ce dan ya ga bayan ka "
shiru Malik ya yi ya na kallon shi ba tare da ya ce komai ba har sai da General ya gaji da tsayuwar shi
a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " ku saki bayin da ku ka kama , kowane ya koma bakin aikin aikin shi "
duk mutanan wajen sai da su ka zaro idanu jin abun da Malik ya ce
cike da rudu General ya ce " amma ranka shi dade........ "
bai kai karshen maganar shi ba Malik ya katse shi da cewa " General ba shawara na ke ba ka ba , umarni ne , duk wanda ya yi kokarin kashe ni ya je shi ya sani , kuma ai ka na gani , ga ni nan tsaye a gaban ka , ban mutu ba , ko na mutu ? "
a hankali General ya girgiza mishi kai ya na fadin " a'a ranka shi dade "
" okay , ka sa a sake su yau din nan " ya na gama fadar haka ya kauda kai gefe
a hankali General ya koma saman sofar shi ya zauna ya na kallon Malik ya na mamakin wane irin mutum ne shi , a yi kokarin kashe ka , amma ka ce a bar zancen kawai
ya na zama ko Inaya ta shigo fadar ta na sallama
a tare duk su ka juyo su na kallon ta , har shi kan shi Malik , har wani dan kashe ido ya ke kamar me maye , kawai so ya ke ya tashi ya rungume abun shi su bar wajen
a hankali ta fara takawa cikin fadar duk inda ta wuce sai sun dan sunkuyar da kai su na gaishe ta cikin girmamawa dan a yanzu a matsayin MALIKAT din su ta ke
ita kuwa ba ta bi ta kan su ba , ta nufi Malik da ya tsare ta da ido babu ko kiftawa
sai da ta karaso tsakiyar fadar sannan ta tsaya cak ta na kallon Malik
wani dan karamin murmushin geffen fuska ta yi kafin ta ce " ina mika gaisuwa ta ga shugaban wannan kassar mai Albarka " ta fada ta na dan rinsinar da kai
har cikin zuciyar shi maganar ba karamar dariya ta so ta bashi ba , amma sai ya danne
ba shi kadai ba duk mutanan wajen sai da su ka saki wani dan karamin murmushi su na kallon ta
shi kuwa Diya sai da ya yi murmushi mai dan sauti kafin ya ce " mai martaba na amsa gaisuwar uwar gidan shi , sarauniyar kassar Saudiya har shi kan shi mai Saudiyar "
ba shiri Malik ya juya ya kalli Diya da ke ta faman qumshe dariya dama da gangan ya fadi hakan
sarai Diya ya lura da irin kallon da Malik ke yi mishi amma bai kula shi ba sai ma ci gaba da maganar shi ya yi ya na fadin " me ke tafe da shugabar mu a yau ? "
dan jinkirtawa Inaya ta yi kafin ta ce " ranka shi dade , akwai wata bishiya bayan masarautar nan , ita kadai ce a wajen , ina son a cire ta "
cike da rudu kowa ya ke maimaita abun da ta fada
har sai kanshi Diya sai da ya ce " ranki shi dade , bishiya kuma ? wace irin bishiya ? "
wani dan karamin murmushi ta saki ta na fadin " Bishiya dai , na san da wuya ku san da ita saboda cen bayan masarautar ta ke da ga yamma , babu komai a wajen sai wannan bishiyar , ina son a cire "
har Diya ya bude zai yi magana Malik ya daga mishi hannu ya na fadin " ku yi abun da ta ce "
cikin rudu Diya ya ce " amma ranka shi dade , me ye laifin bishiyar , a .... "
cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " ku yi abun da ta ce , yanzun nan "
gyada mishi kai Diya ya yi a hankali kafin ya bawa wasu dogarai umarni a kan su je su cire bishiyar da ke bayan masarautar da ga yamma , ba musu wasu dogarai har guda shidda su ka fice fadar dan cika umarnin Malik
su na fita Inaya ta saki wani kyawatencen murmushi ta sunkuyar da kai ta na fadin " na gode ranka shi dade "
gyada mata kai kawai Malik ya yi da allamun na miskilancin da izzar a sama su ke a yanzu
" zan iya tafiya ? " ta fada cikin sanyin murya
yanzu ma gyada mata kai ya yi ba tare da ya ce komai ba ya na kallon ta
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta yi mishi kiss cikin iska har da kashe ido guda
wani dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta nan take kawai ya ji duk sigar jikinsa ta tashi ,
( 🤣🤣🤣🤣 Ku taimaka kar ta kashe min Malik lokacin shi bai yi ba 😂😂 )
sarai ta lura da ta tabo mishi abun , amma kamar ba ta yi komai ba ta juya ta fice fadar
ta na fita Diya ya sunkuyo wajen Malik ya na fadin " Malik , ni fa ban ga dalilin cire bishiyar nan ba , yo ni ko zaman ta ban san da shi sai yanzu da ta yi maganar "
kassa kassa Malik ya ce mishi " ni kai na ban san da zaman bishiyar , amma tun da ta ce a cire ta , ita ta san dalilin ta na yi hakan "
" okay " Diya ya fada a takaice kafin ya koma ya gyara tsayuwarshi , da ga haka su ka ci gaba da aikin su
▪INAYA
a hankali ta turo kofar dakin da MALIKAT AL'UMU ke ciki ta na sallama
a tare Rouksar da Tesnim su ka juya su na amsa mata sallamar ta , Tesnim na ganin ta ta saki wani kyawatencen murmushi ta na fadin " baby ! "
da murmushi a face din ta Inaya ta karaso wajen Tesnim ta rungume ta , ta na fadin " barka da safiya Aunty Tesnim "
murmushi mai dan sauti Tesnim ta yi ta na fadin " barka baby , hope ki na lafiya ? "
" Fine " Inaya ta fada ta na raba jikinta sa na Tesnim
a hankali Rouksar da ke zaune baya ta mike ta na fadin " Tes , ni zan tafi "
da sauri Inaya ta ce mata " ina kuma za ki je ? ko dan na zo ne za ki tafiya ? "
wata yar karamar dariya Tesnim ta yi ta na fadin " no baby ba haka ba ne , gida za ta koma dama ta zo ta yi min bankwana ne "
dan tabe baki Inaya ta yi kafin ta tako gaban Rouksar ta ce "hmm kin gama aikin ki shi ne za ki tafi ko ? "
wani dan karamin tsaki Rouksar ta yi kafin ta juya ta kalli Tesnim ta ce " Tes , sai mun yi waya " ta fada ta na kokarin takawa
da sauri Inaya ta riko hannunta , ta medo ta baya da karfi ta na fadin " babu inda za ki je "
[26/10 à 07:14] MEERAH:
❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【BOOK ________3 👑✌】
______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________
{ P A G E ………17 🌹🕊}
a tare Tesnim da Rouksar su ka zaro idanu su na kallon Inaya
a hankali Tesnim ta karaso geffen Inaya ta na fadin " baby , lafiya ki ka tsayar da ita ? me ya faru ? "
da sauri Rouksar ta ce " Tes , ni fa ban san abun da na yi wa yarinyar nan ba , tun lokacin da na shigo masarautar nan duk ta dauki tsanar duniyar nan ta daura min kawai dan na ce ta rabu da Malik , ni da farko ban san abun da ke tsakanin su ba shi ya sa na yi mata wannan kashedin saboda ina son shi , amma kin gani yanzu na bar zancen , asali ma Daular Ottoman zan koma "
a hankali Tesnim ta kai hannu saman shoulder din Inaya ta na wani dan karamin murmushi ta ce " baby , na san kishi ki ke yi , kar ki damu kanki , Malik ba shi da wata mata a duniya bayan ke , please ki sake mata ku yi bankwana , may be shi ne last time za ku ga juna "
gyada kan shi Malik ya yi a hankali kafin ya ce " and ? "
ci gaba da Magana General ya yi ya na fadin " ranka shi dade , mun fara investigation a kan wannan case din , a ranar fruits din da ka sha da ga part din MALIKAT AL'UMU ya fito , duk wasu bayi da ke kula da bangaran MALIKAT AL'UMU yanzu haka su na hannun mu , bayan mun yi wa wasu da ga cikin su tambayoyi , sun ce Gimbiya Tesnim ce ta ba da umarnin a shirya muku fruits din , duk yadda a ka yi wani ya yi anfani da wannan damar ce dan ya ga bayan ka "
shiru Malik ya yi ya na kallon shi ba tare da ya ce komai ba har sai da General ya gaji da tsayuwar shi
a hankali Malik ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " ku saki bayin da ku ka kama , kowane ya koma bakin aikin aikin shi "
duk mutanan wajen sai da su ka zaro idanu jin abun da Malik ya ce
cike da rudu General ya ce " amma ranka shi dade........ "
bai kai karshen maganar shi ba Malik ya katse shi da cewa " General ba shawara na ke ba ka ba , umarni ne , duk wanda ya yi kokarin kashe ni ya je shi ya sani , kuma ai ka na gani , ga ni nan tsaye a gaban ka , ban mutu ba , ko na mutu ? "
a hankali General ya girgiza mishi kai ya na fadin " a'a ranka shi dade "
" okay , ka sa a sake su yau din nan " ya na gama fadar haka ya kauda kai gefe
a hankali General ya koma saman sofar shi ya zauna ya na kallon Malik ya na mamakin wane irin mutum ne shi , a yi kokarin kashe ka , amma ka ce a bar zancen kawai
ya na zama ko Inaya ta shigo fadar ta na sallama
a tare duk su ka juyo su na kallon ta , har shi kan shi Malik , har wani dan kashe ido ya ke kamar me maye , kawai so ya ke ya tashi ya rungume abun shi su bar wajen
a hankali ta fara takawa cikin fadar duk inda ta wuce sai sun dan sunkuyar da kai su na gaishe ta cikin girmamawa dan a yanzu a matsayin MALIKAT din su ta ke
ita kuwa ba ta bi ta kan su ba , ta nufi Malik da ya tsare ta da ido babu ko kiftawa
sai da ta karaso tsakiyar fadar sannan ta tsaya cak ta na kallon Malik
wani dan karamin murmushin geffen fuska ta yi kafin ta ce " ina mika gaisuwa ta ga shugaban wannan kassar mai Albarka " ta fada ta na dan rinsinar da kai
har cikin zuciyar shi maganar ba karamar dariya ta so ta bashi ba , amma sai ya danne
ba shi kadai ba duk mutanan wajen sai da su ka saki wani dan karamin murmushi su na kallon ta
shi kuwa Diya sai da ya yi murmushi mai dan sauti kafin ya ce " mai martaba na amsa gaisuwar uwar gidan shi , sarauniyar kassar Saudiya har shi kan shi mai Saudiyar "
ba shiri Malik ya juya ya kalli Diya da ke ta faman qumshe dariya dama da gangan ya fadi hakan
sarai Diya ya lura da irin kallon da Malik ke yi mishi amma bai kula shi ba sai ma ci gaba da maganar shi ya yi ya na fadin " me ke tafe da shugabar mu a yau ? "
dan jinkirtawa Inaya ta yi kafin ta ce " ranka shi dade , akwai wata bishiya bayan masarautar nan , ita kadai ce a wajen , ina son a cire ta "
cike da rudu kowa ya ke maimaita abun da ta fada
har sai kanshi Diya sai da ya ce " ranki shi dade , bishiya kuma ? wace irin bishiya ? "
wani dan karamin murmushi ta saki ta na fadin " Bishiya dai , na san da wuya ku san da ita saboda cen bayan masarautar ta ke da ga yamma , babu komai a wajen sai wannan bishiyar , ina son a cire "
har Diya ya bude zai yi magana Malik ya daga mishi hannu ya na fadin " ku yi abun da ta ce "
cikin rudu Diya ya ce " amma ranka shi dade , me ye laifin bishiyar , a .... "
cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " ku yi abun da ta ce , yanzun nan "
gyada mishi kai Diya ya yi a hankali kafin ya bawa wasu dogarai umarni a kan su je su cire bishiyar da ke bayan masarautar da ga yamma , ba musu wasu dogarai har guda shidda su ka fice fadar dan cika umarnin Malik
su na fita Inaya ta saki wani kyawatencen murmushi ta sunkuyar da kai ta na fadin " na gode ranka shi dade "
gyada mata kai kawai Malik ya yi da allamun na miskilancin da izzar a sama su ke a yanzu
" zan iya tafiya ? " ta fada cikin sanyin murya
yanzu ma gyada mata kai ya yi ba tare da ya ce komai ba ya na kallon ta
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta yi mishi kiss cikin iska har da kashe ido guda
wani dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta nan take kawai ya ji duk sigar jikinsa ta tashi ,
( 🤣🤣🤣🤣 Ku taimaka kar ta kashe min Malik lokacin shi bai yi ba 😂😂 )
sarai ta lura da ta tabo mishi abun , amma kamar ba ta yi komai ba ta juya ta fice fadar
ta na fita Diya ya sunkuyo wajen Malik ya na fadin " Malik , ni fa ban ga dalilin cire bishiyar nan ba , yo ni ko zaman ta ban san da shi sai yanzu da ta yi maganar "
kassa kassa Malik ya ce mishi " ni kai na ban san da zaman bishiyar , amma tun da ta ce a cire ta , ita ta san dalilin ta na yi hakan "
" okay " Diya ya fada a takaice kafin ya koma ya gyara tsayuwarshi , da ga haka su ka ci gaba da aikin su
▪INAYA
a hankali ta turo kofar dakin da MALIKAT AL'UMU ke ciki ta na sallama
a tare Rouksar da Tesnim su ka juya su na amsa mata sallamar ta , Tesnim na ganin ta ta saki wani kyawatencen murmushi ta na fadin " baby ! "
da murmushi a face din ta Inaya ta karaso wajen Tesnim ta rungume ta , ta na fadin " barka da safiya Aunty Tesnim "
murmushi mai dan sauti Tesnim ta yi ta na fadin " barka baby , hope ki na lafiya ? "
" Fine " Inaya ta fada ta na raba jikinta sa na Tesnim
a hankali Rouksar da ke zaune baya ta mike ta na fadin " Tes , ni zan tafi "
da sauri Inaya ta ce mata " ina kuma za ki je ? ko dan na zo ne za ki tafiya ? "
wata yar karamar dariya Tesnim ta yi ta na fadin " no baby ba haka ba ne , gida za ta koma dama ta zo ta yi min bankwana ne "
dan tabe baki Inaya ta yi kafin ta tako gaban Rouksar ta ce "hmm kin gama aikin ki shi ne za ki tafi ko ? "
wani dan karamin tsaki Rouksar ta yi kafin ta juya ta kalli Tesnim ta ce " Tes , sai mun yi waya " ta fada ta na kokarin takawa
da sauri Inaya ta riko hannunta , ta medo ta baya da karfi ta na fadin " babu inda za ki je "
[26/10 à 07:14] MEERAH:
❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【BOOK ________3 👑✌】
______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________
{ P A G E ………17 🌹🕊}
a tare Tesnim da Rouksar su ka zaro idanu su na kallon Inaya
a hankali Tesnim ta karaso geffen Inaya ta na fadin " baby , lafiya ki ka tsayar da ita ? me ya faru ? "
da sauri Rouksar ta ce " Tes , ni fa ban san abun da na yi wa yarinyar nan ba , tun lokacin da na shigo masarautar nan duk ta dauki tsanar duniyar nan ta daura min kawai dan na ce ta rabu da Malik , ni da farko ban san abun da ke tsakanin su ba shi ya sa na yi mata wannan kashedin saboda ina son shi , amma kin gani yanzu na bar zancen , asali ma Daular Ottoman zan koma "
a hankali Tesnim ta kai hannu saman shoulder din Inaya ta na wani dan karamin murmushi ta ce " baby , na san kishi ki ke yi , kar ki damu kanki , Malik ba shi da wata mata a duniya bayan ke , please ki sake mata ku yi bankwana , may be shi ne last time za ku ga juna "